<?xml version="1.0" encoding="UTF-8"?><rss version="2.0"
	xmlns:content="http://purl.org/rss/1.0/modules/content/"
	xmlns:wfw="http://wellformedweb.org/CommentAPI/"
	xmlns:dc="http://purl.org/dc/elements/1.1/"
	xmlns:atom="http://www.w3.org/2005/Atom"
	xmlns:sy="http://purl.org/rss/1.0/modules/syndication/"
	xmlns:slash="http://purl.org/rss/1.0/modules/slash/"
	>

<channel>
	<title>Ola Olukoyede Archives - Arewa Agenda Hausa</title>
	<atom:link href="https://hausa.arewaagenda.com/tag/ola-olukoyede/feed/" rel="self" type="application/rss+xml" />
	<link>https://hausa.arewaagenda.com/tag/ola-olukoyede/</link>
	<description>Arewa Labarai Hausa</description>
	<lastBuildDate>Wed, 04 Sep 2024 01:05:27 +0000</lastBuildDate>
	<language>en-US</language>
	<sy:updatePeriod>
	hourly	</sy:updatePeriod>
	<sy:updateFrequency>
	1	</sy:updateFrequency>
	<generator>https://wordpress.org/?v=6.9.4</generator>
	<atom:link rel='hub' href='https://hausa.arewaagenda.com/?pushpress=hub'/>
<site xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">229835694</site>	<item>
		<title>Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</title>
		<link>https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/?utm_source=rss&#038;utm_medium=rss&#038;utm_campaign=sarakuna-aikata-laifi-efcc</link>
					<comments>https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/#respond</comments>
		
		<dc:creator><![CDATA[Khadija Garba]]></dc:creator>
		<pubDate>Wed, 04 Sep 2024 01:05:27 +0000</pubDate>
				<category><![CDATA[Taska]]></category>
		<category><![CDATA[Ma'adanai]]></category>
		<category><![CDATA[Ola Olukoyede]]></category>
		<category><![CDATA[sarakuna]]></category>
		<guid isPermaLink="false">https://hausa.arewaagenda.com/?p=14434</guid>

					<description><![CDATA[<p>Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC &#160; Abuja &#8211; Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziki zagon ƙasa (EFCC) ta ce sarakuna da na hannu a aikin haƙar ma&#8217;adanai ba bisa ƙa&#8217;ida ba a ƙasar nan. Hukumar EFCC ta ce duk da sarakuna sun san illar haƙar ma&#8217;aidanai [&#8230;]</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/" data-wpel-link="internal">Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></description>
										<content:encoded><![CDATA[<p><strong>Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</strong></p>
<p>&nbsp;</p>
<p>Abuja &#8211; Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziki zagon ƙasa (EFCC) ta ce sarakuna da na hannu a aikin haƙar ma&#8217;adanai ba bisa ƙa&#8217;ida ba a ƙasar nan.</p>
<p>Hukumar EFCC ta ce duk da sarakuna sun san illar haƙar ma&#8217;aidanai ta haramtacciyar hanya, amma suna bai wa masu haƙar haɗin kai saboda za a ba su ɗan na goro.</p>
<p>Shugaban EFCC na ƙasa, Mr Ola Olukoyede ne ya bayyana hakan a wani taro da ƙungiyar HEDA ta shirya kan cin hanci da sauyin yanayi a Abuja ranar Talata.</p>
<p>Daily Trust ta tattaro cewa cibiyar &#8216;HEDA Resource Centre&#8217; tare da haɗin guiwar Hawkmoth da gidauniyar MacArthur ne suka shirya taron a Abuja.</p>
<p>EFCC ta faɗi illar haƙar ma&#8217;adanai</p>
<p>A rahoton Punch, shugaban EFCC na ƙasa ya ce:</p>
<p>&#8220;Idan muna magana kan abubuwan da ke gurɓata muhalli, dole mu ambaci haƙar ma&#8217;adabai ba bisa ƙa&#8217;ida, a shekaru biyar masu zuwa abin zai ƙara muni fiye da iillar haƙo ɗanyen mai.&#8221;</p>
<p>&#8220;Don haka mu sa a ran mu, wannan ne babbar matsalar, da za ku ga hotunan yadda haƙar ma&#8217;adanai ya lalata muhallai za ku sha mamaki, kuma ba ƴan kasar waje ke yi ba, mutanen mu ne.&#8221;</p>
<p>&#8220;Mutanen mu ne suke yin abin da zai illata muhallan da suke rayuwa a ciki, a wasu lukutan sarakuna ne ke ɗaure masu gindi.&#8221;</p>
<p>Olukoyede ya ɗora laifin gurɓatar muhalli a Neja Delta kama daga malalar mai da sauransu kan cin hanci da rashawa.</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/" data-wpel-link="internal">Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya &#8211; EFCC</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></content:encoded>
					
