Zamfara: ‘Yan Tadda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Zamfara: 'Yan Ta'adda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Ana dab da fara zaben maye gurbi a karamar hukumar Bakura, 'yan Ta'adda sun tarwatsa jama'a.
Wurin...
Kamfanin Zirga-Zirgar Jiragen Sama na Emirates ya Sake Soke Jigilar Shiga...
Kamfanin Zirga-Zirgar Jiragen Sama na Emirates ya Sake Soke Jigilar Shiga da Fita Daga Najeriya
Kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Emirates mallakar Daular Larabwa ya...
WORD CUP 2016
Rikicin Cikin Gida: Jam’iyyar PDP ta ‘Dage Taronta na NEC
Rikicin Cikin Gida: Jam'iyyar PDP ta 'Dage Taronta na NEC
Jam'iyyar PDP na kara dagulewa, ta...
An Sake Gano Gawar Mutane 3 Cikin Wadanda Gini ya Ruftowa a Legas
An Sake Gano Gawar Mutane 3 Cikin Wadanda Gini ya Ruftowa a Legas
Hukumar bayar da...
Farashin Kayan Masarufi na Ci gaba da Tashi a Ghana
Farashin Kayan Masarufi na Ci gaba da Tashi a Ghana
Tashin farashin kayan masarufi a Ghana...
WRC Rally Cup
EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun
EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun
Gwamnatin jahar Kano...
Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban Mai Taimaka Masa Kan Tsafta
Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban Mai Taimaka Masa Kan...
Dole ne Shugabannin PDP su Haɗa Kansu – Atiku Abubakar
Dole ne Shugabannin PDP su Haɗa Kansu - Atiku Abubakar
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa
Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa
Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta sanar da mutuwar babban mai taimaka wa gwamnan jihar...
Ba za mu Bari a yi Katsalanda ba a Zabukan 2023 – Shugaba Buhari
Ba za mu Bari a yi Katsalanda ba a Zabukan 2023 - Shugaba Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi alwashin cewa ba zai bari wani...
Alherin da na Shirya Yiwa ‘Yan Najeriya Idan na Zama Shugaban Kasa – Saraki
Alherin da na Shirya Yiwa 'Yan Najeriya Idan na Zama Shugaban Kasa - Saraki
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana alherin da...
‘Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai...
'Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai da N220m a Asusun Banki
Hoton ‘dan Najeriya wanda yaje zuba...
An Dakatar da Malamar Jinyar da ta yi Lalata da Mara Lafiya
An Dakatar da Malamar Jinyar da ta yi Lalata da Mara Lafiya
An kori wata malamar jinyar masu lalurar ƙwaƙwalwa a yankin Shropshire da ke...
TENNIS
‘Yan Sanda Sun Kama Wasu Samari da Ake Zargin Matsafa ne
'Yan Sanda Sun Kama Wasu Samari da Ake Zargin Matsafa ne
An kama wasu samari 2 da ake zargin 'yan damfara ne da akwatin gawa...
Hukumar Kwastam ta Bayyana Yadda ‘Yan Fasa ƙwaurin shinkafa ke Tallafawa...
Hukumar Kwastam ta Bayyana Yadda 'Yan Fasa ƙwaurin shinkafa ke Tallafawa 'Yan Bindiga a Katsina
Hukumar kwastam (NCS) ta bankaɗo sirrin yadda yan sumoga ke...
LATEST ARTICLES
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu...
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBU
Daga Bashir Umar Kirfi
10 Oktoba 2025
A wani mataki mai tarihi da ke da nufin canza tsarin ilimi a yankin Bauchi ta Kudu da...
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...























































