Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 a Jahar Sokoto
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 a Jahar Sokoto
Tsagerun yan bindiga sun sake kai hari kan mutanen gari a yankin ƙaramar hukumar...
Sabbin Dokokin da ‘Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan
Sabbin Dokokin da 'Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan
Jami'an ma'aikatar kula da al'umma a Afghanistan na gudanar da bincike a gaban ofisoshin gwamnati domin...
WORD CUP 2016
Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake Sun yi Awon Gaba da Mutane da Dama a Jihar Neja
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake Sun yi Awon Gaba da Mutane da Dama...
Hukumar INEC ta Sanar da Ranar Karshe da za ta Fitar da Sunayen Dukkan ‘Yan Takara a Zaben 2023
Hukumar INEC ta Sanar da Ranar Karshe da za ta Fitar da Sunayen Dukkan 'Yan...
Ranar da Za’a Fara Rubuta Jarabawar WAEC
Ranar da Za'a Fara Rubuta Jarabawar WAEC
Lagos - Hukumar dake shirya jarabawar fita daga sakandire...
WRC Rally Cup
ASUU: Lauyan Najeriya ya Roki Shugabannin Bankuna da Attajirai su Shawo Kan Al’amarin
ASUU: Lauyan Najeriya ya Roki Shugabannin Bankuna da Attajirai su Shawo Kan Al'amarin
Kungiyar malaman jami'o'i...
Ma’aikatan Gwamnati Sun Shiga Yajin Aiki a Zimbabwe
Ma'aikatan Gwamnati Sun Shiga Yajin Aiki a Zimbabwe
Ma'aikatan gwamnati a Zimbabwe sun fara yajin aikin...
Sojojin Saman Najeriya Sun Kawar da Manyan Shugabannin Kungiyar ‘Yan Ta’addan ISWAP da Dama a Jahar Borno.
Sojojin Saman Najeriya Sun Kawar da Manyan Shugabannin Kungiyar 'Yan Ta'addan ISWAP da Dama a...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Hukumar EFCC ta Kama ‘Yan Yahoo 23 a Sokoto
Hukumar EFCC ta Kama 'Yan Yahoo 23 a Sokoto
Jami'an hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya (EFCC) sun kama wasu...
Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam’iyyar APC a...
Atiku Abubakar da Gwamna Obaseki Sun Hada Gwiwa Don Kayar da Jam'iyyar APC a 2023
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce tarurrukan sulhu...
Yadda Za’a Maganci Matsalar Tsaro – Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya
Yadda Za'a Magance Matsalar Tsaro - Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya
Dr. Ahmad Lawan ya gabatar da wata mafita ga gwamnatin tarayya don magance lamarin...
‘Yan Sanda Sun Kashe Mai Sana’ar Walda da Sunan ‘Dan IPOB ne a Jahar...
'Yan Sanda Sun Kashe Mai Sana'ar Walda da Sunan 'Dan IPOB ne a Jahar Imo
Wani wanda ya shaida faruwar wani lamari a jahar Imo...
Ba a Taba Shugaban Kasa Mara Sanin Makamashin Aiki ba Kamar Buhari – Sanata...
Ba a Taba Shugaban Kasa Mara Sanin Makamashin Aiki ba Kamar Buhari - Sanata Hanga
Shugaba Muhammadu Buhari bai tabuka komai ba kuma bai san...
TENNIS
Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG
Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG
An ruwaito cewar Newcastle United na duba hanyar da za ta dauko Neymar daga Paris St Germain...
Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar Caraboa
Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar Caraboa
Fatan Arsenal na lashe kofin farko a kakar bana ya gamu da cikas bayan da Newcastle ta yi...
LATEST ARTICLES
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
A yayin da wasu ƴan Najeriya ke ci gaba da ƙorafe-ƙorafe kan asarar da suka tafka a dandalin saka hannun jari na CryptoBank Exchange (CBEX), hukumar yaƙi da cin hanci...