Olusegun Obasanjo ya Bayyana Abinda Yake Haddasa Fitina a Najeriya
Olusegun Obasanjo ya Bayyana Abinda Yake Haddasa Fitina a Najeriya
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce yawan mutanen Najeriya ne kan gaba wajen haddasa fitina a kasar.
A cewarsa, wannan yana taimakawa wajen daukar matasa marasa aikin yi domin aikata...
BPE: Shugaba Buhari Ya Amince da Nadin Alex Okoh a Matsayin shugaban Hukumar Sayar...
BPE: Shugaba Buhari Ya Amince da Nadin Alex Okoh a Matsayin shugaban Hukumar Sayar da Hannun Jari
Shugaban kasa Muhammadu ya amince da sabunta nadin Alex Okoh, shugaban BPE.
Sanarwar sabunta nadin ta fito ne daga bakin babban hadimin shugaban kasa...
‘Yan Hisba sun tarwatsa bikin auren ‘yan madigo a Kano
‘Yan Hisba sun tarwatsa wani bikin ‘yan madigo a birnin Kano. Rundanar ‘yan sanda ta jihar Kano ta kuma ci nasarar kama mutane 11 da suke da alaka da shirya wannan bikin Aure a unguwar Sabon Gari dake cikin...
Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki
Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki
Ahmad Lawan ya shawarci shugabbanin kasar nan da su mai da hankali wajen yi wa al'ummarsu aiki.
Shugaban majalisar dattijan, ya ja hankalinsu da su daina bada...
Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyyarsa ga Tsohuwar Minista,Aisha Abubakar Kan Rashin ‘Danta
Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyyarsa ga Tsohuwar Minista,Aisha Abubakar Kan Rashin 'Danta
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana bakin cikinsa bisa rasuwar Aliyu Abubakar, babban dan tsohuwar minista, Aisha Abubakar.
Matashin Abubakar ya yi hatsarin mota ne tare da 'yan uwansa...
Jam’iyyar APC ta Nemi Ministocin Buhari da ke Son Takara a 2023 da su...
Jam'iyyar APC ta Nemi Ministocin Buhari da ke Son Takara a 2023 da su Ajiye Aiki
Domin kaucewa taka dokar zabe ta Najeriya, jam'iyyar APC mai mulkin kasar ta bayyana ranar karshe da ministoci da masu rike da mukaman gwamnati...
Shugaba Buhari ya Taya Mai Jiran Gadon Saurautar Saudiyya, Yarima Bin Salman Murnar Zama...
Shugaba Buhari ya Taya Mai Jiran Gadon Saurautar Saudiyya, Yarima Bin Salman Murnar Zama Firaiminista
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya taya Yarima Mohammed Bin Salman, mai jiran gadon sarautar Saudiyya, murnar zama firaiministan kasar.
Shugaban ya bayyana haka ne a wata...
Kotu ta Hana Majalisar Jahar Kano Kan Bincikar Muhuyi Magaji
Kotu ta Hana Majalisar Jahar Kano Kan Bincikar Muhuyi Magaji
Wata babbar kotun jahar Kano ta tsawatarwa majalisar jahar Kano kan bincikar Rimingado.
Kotun karkashin jagorancin Mai shari'a Sanusi Ma'aji ta ce sai ta kammala shari'ar kafin a cigaba.
Idan mun tuna,...
Shugaba Buhari ya Tafi da Kowane Bangare na Kasar nan a Mulkinsa – Uchenna...
Shugaba Buhari ya Tafi da Kowane Bangare na Kasar nan a Mulkinsa - Uchenna Orji
Dave Umahi yana nan a kan bakarsa na rokon Ubangiji ya kawo wa wani irin Buhari.
Wannan magana da gwamnan Ebonyin ya yi, ya jawo masa...
Gwamna Ganduje Tare da ‘Yan Majalisar Kano Sun Kai wa Bola Tinubu Ziyara a...
Gwamna Ganduje Tare da 'Yan Majalisar Kano Sun Kai wa Bola Tinubu Ziyara a Kasar Landan
Bayan walimar kammala karatun 'dansa, Ganduje ya leka wajen Bola Tinubu.
Asiwaju Tinubu ya dade yana jinya bayan yi masa tiyata a Landan.
Ganduje ya samu...