Majalisar Dattawa ta Saka Sabuwar Doka Akan Masu Biyan Masu Garkuwa...
Majalisar Dattawa ta Saka Sabuwar Doka Akan Masu Biyan Masu Garkuwa da Mutane Kudin Fansa
Majalisar dattawa a ranar Laraba ta gabatar da sabuwar dokar...
Afghanistan: Mako ɗaya a Kasar Tamkar Zuwa Lahira a Dawo ne
Afghanistan: Mako ɗaya a Kasar Tamkar Zuwa Lahira a Dawo ne
Ya ɗauki sa'o'i uku kafin Hussain Haidari ya sami abin da yake nema....
WORD CUP 2016
Jami’an kwana-kwana ta Jahar Kano Sun Ceto Dattijo Mai Shekaru 60 Daga Rijiya
Jami'an kwana-kwana ta Jahar Kano Sun Ceto Dattijo Mai Shekaru 60 Daga Rijiya
Jami'in hukumar kwana-kwana...
Hukumar NDLEA ta Kama ‘Dan Bautar Kasa Dauke da Alawan da Aka yi da Miyagun Kwayoyi
Hukumar NDLEA ta Kama 'Dan Bautar Kasa Dauke da Alawan da Aka yi da Miyagun...
China da Taiwan: Rashin Jituwa Tsakanin Kasashen 2 ya Kara Tsanani Cikin Shekaru 40
China da Taiwan: Rashin Jituwa Tsakanin Kasashen 2 ya Kara Tsanani Cikin Shekaru 40
Rashin jituwa...
WRC Rally Cup
Rundunar Sojojin Najeriya ta Magantu Kan Daukar Makamai Don Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga
Rundunar Sojojin Najeriya ta Magantu Kan Daukar Makamai Don Kare Kai Daga 'Yan Bindiga
Rundunar sojojin...
Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Kungiyar...
Raba Masarautar Kano: Akwai lauje cikin nadi
Daga Huzaifa Dokaji
Tarihi shine jigon dukkan wata al’umma. Babban burin dukkan al’ummar da...
CYCLING TOUR
Tinubu ‘Dan Takarar da ya Cika Abin da Ake Bukata – Shettima
Tinubu 'Dan Takarar da ya Cika Abin da Ake Bukata - Shettima
Tsohon gwamnan Borno, kuma abokin Bola Ahmad Tinubu na APC, Kashim Shettima ya...
‘Yan Bindiga Sun Kai wa Coci Hari a Jahar Lagos
'Yan Bindiga Sun Kai wa Coci Hari a Jahar Lagos
Lagos:- Wasu yan bindiga sun kutsa wurin ibadar kirista (Cocin RCCG) sun harbe Fasto Bolanle...
2023: Ba a Yin Dole a Siyasa, Kowa ‘Da ne, Kuma Yana da ‘Yanci...
2023: Ba a Yin Dole a Siyasa, Kowa 'Da ne, Kuma Yana da 'Yanci - Sule Lamido ga Gwamnonin Kudu
Sule Lamido ya yi tir...
‘Yan Bindiga Sun Saki ‘Dan Uwan Sakataren Gwamnatin Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sun Saki 'Dan Uwan Sakataren Gwamnatin Jahar Katsina
Gwamnatin Katsina ta saki mahaifin shugaban yan bindiga don su saki yayan sakataren jahar.
Yan bindigan...
Abubuwa 5 Game da Marigayi Sanata Ibrahim Mantu
Abubuwa 5 Game da Marigayi Sanata Ibrahim Mantu
Abuja - A ranar 17 ga watana Agustan 2021, aka wayi gari da labarin cewa tsohon mataimakin...
TENNIS
Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi
Babbar kotun tarayya dake babban birnin tarayya Abuja, ta dakatar da cigaba da tattara sakamakon Gwamnan Bauchi na karamar hukumar Tafawa Balewa.
The post Kotu...
An Kama Saurayin da ya Kashe Budurwarsa
An Kama Saurayin da ya Kashe Budurwarsa
Yan sanda sun kama wani saurayi bisa zargin kashe budurwarsa da kuma binne ta.
An tattaro cewa an kai...
LATEST ARTICLES
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamiti na musamman domin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safarar su a jihar.
Wata sanarwa da mai magana da...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Sai dai...
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An ceto mutum 10 da ransu bayan wani ginin bene ya rufta da su jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya
Lamarin ya faru ne a kan titin...
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...



















































