Bashin da Ake Bin Najeriya ya Tashi Zuwa N46.25trn – DMO
Bashin da Ake Bin Najeriya ya Tashi Zuwa N46.25trn - DMO
Ofishin Kula da Basussuka a Najeriya ya bayyana cewa bashin da ake bin ƙasar ya tashi zuwa N46.25trn ya zuwa watan Dismanban 2022.
A wata sanarwa da Ofishin ya fitar...
Zanga-Zanga: Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi’a 19 a Abuja
Zanga-Zanga: Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi'a 19 a Abuja
Rundunar ƴan sanda a babban birnin tarayya Abuja sun tabbatar da kama mambobin kungiyar ƴan shi'a 19 kan gudanar da zanga-zanga ba tare da izini ba.
A cikin wata sanarwa da...
Denmark: An yi Garkuwa da Ma’aikatan Jirgin Ruwa Guda 16
Denmark: An yi Garkuwa da Ma'aikatan Jirgin Ruwa Guda 16
Mamallakan jirgin ruwan ƙasar Denmark da masu fashi a teku suka ƙwace a mashigar Guinea a makon da ya gabata sun ce ƴan fashin sun tsere sun bar jirgin, inda...
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano ta Kama Mutane 14 da Aikata Fashi da Dabanci
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano ta Kama Mutane 14 da Aikata Fashi da Dabanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da kama mutum 14 waɗanda take zargi da aikata fashi da makami da tu'ammali da ƙwayoyi da kuma...
Italiy ta Haramta Amfani da Manhajar ChatGPT
Italiy ta Haramta Amfani da Manhajar ChatGPT
An haramta amfani da ƙirƙirarriyar basira da ke kwaikwayon halayyar ɗan adam ta ChatGPT.
Hukumar da ke lura da lamuran bayanai na intanet ta ce manhajar na da barazana.
Masu ƙirƙira na Amurka ne suka...
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mata shi da maza biyar 'yan asalin Habasha sun mutu a wani hatsarin mota da ya ritsa da su a Somalia, In ji hukumar kula da 'yan cirani ta duniya.
Rahotanni...
Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma’adanai
Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma'adanai
Aƙalla masu haƙar ma'adanai 10 ne suka mutu a wani hatsari da ya rutsa da su a arewacin Sudan, wasu mutum 20 na daban suka jikkata.
Kafaffen yaɗa labarai na cikin gida sun...
Ƴan Najeriya 64.3m ne Ke Fama da Yunwa – MDD
Ƴan Najeriya 64.3m ne Ke Fama da Yunwa - MDD
Ƴan Najeriya miliyan 64.3 ne aka kiyasta cewa suna fama da matsalar ƙarancin abinci, a cewar Hukumar Samar da Abinci ta Duniya.
Hukumar ta ce mutum miliyan 170 a faɗin ƙasashe...
Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyar Hatsarin Mota a Jihar Bauchi
Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyar Hatsarin Mota a Jihar Bauchi
Hukumar kiyaye haɗura reshen jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar mutum biyar da suka ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota a kan babbar hanyar Bauchi zuwa Jos kusa da...
Gidan Bauta ya Rufta da Mutane a Indiya
Gidan Bauta ya Rufta da Mutane a Indiya
Ƴan sanda na can suna kokarin kuɓutar da masu bauta da suka rufta a wani wurin bauta a yankin Madhya Pradesh da ke Indiya.
Mutane sun taru a wurin ne domin yin wani...