LATEST ARTICLES

Firaiministan Isra’ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan Gaza

0
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan Gaza   Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya sake yin barazanar karɓe yankunan Gaza, muddin Hamas ba ta saki sauran mutanen da take garkuwa da su ba. Mista Netanyahu ya shaida wa majalisar dokokin ƙasar cewa,...

Mutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya – NCDC

0
Mutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDC   Hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta Najeriya, NCDC ta ce kimanin mutane 14 suka rasa rayukansu sakamakon cutar kwalara a tsawon mako biyar, a ƙasar. Wani...

Sojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSF

0
Sojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSF   Sojojin Sudan sun ƙwace iko gaba ɗaya da filin jirgin sama na babban birnin ƙasar, Khartoum daga hannun dakarun RSF da suka kwashe kusan shekaru biyu suna iko...

Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa

0
Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa   Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta sanar da mutuwar babban mai taimaka wa gwamnan jihar na musamman kan harkokin Rediyo Abdullahi Tanka Galadanchi. A cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai...

Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 – Atiku

0
Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atiku   Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa babu tabbas ko zai tsaya takarar shugabancin ƙasar a zaɓen shekarar 2027. Atiku ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa...

ƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a Borno

0
ƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a Borno   Wasu maharan da ake zargin ƴan ƙungiyar Boko Haram ne sun kashe sojojin Najeriya da dama, yayin da wasu da dama suka jikkata a jihar Borno da ke arewacin Najeriya. Al’amarin...

Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa

0
Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa   An yi sa-in-sa ne tsakanin ɗanmajalisan dattawa mai wakiltar Ebonyi ta arewa, Sanata, Onyekachi Nwebonyi da kuma tsohuwar ministar ilimi ta Najeriya, Oby Ezekwesili. Lamarin ya faru ne a lokacin jin bahasin kwamitin ladabtarwa...

Hajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a Harami

0
Hajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a Harami   Shafin da ke wallafa bayanai kan masallatan harami na Makkah da Madina da ke ƙasar Saudiyya na ci gaba da shawartar masu ibada da su guje wa ɗauke-ɗauken...

An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar

0
An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar   An rantsar da Janar Abdouramane Tchiani a matsayin shugaban riƙo na Jamhuriyar Nijar, wanda zai kwashe shekara biyar yana jan ragamar gwamnati kafin miƙa mulki. Hakan wani ɓangare ne na...

Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai

0
Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai   Ƙudurin dokar da ke neman cire rigar kariya ga mataimakin shugaban ƙasa da gwamnoni da mataimakansu ya tsallake karatu na biyu, a majalisar wakilan Najeriya. Ƙudurin na daga...