<?xml version="1.0" encoding="UTF-8"?><rss version="2.0"
	xmlns:content="http://purl.org/rss/1.0/modules/content/"
	xmlns:wfw="http://wellformedweb.org/CommentAPI/"
	xmlns:dc="http://purl.org/dc/elements/1.1/"
	xmlns:atom="http://www.w3.org/2005/Atom"
	xmlns:sy="http://purl.org/rss/1.0/modules/syndication/"
	xmlns:slash="http://purl.org/rss/1.0/modules/slash/"
	>

<channel>
	<title>Ma&#039;adanai Archives - Arewa Agenda Hausa</title>
	<atom:link href="https://hausa.arewaagenda.com/tag/adanai/feed/" rel="self" type="application/rss+xml" />
	<link>https://hausa.arewaagenda.com/tag/adanai/</link>
	<description>Arewa Labarai Hausa</description>
	<lastBuildDate>Wed, 04 Sep 2024 01:05:27 +0000</lastBuildDate>
	<language>en-US</language>
	<sy:updatePeriod>
	hourly	</sy:updatePeriod>
	<sy:updateFrequency>
	1	</sy:updateFrequency>
	<generator>https://wordpress.org/?v=7.0</generator>
	<atom:link rel='hub' href='https://hausa.arewaagenda.com/?pushpress=hub'/>
<site xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">229835694</site>	<item>
		<title>Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</title>
		<link>https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/</link>
					<comments>https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/#respond</comments>
		
		<dc:creator><![CDATA[Khadija Garba]]></dc:creator>
		<pubDate>Wed, 04 Sep 2024 01:05:27 +0000</pubDate>
				<category><![CDATA[Taska]]></category>
		<category><![CDATA[Ma'adanai]]></category>
		<category><![CDATA[Ola Olukoyede]]></category>
		<category><![CDATA[sarakuna]]></category>
		<guid isPermaLink="false">https://hausa.arewaagenda.com/?p=14434</guid>

					<description><![CDATA[<p>Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC &#160; Abuja &#8211; Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziki zagon ƙasa (EFCC) ta ce sarakuna da na hannu a aikin haƙar ma&#8217;adanai ba bisa ƙa&#8217;ida ba a ƙasar nan. Hukumar EFCC ta ce duk da sarakuna sun san illar haƙar ma&#8217;aidanai [&#8230;]</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/" data-wpel-link="internal">Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></description>
										<content:encoded><![CDATA[<p><strong>Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</strong></p>
<p>&nbsp;</p>
<p>Abuja &#8211; Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziki zagon ƙasa (EFCC) ta ce sarakuna da na hannu a aikin haƙar ma&#8217;adanai ba bisa ƙa&#8217;ida ba a ƙasar nan.</p>
<p>Hukumar EFCC ta ce duk da sarakuna sun san illar haƙar ma&#8217;aidanai ta haramtacciyar hanya, amma suna bai wa masu haƙar haɗin kai saboda za a ba su ɗan na goro.</p>
<p>Shugaban EFCC na ƙasa, Mr Ola Olukoyede ne ya bayyana hakan a wani taro da ƙungiyar HEDA ta shirya kan cin hanci da sauyin yanayi a Abuja ranar Talata.</p>
<p>Daily Trust ta tattaro cewa cibiyar &#8216;HEDA Resource Centre&#8217; tare da haɗin guiwar Hawkmoth da gidauniyar MacArthur ne suka shirya taron a Abuja.</p>
<p>EFCC ta faɗi illar haƙar ma&#8217;adanai</p>
<p>A rahoton Punch, shugaban EFCC na ƙasa ya ce:</p>
<p>&#8220;Idan muna magana kan abubuwan da ke gurɓata muhalli, dole mu ambaci haƙar ma&#8217;adabai ba bisa ƙa&#8217;ida, a shekaru biyar masu zuwa abin zai ƙara muni fiye da iillar haƙo ɗanyen mai.&#8221;</p>
<p>&#8220;Don haka mu sa a ran mu, wannan ne babbar matsalar, da za ku ga hotunan yadda haƙar ma&#8217;adanai ya lalata muhallai za ku sha mamaki, kuma ba ƴan kasar waje ke yi ba, mutanen mu ne.&#8221;</p>
<p>&#8220;Mutanen mu ne suke yin abin da zai illata muhallan da suke rayuwa a ciki, a wasu lukutan sarakuna ne ke ɗaure masu gindi.&#8221;</p>
<p>Olukoyede ya ɗora laifin gurɓatar muhalli a Neja Delta kama daga malalar mai da sauransu kan cin hanci da rashawa.</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/" data-wpel-link="internal">Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></content:encoded>
					
