Jami’an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-Zanga 42 a Ghana
Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-Zanga 42 a Ghana
‘Yan sanda a Ghana sun ce sun damke mutane 42 cikin masu zanga-zanga a Accra, babban...
Jihohin Najeriya 17 za su Fuskanci Ruwan Sama Kamar da Bakin...
Jihohin Najeriya 17 za su Fuskanci Ruwan Sama Kamar da Bakin Kwarya - NiMET
Abuja - Hukumar da ke hasashen yanayi a Najeriya, NiMET ta...
WORD CUP 2016
Wani Ministan Buhari ya Shawarci Matasan Najeriya Kan Aikin yi
Wani Ministan Buhari ya Shawarci Matasan Najeriya Kan Aikin yi
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola...
Shugaba Buhari ya yi Sabon Nadi a Hukumar Tattara Haraji na Tarayya
Shugaba Buhari ya yi Sabon Nadi a Hukumar Tattara Haraji na Tarayya
Shugaba Muhammadu Buhari yana...
Amfani da Fasahar 5G za ta Taimaka Wajen Shawo Matsalar Tsaro – Pantami
Amfani da Fasahar 5G za ta Taimaka Wajen Shawo Matsalar Tsaro - Pantami
Ministan sadarwa a...
WRC Rally Cup
‘Yar Asalin Najeriya ta Zama Magajiyar Gari a Birtaniya
'Yar Asalin Najeriya ta Zama Magajiyar Gari a Birtaniya
Pauline Akhere George, yar asalin karamar hukumar...
Gungun Mutane Sun Kashe Mai Kisan Mutane a Kenya
Gungun Mutane Sun Kashe Mai Kisan Mutane a Kenya
Wani gungun mutane a Yammacin Kenya ya...
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -Atiku
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -Atiku
Tsohon mataimakin shugaban...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Shugaba Buhari ya Sha Alwashin Kawar da Matsalar Tsaro Kafin ya Sauka Daga Mulki
Shugaba Buhari ya Sha Alwashin Kawar da Matsalar Tsaro Kafin ya Sauka Daga Mulki
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana son ganin ya kawar...
Abba Kyari ba Zai Shiga Amurka ba Har Sai Kotu ta Yanke Hukunci –...
Abba Kyari ba Zai Shiga Amurka ba Har Sai Kotu ta Yanke Hukunci - Ministan Shari'a
Ministan shari’a, Abubakar Malami ya tabo batun zargin da...
‘Yan Ta’addan na Hira da Gidajen Rediyo da Jaridu Cikin Harshen Hausa, Amma Har...
'Yan Ta'addan na Hira da Gidajen Rediyo da Jaridu Cikin Harshen Hausa, Amma Har Yanzu ba su San Yadda Hukumomi za su Kama su...
Abubuwan da za a tuna Malam Aminu Kano: Shekaru 36 bayan mutuwarsa
Daga: Mansur Ahmed
Adalcin Malam Aminu Kano bai tsaya ga mutane ba kawai, har ga tsuntsaye da dabbobi, shi yasa duk lokacin da yayi jawabi...
Bama Goyan Bayan Ballewa Daga Najeriya – Kungiyar BRAC
Bama Goyan Bayan Ballewa Daga Najeriya - Kungiyar BRAC
Kungiyar BRAC a kudu maso kudu ta bayyana cewa ba ta goyon bayan ballewa daga Najeriya.
Kungiyar...
TENNIS
‘Yan Bindiga Sun Halaka ‘Dan Takarar Kansila na Jam’iyyar PDP
'Yan Bindiga Sun Halaka 'Dan Takarar Kansila na Jam'iyyar PDP
Yan bindiga sun halaka dan takarar kansila a jahar Delta.
'Yan bindigan sun kuma sace wasu...
Tsige Damagum: Atiku ya Fara Tuntuɓar NWC
Tsige Damagum: Atiku ya Fara Tuntuɓar NWC
FCT Abuja - Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya goyi bayan shirin tsige muƙaddashin shugaban jam’iyyar...
LATEST ARTICLES
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
A yayin da wasu ƴan Najeriya ke ci gaba da ƙorafe-ƙorafe kan asarar da suka tafka a dandalin saka hannun jari na CryptoBank Exchange (CBEX), hukumar yaƙi da cin hanci...