Gwamnatin Jahar Kano ta Fadi Yankin da ya Dace a Fitar...
Gwamnatin Jahar Kano ta Fadi Yankin da ya Dace a Fitar da Shugaban Kasa a 2023
Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan Kano ya ce yana goyon...
Borno: Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu Daga Cikin ‘Yan Boko Haram
Borno: Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu Daga Cikin 'Yan Boko Haram
Dakarun rundunar Operation Fire Ball ta sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan ƙungiyoyin Boko Haram...
WORD CUP 2016
Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur
Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur
An fara fuskantar wahalar man fetur a Abuja babban birnin...
Biyo Bayan Tuban ‘Yan Boko Haram: Mayakan ISWAP Sun Fitar da Sabon Tsarin Shugabanci
Biyo Bayan Tuban 'Yan Boko Haram: Mayakan ISWAP Sun Fitar da Sabon Tsarin Shugabanci
Mayakan ISWAP...
Batanci ga Addini: Maganganun Malamai kan Hukuncin da Kotu ta Yankewa Mubarak Bala
Batanci ga Addini: Maganganun Malamai kan Hukuncin da Kotu ta Yankewa Mubarak Bala
Guda cikin malaman...
WRC Rally Cup
Zuwa Ga Mai Girma Gwamna Abba Kabir Yusuf…
Zuwa Ga Mai Girma Gwamna Abba Kabir Yusuf…
Ya mai girma Gwamna muna masu neman taimakon...
APC: Dalilin Hukunta Hilliard Eta
APC: Dalilin Hukunta Hilliard Eta
Hilliard Eta ya kai karar Jam’iyyar APC kotu a kan tsige...
Zan Saka Kafar Wando ɗaya da Duk Wani Dake Kokarin Dawo da Hannun Agogo Baya a Jahata – Gwamnan Jahar Plateau
Zan Saka Kafar Wando ɗaya da Duk Wani Dake Kokarin Dawo da Hannun Agogo Baya...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Zaben Gwamna: Kotun Koli ta yi Watsi da Karar Nnaji ta Bai wa Mbah...
Zaben Gwamna: Kotun Koli ta yi Watsi da Karar Nnaji ta Bai wa Mbah Nasara
Jihar Enugu - Kotun koli ta yi watsi da karar...
Atiku Abubakar ya Koma Makaranta
Atiku Abubakar ya Koma Makaranta
Biyo bayan jita-jitan cewa Atiku ya koma Dubai da zama, dan siyasan ya yi martani.
Tsohon mataimakin shugaban kasan yace makaranta...
Gwamna Ganduja ya Mika Sandar Girma ga Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Bayero
Gwamna Ganduja ya Mika Sandar Girma ga Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Bayero
Daga karshe Gwamna Ganduje ya gabatar da sandar girma ga Sarkin Bichi, Alhaji...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake...
Rikicin Rasha da Ukraine: Kada Wanda ya ci ko Sha Wani Abu a Wajen...
Rikicin Rasha da Ukraine: Kada Wanda ya ci ko Sha Wani Abu a Wajen Taron Neman Zaman Lafiya - Ministan Ukraine
Ministan harkokin wajen Ukraine,...
TENNIS
Gwamnan Jahar Plateau ya Magantu Kan Kashe Matafiya 25
Gwamnan Jahar Plateau ya Magantu Kan Kashe Matafiya 25
Gwamnan Jahar Plateau Simon Lalong, yayi Allah wadai tare da nuna bakin ciki, akan harin da...
Hatsari ya Rutsa da Ayarin Kwamishinan Kananan Hukumoni da Harkokin Naɗin...
Hatsari ya Rutsa da Ayarin Kwamishinan Kananan Hukumoni da Harkokin Naɗin Sarauta na Jihar Bauchi
Jerin gwanon kwamishinan kananan hukumomi na jihar Bauchi sun yi...
LATEST ARTICLES
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
A yayin da wasu ƴan Najeriya ke ci gaba da ƙorafe-ƙorafe kan asarar da suka tafka a dandalin saka hannun jari na CryptoBank Exchange (CBEX), hukumar yaƙi da cin hanci...