LATEST ARTICLES

Hare-Haren Isra’ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a Lebanon

0
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a Lebanon   Ma'aikatar lafiyar Lebanon ta ce adadin mutanen da suka mutu a ƙasar tun bayan fara hare-haren Isra'ila kan Hezbollah ya kai 1,072. Wannan ya haɗa da mutum 33 da suka...

Bahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-Hare

0
Bahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-Hare Ƙasar Bahrain ta fuskanci mafi munin hare-haren Iran a yau Talata. Rahotonnin farko sun nuna cewa makami mai linzamin Iran ya faɗa kan wani sansanin soji a yammacin ƙasar. Bahrain ta ce harin da aka kai...

Qatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran

0
Qatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran   Ma'aikatar harkokin wajen Qatar, ta ce ƙasar ba za ta shiga aikin sasanta tsakanin Amurka da Iran ba domin kawo ƙarshen yaƙin Iran ba. Kakakin ma'aikatar Majid Ansari ne ya bayyana haka a...

Faɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar Habasha

0
Faɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar Habasha   Rahotanni na bayyana cewa ana can ana gwabza ƙazamin faɗa tsakanin sojojin Sudan da ƴantawayen RSF a jihar Blue Nile da ke kusa da kan iyakar Habasha. Rahotanni sun...

An Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar Kano

0
An Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar Kano   Wata babbar kotu a jihar Kano ta soke nasarar Abdullahi Ghali Shitu a matsayin shugaban ƙaramar hukumar Kumbotso, tare da umartar a bi hukuncinta na baya da ya ayyana Ali Musa...

Tuhume-Tuhumen da ake yi wa El-Rufai

0
Tuhume-Tuhumen da ake yi wa El-Rufai   Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kaduna ta ɗage sauraron buƙatar belin tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, zuwa ranar 31 ga Maris, 2026. An ɗauki wannan matakin ne bayan zaman kotun na ranar Talata, inda...

Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin – Pakistan

Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - Pakistan   Firaministan Pakistan, Shahbaz Sharif ya yi tayin karɓar baƙuncin tattauanwar kawo ƙarshen yaƙin Iran da Amurka. Cikin wani sako da ya wallafa shafinsa na sada zumunta Mista Sharif...

Gobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas

0
Gobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas   Gwamnatin jihar Sokoto, ta yi kira ga matan jihar su zama masu kula da mai da hankali yayin girki da tukwanen gas. Gwamnan jihar Ahmad Aliyu ne ya bayyana haka lokacin...

Kotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasar

0
Kotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasar   Wani alƙali a Koton Ƙolin Brazil ya amince da mayar da ɗaurin da ake yi wa tsohon shugaban ƙasar, jair Bolsonaro na talala saboda dalilai na...

Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai...

0
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - Birtaniya   Harba makamai masu linzami da Iran ta yi zuwa sansanin sojin haɗin gwiwa na Amurka da...