Shin Wai Yaushe ASUU Zata Janye Yajin Aiki ?
Shin Wai Yaushe Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki ?
Shugaban ASUU ya ce ba za su janye yajin aikinsu ba sai gwamnati ta biya...
Na Amince na Sasanta da Rasha a Iyakar Ukraine da Belarus...
Na Amince na Sasanta da Rasha a Iyakar Ukraine da Belarus - Shugaban Ukraine
Shugaban Ukraine Volodymyr Zelinsky ya ce ya amince ya sasanta da...
WORD CUP 2016
Sojojin Najeriya Sun Kama Wani Mai Kaiwa ‘Yan Bindiga Rahoto, Sun Kuma Ceto Wasu
Sojojin Najeriya Sun Kama Wani Mai Kaiwa 'Yan Bindiga Rahoto, Sun Kuma Ceto Wasu
Dakarun Sojin...
Gwamnatin Tarayya Bata Gayyace mu Taro ba a Ranar Alhamis -ASUU
Gwamnatin Tarayya Bata Gayyace mu Taro ba a Ranar Alhamis - ASUU
Kungiyar malamai masu koyarwa...
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Deby, ya ce...
WRC Rally Cup
Yadda Matashiya ta Rungumi Sana’ar POP
Yadda Matashiya ta Rungumi Sana'ar POP
Wata kyakkyawar mace ‘yar Najeriya mai suna Okeke Stephanie ta...
Majalisar wakilai ta amince da 30,000 mafi karancin albashi
A ranar Talata majalisar dokoki ta kasa ta amince da sanya Naira 30,000 a matsatin...
Ɗiyar Solomon Ewuga Ta Mutu Tare da Mutane 11 Sanadiyyar Hatsarin Jirgi
Ɗiyar Solomon Ewuga Ta Mutu Tare da Mutane 11 Sanadiyyar Hatsarin Jirgi
Ɗiyar tsohon ministan Abuja...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro – Zulum
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro - Zulum
Zulum ya bukaci gwamnonin yankinsa su tashi tsaye kafin rikicin yan bindiga yayi kamari.
Gwamnan...
Atiku Abubakar ya yi Juyayin Rashin Sanata Ibrahim Mantu
Atiku Abubakar ya yi Juyayin Rashin Sanata Ibrahim Mantu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya waiwaya daga tun lokacin da Najeriya ke barin mulkin...
Takardun ƙudi: Ban Umarci CBN ya ƙi bin Umarnin Kotu ba – Buhari
Takardun ƙudi: Ban Umarci CBN ya ƙi bin Umarnin Kotu ba – Buhari
Fadar shugaban Najeriya ta ce Babban Bankin ƙasar ba shi da wani...
ENDSARS: An Samu Wasu Bata Gari sun ƙona Babbar Kotu a Legas
ENDSARS: An Samu Wasu Bata Gari sun ƙona Babbar Kotu a Legas .
Wasu da ake zargin ɓata gari ne sun shiga Babbar Kotun da...
Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa –...
Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa - Ministan Tsaron Isra'ila
Yayin da sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken...
TENNIS
Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC
Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC
Majalisar datawa na tantance waɗanda shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya naɗa a matsayin Shugaban Hukumar Yaki da...
Gwamnatin Jahar Katsina Zata Hana Kiwon Fili
Gwamnatin Jahar Katsina Zata Hana Kiwon Fili
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari, yace gwamnatinsa zata diba yiwuwar hana kiwon fili a faɗin jahar.
Masari ya bayyana...
LATEST ARTICLES
Firaiministan Isra’ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan Gaza
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan Gaza
Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya sake yin barazanar karɓe yankunan Gaza, muddin Hamas ba ta saki sauran mutanen da take garkuwa da su ba.
Mista Netanyahu ya shaida wa majalisar dokokin ƙasar cewa,...
Mutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya – NCDC
Mutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDC
Hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta Najeriya, NCDC ta ce kimanin mutane 14 suka rasa rayukansu sakamakon cutar kwalara a tsawon mako biyar, a ƙasar.
Wani...
Sojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSF
Sojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSF
Sojojin Sudan sun ƙwace iko gaba ɗaya da filin jirgin sama na babban birnin ƙasar, Khartoum daga hannun dakarun RSF da suka kwashe kusan shekaru biyu suna iko...
Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa
Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa
Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta sanar da mutuwar babban mai taimaka wa gwamnan jihar na musamman kan harkokin Rediyo Abdullahi Tanka Galadanchi.
A cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai...
Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 – Atiku
Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atiku
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa babu tabbas ko zai tsaya takarar shugabancin ƙasar a zaɓen shekarar 2027.
Atiku ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa...
ƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a Borno
ƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a Borno
Wasu maharan da ake zargin ƴan ƙungiyar Boko Haram ne sun kashe sojojin Najeriya da dama, yayin da wasu da dama suka jikkata a jihar Borno da ke arewacin Najeriya.
Al’amarin...
Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa
Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa
An yi sa-in-sa ne tsakanin ɗanmajalisan dattawa mai wakiltar Ebonyi ta arewa, Sanata, Onyekachi Nwebonyi da kuma tsohuwar ministar ilimi ta Najeriya, Oby Ezekwesili.
Lamarin ya faru ne a lokacin jin bahasin kwamitin ladabtarwa...
Hajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a Harami
Hajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a Harami
Shafin da ke wallafa bayanai kan masallatan harami na Makkah da Madina da ke ƙasar Saudiyya na ci gaba da shawartar masu ibada da su guje wa ɗauke-ɗauken...
An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar
An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar
An rantsar da Janar Abdouramane Tchiani a matsayin shugaban riƙo na Jamhuriyar Nijar, wanda zai kwashe shekara biyar yana jan ragamar gwamnati kafin miƙa mulki.
Hakan wani ɓangare ne na...
Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai
Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai
Ƙudurin dokar da ke neman cire rigar kariya ga mataimakin shugaban ƙasa da gwamnoni da mataimakansu ya tsallake karatu na biyu, a majalisar wakilan Najeriya.
Ƙudurin na daga...