					<wfw:commentRss>https://hausa.arewaagenda.com/sarakuna-aikata-laifi-efcc/feed/</wfw:commentRss>
			<slash:comments>0</slash:comments>
		
		
		<post-id xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">14434</post-id>	</item>
		<item>
		<title>Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC</title>
		<link>https://hausa.arewaagenda.com/majalisa-tantance-shugaban-efcc/?utm_source=rss&#038;utm_medium=rss&#038;utm_campaign=majalisa-tantance-shugaban-efcc</link>
		
		<dc:creator><![CDATA[Khadija Garba]]></dc:creator>
		<pubDate>Wed, 18 Oct 2023 13:45:18 +0000</pubDate>
				<category><![CDATA[Taska]]></category>
		<category><![CDATA[EFCC]]></category>
		<category><![CDATA[Majalisar Dattawa]]></category>
		<category><![CDATA[Ola Olukoyede]]></category>
		<guid isPermaLink="false">https://hausa.arewaagenda.com/?p=13898</guid>

					<description><![CDATA[<p>Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC &#160; Majalisar datawa na tantance waɗanda shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya naɗa a matsayin Shugaban Hukumar Yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), Ola Olukoyede; da Sakataren Hukumar, Muhammad Hammajoda. A ranar 12 ga watan Oktoban 2023 ne shugaban ƙasar ya naɗa Ola Olukoyede a matsayin shugaban [&#8230;]</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/majalisa-tantance-shugaban-efcc/" data-wpel-link="internal">Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></description>
										<content:encoded><![CDATA[<p><strong>Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC</strong></p>
<p>&nbsp;</p>
<p>Majalisar datawa na tantance waɗanda shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya naɗa a matsayin Shugaban Hukumar Yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), Ola Olukoyede; da Sakataren Hukumar, Muhammad Hammajoda.</p>
<p>A ranar 12 ga watan Oktoban 2023 ne shugaban ƙasar ya naɗa Ola Olukoyede a matsayin shugaban hukumar kuma Muhammad Hammajoda a matsayin sakataren hukumar har sai majalisar dattawa ta tabbatar da su.</p>
<p>A ranar 14 ga watan Yunin 2023, Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban hukumar don ba da damar gudanar da bincike mai kyau a kan yadda ya ke aiki a lokacin da yake shugabancin hukumar.</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/majalisa-tantance-shugaban-efcc/" data-wpel-link="internal">Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></content:encoded>
					
		
		
		<post-id xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">13898</post-id>	</item>
		<item>
		<title>Shugaba Tinubu ya Saba Dokar Kasa Wajen Nada Sabon Shugaban EFCC &#8211; Daniel Bwala</title>
		<link>https://hausa.arewaagenda.com/tinubu-saba-dokar-efcc/?utm_source=rss&#038;utm_medium=rss&#038;utm_campaign=tinubu-saba-dokar-efcc</link>
		
		<dc:creator><![CDATA[Khadija Garba]]></dc:creator>
		<pubDate>Thu, 12 Oct 2023 18:50:06 +0000</pubDate>
				<category><![CDATA[SIYASA]]></category>
		<category><![CDATA[Bola Ahmed Tinubu]]></category>
		<category><![CDATA[Bwala Daniel]]></category>
		<category><![CDATA[EFCC]]></category>
		<category><![CDATA[Ola Olukoyede]]></category>
		<guid isPermaLink="false">https://hausa.arewaagenda.com/?p=13867</guid>