					<wfw:commentRss>https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/feed/</wfw:commentRss>
			<slash:comments>0</slash:comments>
		
		
		<post-id xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">14434</post-id>	</item>
		<item>
		<title>Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma&#8217;adanai</title>
		<link>https://hausa.arewaagenda.com/kasa-rufta-hakar-ma-adanai/</link>
		
		<dc:creator><![CDATA[Khadija Garba]]></dc:creator>
		<pubDate>Fri, 31 Mar 2023 21:01:16 +0000</pubDate>
				<category><![CDATA[Taska]]></category>
		<category><![CDATA[Ma'adanai]]></category>
		<category><![CDATA[Sudan]]></category>
		<guid isPermaLink="false">https://hausa.arewaagenda.com/?p=13124</guid>

					<description><![CDATA[<p>Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma&#8217;adanai Aƙalla masu haƙar ma&#8217;adanai 10 ne suka mutu a wani hatsari da ya rutsa da su a arewacin Sudan, wasu mutum 20 na daban suka jikkata. Kafaffen yaɗa labarai na cikin gida sun ɗora alhakin faruwar hakan kan ruftawar ƙasa wajen yaƙar da ake yi da manyan [&#8230;]</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/kasa-rufta-hakar-ma-adanai/" data-wpel-link="internal">Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma&#8217;adanai</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></description>
										<content:encoded><![CDATA[<p><strong>Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma&#8217;adanai</strong></p>
<p>Aƙalla masu haƙar ma&#8217;adanai 10 ne suka mutu a wani hatsari da ya rutsa da su a arewacin Sudan, wasu mutum 20 na daban suka jikkata.</p>
<p>Kafaffen yaɗa labarai na cikin gida sun ɗora alhakin faruwar hakan kan ruftawar ƙasa wajen yaƙar da ake yi da manyan injina.</p>
<p>Irin waɗannan lamura ba baƙi ba ne a harkokin ma&#8217;adanai a Sudan.</p>
<p>Wata shida da suka gabata, mutum 11 sun mutu a irin wannan lamari kuma yankin arewacin Sudan din, yayin da ake samun rahotanni marasa dadi irin waɗannan a yammacin Darfur da kudancin Kordofan.</p>
<p>An yi amannar cewa mutum miliyan biyu ne ke aiki a yankin da ake haƙar ma&#8217;adanai a Sudan.</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/kasa-rufta-hakar-ma-adanai/" data-wpel-link="internal">Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma&#8217;adanai</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></content:encoded>
					
		
		
		<post-id xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">13124</post-id>	</item>
		<item>
		<title>Rami ya Rufta da Mahaka Ma&#8217;adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu</title>
		<link>https://hausa.arewaagenda.com/rami-rufta-mahaka-adanai/</link>
					<comments>https://hausa.arewaagenda.com/rami-rufta-mahaka-adanai/#respond</comments>
		
		<dc:creator><![CDATA[Khadija Garba]]></dc:creator>
		<pubDate>Tue, 28 Sep 2021 20:18:46 +0000</pubDate>
				<category><![CDATA[SIYASA]]></category>
		<category><![CDATA[benue]]></category>
		<category><![CDATA[Ma'adanai]]></category>
		<category><![CDATA[Mahaka]]></category>
		<guid isPermaLink="false">https://hausa.arewaagenda.com/?p=8606</guid>

