LATEST ARTICLES

Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano...

0
Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano - Gwamna Abba   Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce "babu mutuimn da ya isa ya hana mu gudanar da zaɓe a jihar Kano" kasancewar...

Shin Mai Yasa Shugaba Tinubu ya Kori Ministoci Biyar ?

0
Shin Mai Yasa Shugaba Tinubu ya Kori Ministoci Biyar ?   Mai magana da yawun shugaban Najeriya, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa sallamar ministoci da shugaban nasa ya yi ya dogara ne ga irin kallon da yadda ƴan Najeriya ke yi...

Amurka za ta Tallafa wa Falasɗinawan da Suka Rasa Muhallansu a Gaza

0
Amurka za ta Tallafa wa Falasɗinawan da Suka Rasa Muhallansu a Gaza   Babban sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken, ya ce Amurka za ta ba da tallafin fiye da dala miliyan 130 don taimaka wa Falasɗinawa da suka rasa matsugunansu...

ƙasashen da Suka fi Taka Leda a Duniya

0
ƙasashen da Suka fi Taka Leda a Duniya   Hukumar ƙwallo ƙafa ta duniya FIFA ta saka Najeriya a matsayi na 36 na jerin ƙasashen da suka fi taka leda a duniya. Cikin jadawalin da ta fitar ranar Alhamis, hukumar FIFA saka...

Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa...

0
Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa Guda 3   Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya taƙaita yawan motocin da ministocinsa da sauran shugabannin hukumomin gwamnati ke amfani da su a tawagarsu zuwa guda...

Mafi ƙarancin Albashi: Gwamnan Akwa Ibom ya Amince da N80,000

0
Mafi ƙarancin Albashi: Gwamnan Akwa Ibom ya Amince da N80,000   Gwamnan jihar Akwa Ibom Umo Eno ya sanar da fara biyan ma'aikatan jihar naira 80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi, Gwamnatin jihar ta kuma kafa kwamitin tabbatar da tsarawa tare da...

Sarkin Kano ya Naɗa ɗansa a Matsayin Ciroman Jihar

0
Sarkin Kano ya Naɗa ɗansa a Matsayin Ciroman Jihar   Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II zai naɗa ɗansa na farko a matsayin Ciroman Kano. Mahaifin Muhammad Sanusi II, Ambasada Aminu Sanusi ya taɓa riƙe sarautar, sannan Alhaji Nasiru Ado Bayero ya riƙe...

Gwamnatin Kebbi ta Sanya Hannu Kan Dokar Mafi ƙarancin Albashin N75,000

0
Gwamnatin Kebbi ta Sanya Hannu Kan Dokar Mafi ƙarancin Albashin N75,000   Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya sanya hannu a kan sabuwar dokar tsarin albashi mafi ƙanƙanta - naira 75,000, ga ma'aikatan jihar. A lokacin bikin sanya hannu a kan dokar,...

Bayan Sallamar Ministoci 5: Sababbin Ministocin da Tinubu Naɗa

0
Bayan Sallamar Ministoci 5: Sababbin Ministocin da Tinubu Naɗa   Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministoci biyar tare da naɗa wasu sababbi bakwai da kuma sauya wa goma ma'aikatu. Wata sanarwa da fadar gwamnatin kasar ta fitar a shafinta na X,...

Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata

0
Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata   FCT, Abuja - Majalisar dattawa ta ɗauki mataki kan zargin da hukumar NDLEA ta yi wa Sanata Oyelola Yisa Ashiru na samun ƙwayoyi a gidansa. Majalisar dattawan ta kafa kwamitin...