					<description><![CDATA[<p>Shugaba Tinubu ya Saba Dokar Kasa Wajen Nada Sabon Shugaban EFCC &#8211; Daniel Bwala &#160; Daniel Bwala ya zargi Bola Ahmed Tinubu da sabawa dokar kasa wajen nada sabon shugaban da zai jagoranci EFCC. A matsayin na lauya, tsohon ‘dan jam’iyyar ta APC ya kafa hujja da doka, ya ce Olu Olukayode bai cancanta da [&#8230;]</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/tinubu-saba-dokar-efcc/" data-wpel-link="internal">Shugaba Tinubu ya Saba Dokar Kasa Wajen Nada Sabon Shugaban EFCC &#8211; Daniel Bwala</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></description>
										<content:encoded><![CDATA[<p><strong>Shugaba Tinubu ya Saba Dokar Kasa Wajen Nada Sabon Shugaban EFCC &#8211; Daniel Bwala</strong></p>
<p>&nbsp;</p>
<p>Daniel Bwala ya zargi Bola Ahmed Tinubu da sabawa dokar kasa wajen nada sabon shugaban da zai jagoranci EFCC.</p>
<p>A matsayin na lauya, tsohon ‘dan jam’iyyar ta APC ya kafa hujja da doka, ya ce Olu Olukayode bai cancanta da kujerar ba.</p>
<p>Mista Olu Olukayode ba jami’in tsaro ba ne, kuma wasu su na ikirarin bai kai shekaru 15 ya na aikin lauya a Najeriya ba.</p>
<p>Abuja &#8211; Nadin Olu Olukayode da Bola Ahmed Tinubu ya yi a matsayin shugaban hukumar EFCC a Najeriya ya jawo abin magana.</p>
<p>Daniel Bwala wanda ya ke da ilmin shari’a kuma masanin dokoki, ya yi tsokaci a game da nadin a shafinsa na Twitter a ranar Alhamis.</p>
<p>A ra’ayin Daniel Bwala, nadin Olu Olukayode ya ci karo da sashe na 2 na dokar EFCC.</p>
<p>Me dokar kasa ta ce a kan EFCC</p>
<p>Abin da dokar ta ce shi ne wajibi ga duk wanda zai jagoranci EFCC ya zama jami’in tsaro ko kuma jami’in da ya yi ritaya daga aiki.</p>
<p>Wani sharadi shi ne ya samu akalla shekaru 15 ya na aikin tabbatar da doka sannan ya kai mataki irin na Kwamishinan ‘yan sanda.</p>
<p>A cewar lauyan, wanda shugaban kasar ya nada bai da alaka da aikin damara, lauya ne wanda bai yi shekaru 15 ya na aiki ba tukun.</p>
<p>Akwai makarkashiya a Hukumar EFCC?</p>
<p>&#8220;Bai yi shekaru 15 da su ka wajaba a matsayin jami’ain doka ba. Aikin shari’a da ya yi ba zai zama daya da aikin tabbatar da doka ba.</p>
<p>Halartar taro da kwas a matsayin malamin shari’a ba za su zama daidai da shekaru 15 na aiki da ake nema a sashe na 2 na doka ba.</p>
<p>Abin da ya ke da shi kurum shi ne wa’adi a matsayin shugaban ma’aikatan ofishin shugaban EFCC, daga baya ya zama sakatare.</p>
<p>Duk aikin da ya yi a hukumar EFCC ba su wuce na tsawon shekaru shida ba. Wannan gwamnati ba ta taba daina ba ni mamaki.&#8221;</p>
<p>&#8211; Daniel Bwala</p>
<p>A kashen maganar da ya yi, mai taimakawa Atiku Abubakar din ya yi addu’a, ya ce watakila an kawo Olukayode ne da wata manufa.</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/tinubu-saba-dokar-efcc/" data-wpel-link="internal">Shugaba Tinubu ya Saba Dokar Kasa Wajen Nada Sabon Shugaban EFCC &#8211; Daniel Bwala</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></content:encoded>
					
		
		
		<post-id xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">13867</post-id>	</item>
		<item>
		<title>Abubuwan da ya Kamata ku Sani Game da Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede</title>
		<link>https://hausa.arewaagenda.com/sabon-shugaban-efcc-olukoyede/?utm_source=rss&#038;utm_medium=rss&#038;utm_campaign=sabon-shugaban-efcc-olukoyede</link>
		
