Kotun Shari’ar Musulunci a Kasar Afghanistan ta sa an Jefe Mace...
Kotun Shari'ar Musulunci a Kasar Afghanistan ta sa an Jefe Mace da Namiji Kan Aikata Zina
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zama a arewa...
APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta – Samuel Ojebode
APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta - Samuel Ojebode
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wani babban jigonta, Samuel Ojebode, a Oyo.
Ojebode,...
WORD CUP 2016
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina
’Yan bindiga sun yi garkuwa da...
Zan Saka Kafar Wando ɗaya da Duk Wani Dake Kokarin Dawo da Hannun Agogo Baya a Jahata – Gwamnan Jahar Plateau
Zan Saka Kafar Wando ɗaya da Duk Wani Dake Kokarin Dawo da Hannun Agogo Baya...
Ta Hanyar Zaɓe Ake Canza Azzalumar Gwamnati ba Zanga-Zanga ba – Kwankwaso
Ta Hanyar Zaɓe Ake Canza Azzalumar Gwamnati ba Zanga-Zanga ba - Kwankwaso
Jagoran jam'iyyar New Nigeria...
WRC Rally Cup
“Na wa za a Sayi Koda ta?” Itace Tambayar da aka fi yi Mana a Shafinmu – Kenyatta National Hospital
"Na wa za a Sayi Koda ta?" Itace Tambayar da aka fi yi Mana a...
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da su yi Murabus
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da su...
APC Sai ta Kara Shekaru 32 a Karagar Mulki: Jam’iyyar PDP ta Mayarwa da Gwamna Buni Martani
APC Sai ta Kara Shekaru 32 a Karagar Mulki: Jam'iyyar PDP ta Mayarwa da Gwamna...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Yau Shugaba Buhari Zai Dawo Daga Landan
Yau Shugaba Buhari Zai Dawo Daga Landan
Ana sa ran dawowar Shugaban kasa Muhammadu Buhari gida Najeriya a yau, Juma’a, 13 ga watan Agusta.
Tuni aka...
ƙasashe 10 da Suka fi Biyan Mafi ƙarancin Albashin a Nahiyar Afirka
ƙasashe 10 da Suka fi Biyan Mafi ƙarancin Albashin a Nahiyar Afirka
Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen Afirka da ke biyan mafi ƙasa na...
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mata shi da maza biyar 'yan asalin Habasha sun mutu a wani hatsarin mota da...
Tsohon Firaministan Mali Soumeylou Boubeye Maiga ya Mutu
Tsohon Firaministan Mali Soumeylou Boubeye Maiga ya Mutu
Tsohon firaministan Mali Soumeylou Boubèye Maïga - wanda ke fuskantar shari'a saboda tuhumar da ake masa ta...
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara
Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara...
TENNIS
Shugaba Buhari ya Dawo Najeriya Bayan Kwanaki 16 a Birnin Landan
Shugaba Buhari ya Dawo Najeriya Bayan Kwanaki 16 a Birnin Landan
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira babban tashar jirgin kasa da kasa ta Nnamdi Azikwe...
Masarautar Saudiyya ta Fara Karbar Rigakafin COVID-19
Masarautar Saudiyya ta Fara Karbar Rigakafin COVID-19
Shugaba mai matsayi bayan sarki, ya karbi alluran rigakafin COVID-19.
Saudiyya ta amince a yiwa al'ummarta alluran rigakafin da...
LATEST ARTICLES
Hare-Haren Isra’ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a Lebanon
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a Lebanon
Ma'aikatar lafiyar Lebanon ta ce adadin mutanen da suka mutu a ƙasar tun bayan fara hare-haren Isra'ila kan Hezbollah ya kai 1,072.
Wannan ya haɗa da mutum 33 da suka...
Bahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-Hare
Bahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-Hare
Ƙasar Bahrain ta fuskanci mafi munin hare-haren Iran a yau Talata.
Rahotonnin farko sun nuna cewa makami mai linzamin Iran ya faɗa kan wani sansanin soji a yammacin ƙasar.
Bahrain ta ce harin da aka kai...
Qatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran
Qatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran
Ma'aikatar harkokin wajen Qatar, ta ce ƙasar ba za ta shiga aikin sasanta tsakanin Amurka da Iran ba domin kawo ƙarshen yaƙin Iran ba.
Kakakin ma'aikatar Majid Ansari ne ya bayyana haka a...
Faɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar Habasha
Faɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar Habasha
Rahotanni na bayyana cewa ana can ana gwabza ƙazamin faɗa tsakanin sojojin Sudan da ƴantawayen RSF a jihar Blue Nile da ke kusa da kan iyakar Habasha.
Rahotanni sun...
An Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar Kano
An Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar Kano
Wata babbar kotu a jihar Kano ta soke nasarar Abdullahi Ghali Shitu a matsayin shugaban ƙaramar hukumar Kumbotso, tare da umartar a bi hukuncinta na baya da ya ayyana Ali Musa...
Tuhume-Tuhumen da ake yi wa El-Rufai
Tuhume-Tuhumen da ake yi wa El-Rufai
Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kaduna ta ɗage sauraron buƙatar belin tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, zuwa ranar 31 ga Maris, 2026.
An ɗauki wannan matakin ne bayan zaman kotun na ranar Talata, inda...
Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin – Pakistan
Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - Pakistan
Firaministan Pakistan, Shahbaz Sharif ya yi tayin karɓar baƙuncin tattauanwar kawo ƙarshen yaƙin Iran da Amurka.
Cikin wani sako da ya wallafa shafinsa na sada zumunta Mista Sharif...
Gobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas
Gobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas
Gwamnatin jihar Sokoto, ta yi kira ga matan jihar su zama masu kula da mai da hankali yayin girki da tukwanen gas.
Gwamnan jihar Ahmad Aliyu ne ya bayyana haka lokacin...
Kotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasar
Kotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasar
Wani alƙali a Koton Ƙolin Brazil ya amince da mayar da ɗaurin da ake yi wa tsohon shugaban ƙasar, jair Bolsonaro na talala saboda dalilai na...
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai...
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - Birtaniya
Harba makamai masu linzami da Iran ta yi zuwa sansanin sojin haɗin gwiwa na Amurka da...





















































