EFCC ta Gurfanar da Tsohon Shugaban Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke...
EFCC ta Gurfanar da Tsohon Shugaban Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Gusau, Farfesa Magaji Garba
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin...
Rundunar Sojin Ƙasa ta Cafke Chiwetalu Agu Yayin Nuna Goyon Baya...
Rundunar Sojin Ƙasa ta Cafke Chiwetalu Agu Yayin Nuna Goyon Baya ga Ƙungiyar IPOB
Rundunar sojojin ƙasan Najeriya ta cafke sanannan ɗan wasan ƙwaikwayon Nolly...
WORD CUP 2016
Ya Zama Wajibi ‘Yan Najeriya Su yi wa Kansu Karantun ta Nutsu a 2023 – Gwamna Tambuwal
Ya Zama Wajibi 'Yan Najeriya Su yi wa Kansu Karantun ta Nutsu a 2023 -...
ƙasashen da Suka fi Taka Leda a Duniya
ƙasashen da Suka fi Taka Leda a Duniya
Hukumar ƙwallo ƙafa ta duniya FIFA ta saka...
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan – Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan - Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Haɗaɗɗiyar Daular...
WRC Rally Cup
2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba Buhari
2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba Buhari
Gwamnan...
Shugaban Dakarun RSF a Sudan ya yi Barazanar Kafa Gwamnatinsa
Shugaban Dakarun RSF a Sudan ya yi Barazanar Kafa Gwamnatinsa
Kwamandan dakarun RSF a Sudan, ya...
An Umarci kasashen Turai su Rage Amfani da Gas da Kashi 15 Cikin 100
An Umarci kasashen Turai su Rage Amfani da Gas da Kashi 15 Cikin 100
Hukumar gudanarwar...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Bani da Hannu a Raba Kwangiloli a Tsohuwar Gwamnatin Mahaifina – Bello El-Rufai
Bani da Hannu a Raba Kwangiloli a Tsohuwar Gwamnatin Mahaifina - Bello El-Rufai
Bello El-Rufai ya bayyana cewa babu hannunsa ko kaɗan a raba kwangiloli...
‘Yan Sandan Jahar Imo Sun Harbe Hatsabibin ‘Dan Fashi, Modukpe
'Yan Sandan Jahar Imo Sun Harbe Hatsabibin 'Dan Fashi, Modukpe
'Yan sanda sun kashe wasu hatsabiban yan fashi da makami biyu a jahar Imo.
'Yan sandan...
Cire Tallafin Fetur: Gwamna Zulum ya Samar da Motoci 300 Domin Kai Manoma Gonakinsu
Cire Tallafin Fetur: Gwamna Zulum ya Samar da Motoci 300 Domin Kai Manoma Gonakinsu
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nemar wa manoman jihar...
Kiwon Fili: ‘Yan Bindiga Sun budewa Shanu Wuta a Jahar Anambra
Kiwon Fili: 'Yan Bindiga Sun budewa Shanu Wuta a Jahar Anambra
An kashe Shanun makiyaya a jahar Anambra da sunan dabbaka dokar hana kiwo.
Wadanda suka...
Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram – Adariko Micheal
Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram - Adariko Micheal
Wani shaida a shari'ar Dasuki ya bayyana makudan kudin da aka kashe wajen...
TENNIS
Mu ba Ci-ma-Zaune ba ne, Muna da Arziƙi – Shugaba Tinubu
Mu ba Ci-ma-Zaune ba ne, Muna da Arziƙi - Shugaba Tinubu
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya jaddada aniyarsa ta gyara Najeriya, yana mai bayyana ƴan...
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa Kai 63 a Jahar Kebbi
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sa Kai 63 a Jahar Kebbi
An gudanar da jana'izar kimanin mutum 60 da suka rasa rayukansu sanadiyyar wani harin...
LATEST ARTICLES
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu...
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBU
Daga Bashir Umar Kirfi
10 Oktoba 2025
A wani mataki mai tarihi da ke da nufin canza tsarin ilimi a yankin Bauchi ta Kudu da...
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...