		<dc:creator><![CDATA[Khadija Garba]]></dc:creator>
		<pubDate>Thu, 12 Oct 2023 16:42:14 +0000</pubDate>
				<category><![CDATA[Taska]]></category>
		<category><![CDATA[Asiwaju Bola Ahmed Tinubu]]></category>
		<category><![CDATA[EFCC]]></category>
		<category><![CDATA[Ola Olukoyede]]></category>
		<guid isPermaLink="false">https://hausa.arewaagenda.com/?p=13862</guid>

					<description><![CDATA[<p>Abubuwan da ya Kamata ku Sani Game da Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede &#160; &#160; Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa da masu yi wa arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), ta samu sabon shugaba. Ola Olukoyede shi ne mutum na farko wanda ya fito daga Kudancin Najeriya da zai shugabanci hukumar EFCC. Olukoyede [&#8230;]</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/sabon-shugaban-efcc-olukoyede/" data-wpel-link="internal">Abubuwan da ya Kamata ku Sani Game da Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></description>
										<content:encoded><![CDATA[<p><strong>Abubuwan da ya Kamata ku Sani Game da Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede</strong></p>
<p>&nbsp;</p>
<p>&nbsp;</p>
<p>Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa da masu yi wa arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), ta samu sabon shugaba.</p>
<p>Ola Olukoyede shi ne mutum na farko wanda ya fito daga Kudancin Najeriya da zai shugabanci hukumar EFCC.</p>
<p>Olukoyede wanda haifaffen jihar Ekiti ne, ya riƙe muƙamai da dama a hukumar kafin ya kai ga matsayin shugaba.</p>
<p>FCT, Abuja &#8211; Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Ola Olukoyede a matsayin shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa da masu yi wa arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC).</p>
<p>Mai ba shugaban ƙasa shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Ajuri Ngelale ne ya sanar da naɗin a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis.</p>
<p>Ana sa ran Olukoyede zai yi aiki na tsawon shekaru hudu, bayan majalisar dattawa ta amince da shi.</p>
<p>A watan Yunin wannan shekara ne dai shugaba Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban hukumar EFCC.</p>
<p>Daga nan shugaban ƙasar ya naɗa Abdulkarim Chukkol, wanda a lokacin yake riƙe da muƙamin daraktan ayyuka a matsayin muƙaddashin shugaban hukumar.</p>
<p>Abubuwan sani dangane da Olukoyede</p>
<p>Ga abubuwan da ya kamata ku sani game da sabon shugaban na hukumar EFCC:</p>
<p>Olukoyede ya fito daga jihar Ekiti, a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, shi ne mutum na farko da ya fito daga Kudancin Najeriya da zai taba riƙe shugabancin hukumar tun bayan kafa ta</p>
<p>An haife shi a Ikere-Ekiti a ranar 14 ga Oktoban 1969.</p>
<p>Ya yi karatu a jami&#8217;a a jami&#8217;ar jihar Legas (LASU), Institute of Arbitration &#8211; ICC da ke Faransa da kuma jami&#8217;ar Harvard.</p>
<p>Olukoyede gogaggen lauya ne wanda ke da shekaru sama da shekara 22 na ƙwarewa a fannin.</p>
<p>Ya na da ƙwarewa sosai a harkokin hukumar EFCC, inda a baya ya taɓa riƙe mukamin shugaban ma&#8217;aikatan fadar shugaban hukumar (2016-2018).</p>
<p>Babban fasto ne a Cocin Redeemed Christian Church of God (RCCG) Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa shi sakataren hukumar EFCC (2018-2023)</p>
<p>The post <a href="https://hausa.arewaagenda.com/sabon-shugaban-efcc-olukoyede/" data-wpel-link="internal">Abubuwan da ya Kamata ku Sani Game da Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede</a> appeared first on <a href="https://hausa.arewaagenda.com" data-wpel-link="internal">Arewa Agenda Hausa</a>.</p>
]]></content:encoded>
					
		
		
		<post-id xmlns="com-wordpress:feed-additions:1">13862</post-id>	</item>
	</channel>
</rss>

<!--
Performance optimized by W3 Total Cache. Learn more: https://www.boldgrid.com/w3-total-cache/?utm_source=w3tc&utm_medium=footer_comment&utm_campaign=free_plugin

Page Caching using Disk: Enhanced 

Served from: hausa.arewaagenda.com @ 2026-04-12 06:37:18 by W3 Total Cache
-->