LATEST ARTICLES

Shugaba Tinubu da Mataimakinsa za su Fara Biyan Haraji a Filin Jirgin Sama

0
Shugaba Tinubu da Mataimakinsa za su Fara Biyan Haraji a Filin Jirgin Sama   Yayin da ake korafe-korafen kan ƙaƙaba haraji da gwamnatin Bola Tinubu ke yi, shugaban bai ware kansa ba a lamarin. Tinubu ya soke dokar da ta hana shi...

Bani da Hannu a Raba Kwangiloli a Tsohuwar Gwamnatin Mahaifina – Bello El-Rufai

0
Bani da Hannu a Raba Kwangiloli a Tsohuwar Gwamnatin Mahaifina - Bello El-Rufai   Bello El-Rufai ya bayyana cewa babu hannunsa ko kaɗan a raba kwangiloli a tsohuwar gwamnatin Kaduna karkashin mahaifinsa. Ɗan majalisar tarayya ya ce tsohon gwamna, Malam Nasir El-Rufai...

Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara

0
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara   Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara da mata, a wasu yankuna na jihar Zamfara ya ƙaru zuwa 13. Bincike daga majiyoyin asibitoci...

Rundunar ‘Yan Sanda ta Kama ‘Yan ‘One Chance’ a Jihar Nasarawa

0
Rundunar 'Yan Sanda ta Kama 'Yan 'One Chance' a Jihar Nasarawa   Rundunar ƴan sandan Najeriya, reshen jihar Nasarawa sun kama wasu mutane biyu da ake zargi ƴan fashi da makami ne da ake kira 'One Chance' waɗanda kuma suke gudanar...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Sojoji 4 a Jihar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Sojoji 4 a Jihar Katsina   Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da mutuwar dakarunta a harin da 'yanbindiga suka kai wa sansaninsu da ke ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Katsina. Tun da farko rahotonni sun ce maharan...

Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra’ila Makamai

0
Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra'ila Makamai   Amurka a makon da ya gabata ta dakatar da aika wa Isra'ila bama-bamai kan fargabar kai munanen hare-hare a birnin Rafah da ke kudancin Gaza...a cewar wani babban jami'in gwamnatin Amurka. Jami'in...

Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da ‘Yan Ta’adda

0
Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da 'Yan Ta'adda   Ƙungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka Ecowas ta ce za ta kafa dakarun ko-ta-kwana domin tunkarar matsalar 'yan ta'adda masu iƙirarin jihadi da ke tayar da zaune tsaye...

Soke Harajin Tsaron Intanet: TUC ta yi Barazanar Gudanar da Zanga-Zanga

0
Soke Harajin Tsaron Intanet: TUC ta yi Barazanar Gudanar da Zanga-Zanga Ƙungiyar ƙwadago ta TUC a Najeriya ta yi barazanar gudanar da gagarumar zanga-zanga tare da dakatar da al'umura a faɗin ƙasar matuƙar gwamnatin tarayya ba ta soke sabon harajin...

Kotu ta ɗaure Mutane 41 Kan Damfara ta Intanet

0
Kotu ta ɗaure Mutane 41 Kan Damfara ta Intanet   Wata babbar kotun tarayya da ke zama a garin Onitsha a jihar Anambra, karkashin jagorancin mai shari’a S. M Shuaibu da Hauwa Inuwa ta yankewa wasu ƴan damfara ta intanet 41...

Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024

0
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024 Sanata Ali Ndume ya caccaki hukumar Alhazai kan karin kudin kujerar aikin hajjin shekarar 2024 da muke ciki. Ndume ya ce karin kudin a wannan hali rashin adalci ne musamman...