A Yafe Min,Wannan ne na Farko – Tsohon Jami’in DSS da...
A Yafe Min,Wannan ne na Farko - Tsohon Jami'in DSS da Aka Kama da yi wa Motar ɗakko Kudi Fashi
Tsohon jami'in hukumar DSS Prosper...
ISWAP: ‘Yan Ta’addan Sun Kashe Wasu Sojoji
ISWAP: 'Yan Ta'addan Sun Kashe Wasu Sojoji
Akalla Sojojin Najeriya 10 sun rasa rayukansu a harin da yan ta'addan ISWAP suka kai musu yankin Alagarno-Timbuktu...
WORD CUP 2016
Cutar Sarkewar Numfashi: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Talata
Cutar Sarkewar Numfashi: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Talata
Adadin masu kamuwa da...
Ba mu Amince Sojojin Nijar su Ci gaba da Mulki Har Shekara Uku ba – Ecowas ga Tchiani
Ba mu Amince Sojojin Nijar su Ci gaba da Mulki Har Shekara Uku ba -...
Martanin Atiku Kan Jawabin Tinubu a Abeokuta
Martanin Atiku Kan Jawabin Tinubu a Abeokuta
Alhaji Atiku Abubakar, ya tuhumci Asiwaju Bola Tinubu, dan...
WRC Rally Cup
Cutar Corona za ta Daina Barazana ga Lafiyar Al’umma a Bana – WHO
Cutar Corona za ta Daina Barazana ga Lafiyar Al'umma a Bana – WHO
Shugaban hukumar lafiya...
Hukumar ‘Yan Sandan Najeriya ta yi Sababbin Sauye Sauye da canza Wuraren Aiki ga Jami’anta
Hukumar 'Yan Sandan Najeriya ta yi Sababbin Sauye Sauye da canza Wuraren Aiki ga Jami'anta
Hukumar...
A Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAP
A Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAP
Abuja - Jami’an hukumar tsaro ta...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Fadar Shugaban Kasa ta yi Martani Kan Batun Mika Mulki ga Tinubu
Fadar Shugaban Kasa ta yi Martani Kan Batun Mika Mulki ga Tinubu
Garba Shehu ya ce shirin gwamanatin Buhari na mika mulki ga shugaban kasa...
Gidan Namun Dajin da Yafi Kyau a Afrika
Gidan Namun Dajin da Yafi Kyau a Afrika
Hukumar kula da tafiye-tafiye ta duniya ta bayyana gidan namun dajin Serengeti da ke Tanzania a matsayin...
Gwamnan Bauchi ya Musanta Zance Barin Shi Jam’iyyar PDP
Gwamnan Bauchi ya Musanta Zance Barin Shi Jam'iyyar PDP
Gwamna Bala Mohammad na Jihar Bauchi ya musanta raɗe raɗin cewa zai fice daga jam'iyyar PDP.
Gwamnan...
Yan Sanda Sun Kama Mai Shekaru 70 da Mutane 2 Dauke da Makamai
'Yan Sanda Sun Kama Mai Shekaru 70 da Mutane 2 Dauke da Makamai
Rundunar 'yan sandan birnin tarayya ta ce ta cafke wasu mutane uku...
‘Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai...
'Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai da N220m a Asusun Banki
Hoton ‘dan Najeriya wanda yaje zuba...
TENNIS
Legas: Kwamitin na Binciken Cin Zarafin da ‘Yan Sanda su Kai
Legas: Kwamitin na Binciken Cin Zarafin da 'Yan Sanda su Kai
Kwamitin da gwamnatin Jihar Legas ta kafa na jin bahasin abin da ya...
Kaɗan Daga Cikin Sakamakon Zabe
Kaɗan Daga Cikin Sakamakon Zabe
Sakamakon zabe sun fara fitowa daga runfunan zabe da dama a fadin tarayya. An rufe tantance masu niyyar zabe a...
LATEST ARTICLES
Dangote ya Buƙaci NNPCL da ƴan Kasuwa da su Daina Shigo da Mai Daga...
Dangote ya Buƙaci NNPCL da ƴan Kasuwa da su Daina Shigo da Mai Daga Waje
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya ce za a daina samun dogayen layuka a gidajen mai muddin dillalan mai suka fara sayen mai a...
ACF ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Ayyana Dokar Ta-ɓaci kan Wutar...
ACF ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Ayyana Dokar Ta-ɓaci kan Wutar Lantarki
Kungiyar tuntubar juna ta dattawan arewacin Najeriya, ACF ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta-ɓaci kan ɓangaren wutar lantarki a daidai...
Fyaɗe ya Yawaita a Yaƙin Sudan – MDD
Fyaɗe ya Yawaita a Yaƙin Sudan - MDD
Wani binciken Majalisar Ɗinkin Duniya ya gano cewa fyaɗe ya yawaita a yaƙin da ake yi a Sudan inda ake zargin dakarun ƙungiyar RSF da aikatawa.
Binciken ya gano cewa dakarun RSF na...
Dalilin da Yasa Gyaran Lantarkin Arewa ya ɗauki Tsawon Lokaci – TCN
Dalilin da Yasa Gyaran Lantarkin Arewa ya ɗauki Tsawon Lokaci - TCN
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Najeriya ya bayyana cewa aikin gyara layin samar da lantarki na Apir-Ugaji ya ɗauki tsawon lokaci ba a kammala ba ne saboda matsalar...
Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da Suka Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta
Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da Suka Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta
Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta daddale naira 71,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta da za ta biya ma'aikatanta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf...
Mutane 7 Sun Rasu Sakamakon Rushewar Gini a Abuja
Mutane 7 Sun Rasu Sakamakon Rushewar Gini a Abuja
Aƙalla mutum bakwai ne suka rasu sakamakon ruhsewar wani gini a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja.
Muƙaddashin darakta-janar na hukumar bada agajin gaggawa ta Abuja FEMA, Abdulrahman Mohammed ne ya bayyana hakan...
Hukumar EFCC za ta sa ido Kan Kashe Kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
Hukumar EFCC za ta sa ido Kan Kashe Kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
Hukumar EFCC ta ce za ta ƙarfafa bibiya tare da bin diddigin yadda ƙananan hukumomi suke kashe kuɗaɗensu a daidai lokacin da ake tunanin cin gashin kansu zai fara...
NLC ta Soki IMF Bisa Nesanta Kanta da Cire Tallafin Man Fetur
NLC ta Soki IMF Bisa Nesanta Kanta da Cire Tallafin Man Fetur
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya ta caccaki Asusun Lamuni bisa maganar cewa ba ita ba ce ta shawarci gwamnatin Najeriya ta cire tallafin man fetur.
A wata sanarwa da NLC...
An Kashe Mutane 124 a Cikin Mako ɗaya a Sudan
An Kashe Mutane 124 a Cikin Mako ɗaya a Sudan
Wata babbar jami'ar Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce rahotannin kashe-kashe, ciki har da kisan kiyashin da aka yi wa fararen hula a jihar Gezira da ake zargin dakarun RSF da...
Ana Duba Yiwuwar Mayar da Makarantun Firamare da Sakandire Hannun Gwamnatin Tarayya
Ana Duba Yiwuwar Mayar da Makarantun Firamare da Sakandire Hannun Gwamnatin Tarayya
Majalisar dattawan Najeriya tana duba wani ƙudiri game da batun dubban yaran da ba sa zuwa makaranta a sassan ƙasar, da nufin gano matsalolin da ke hana su...