					<description><![CDATA[<p>Rami ya Rufta da Mahaka Ma&#8217;adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu &#160; A jahar Benue, wasu mahaka ma&#8217;adanai sun hallaka yayin da suke tsaka da aiki a cikin rami. Rahotanni sun bayyana cewa, lamarin ya faru ne da sanyin safiyar yau Talata 28 ga watan Satumba. Shugaban karamar hukumar yankin da lamarin ya [&#8230;]</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/rami-rufta-mahaka-adanai/" data-wpel-link="internal">Rami ya Rufta da Mahaka Ma&#8217;adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></description>
										<content:encoded><![CDATA[<p><strong>Rami ya Rufta da Mahaka Ma&#8217;adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu</strong></p>
<p>&nbsp;</p>
<p>A jahar Benue, wasu mahaka ma&#8217;adanai sun hallaka yayin da suke tsaka da aiki a cikin rami.</p>
<p>Rahotanni sun bayyana cewa, lamarin ya faru ne da sanyin safiyar yau Talata 28 ga watan Satumba.</p>
<p>Shugaban karamar hukumar yankin da lamarin ya faru ya bayyana gaskiyar yadda lamarin ya faru.</p>
<p>Benue &#8211; Mutane uku sun mutu bayan da wata mahakar ma&#8217;adanai da suke aiki a ciki ta rufta a yankin Anyiin da ke karamar hukumar Logo a jahar Benue, ranar Talata 28 ga watan Satumba.</p>
<p>Wakilin Daily Trust ya tattaro cewa marigayan sun kasance suna cikin hako ne lokacin da ramin ya rufta dasu.</p>
<p>Wadanda suka shaida lamarin sun ce mamatan sun mutu nan take yayin da mutanen gari kuwa suka yi kokarin ceto wadanda suka jikkata.</p>
<p>Shaidu sun ce wasu kalilan da suka jikkata an kai su asibiti nan da nan don duba lafiyarsu.</p>
<p>Da aka tuntube shi, shugaban karamar hukumar Logo, Kwamared Terseer Agber, ya ce duk da bai san da masu hakar ma&#8217;adinan a yankinsa ba, kamfanin, duk da haka, ya shigo da takardunsa (wai daga gwamnatin tarayya) kuma sarakunan yankin sun ba shi izinin aiki.</p>
<p>Agber ya ce:</p>
<p>&#8220;Da sanyin safiyar yau (Talata), aka kira ni aka sanar da ni cewa kimanin mutane hudu sun makale a ramin hakar ma’adinai. Don haka na ba da umarni cewa a yi kokari a yi wani abu kuma daga baya sun dawo sun ba da rahoton cewa sun gano gawarwaki uku da guda daya da ya jikkata.</p>
<p>&#8220;Na sha kiran a yi taro tare da su don warware lamarin, amma duk da haka taro ya gagara. Gwamnatin jahar na sane da ayyukan su a yankin.</p>
<p>“Gwamna Samuel Ortom ya tura Kwamishinoni guda biyu ciki har da na Noma; Filaye, Bincike da Ma&#8217;adanai masu karfi, amma babu abin da ya faru.</p>
<p>&#8220;Masu hakar ma&#8217;adinan sun ce ba su da wata alaka da gwamnatin jahar, cewa sun samo lasisin su ne daga Abuja kuma dama hakki ne na Gwamnatin Tarayya, ba su da wata alaka da gwamnatin jahar Benue.&#8221;</p>
<p>A halin da ake ciki, mai magana da yawun rundunar &#8216;yan sandan Benue, DSP Catherine Anene, ta ce har yanzu ba ta samu wani bayani game da lamarin ba.</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/rami-rufta-mahaka-adanai/" data-wpel-link="internal">Rami ya Rufta da Mahaka Ma&#8217;adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></content:encoded>
					
					<wfw:commentRss>https://hausa.arewaagenda.com/rami-rufta-mahaka-adanai/feed/</wfw:commentRss>
			<slash:comments>0</slash:comments>
		
		
		<post-id xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">8606</post-id>	</item>
	</channel>
</rss>

<!--
Performance optimized by W3 Total Cache. Learn more: https://www.boldgrid.com/w3-total-cache/?utm_source=w3tc&utm_medium=footer_comment&utm_campaign=free_plugin

Page Caching using Disk: Enhanced 

Served from: hausa.arewaagenda.com @ 2026-05-27 07:30:43 by W3 Total Cache
-->