Bankin Duniya Zai Bai wa Najeriya Dala 1.57bn
Bankin Duniya Zai Bai wa Najeriya Dala 1.57bn
Bankin Duniya ya amince da kashe kuÉ—i dala biliyan 1.57 domin tallafa wa gwamnatin Najeriya wajen inganta...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano na Bincike Kan Budurwar ‘da ta...
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano na Bincike Kan Budurwar 'da ta Rataye Kanta'
Rundunar Æ´an sandan jihar Kano a arewacin Najeriya tana ci gaba da...
WORD CUP 2016
APC: Gwamna Zulum ya Nemi a Mayar da Mulkin Kasa Zuwa Kudanin Najeriya a 2023
APC: Gwamna Zulum ya Nemi a Mayar da Mulkin Kasa Zuwa Kudanin Najeriya a 2023
Gwamnan...
Na Kasance Talakar Karshe ta Yadda Har Sai na Roki Makwabta na Abinci – Jarumar Fim
Na Kasance Talakar Karshe ta Yadda Har Sai na Roki Makwabta na Abinci - Jarumar...
Hukumomin Birtaniya Sun Ayyana Kisan É—an Majalisa a Matsayin ta’addanci
Hukumomin Birtaniya Sun Ayyana Kisan É—an Majalisa a Matsayin ta'addanci
Bayanai sun nuna cewa mutumin da...
WRC Rally Cup
Kungiyar Boko Haram ta Kashe Wasu Masu Saran Itace ta Kuma yi Garkuwa da Wasu
Kungiyar Boko Haram ta Kashe Wasu Masu Saran Itace ta Kuma yi Garkuwa da Wasu
Wasu...
Korona: Jawabin Bill Gate Kan Afrika
Korona: Jawabin Bill Gate Kan Afrika
Babban mai arzikin nan na duniya, Bill Gates, ya ce...
Hukuncin da aka yankewa IG Wala ba abin dariya bane
Anas Darazo
Ba mamaki kai ma idan wata jarrabawa ta same ka haka zasuyi maka irin...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
EU za ta Fara Aika Makamai Zuwa Ukraine
EU za ta Fara Aika Makamai Zuwa Ukraine
Ƙungiyar Tarayyar Turai ta European Union (EU) ta sanar da cewa za ta fara aika makamai zuwa...
Saudiyya ta yi wa É—aliban Najeriya Bushara
Saudiyya ta yi wa É—aliban Najeriya Bushara
Daliban Najeriya 424 zasu amfana da kyautar guraben karatu a jami'o'in Saudiyya daban-daban.
Kasar Benin ita ma zata samu...
Buhari Zai Ziyarci Kano Don Kaddamar da Muhimman Ayyukan da Ganduje Yayi
Buhari Zai Ziyarci Kano Don Kaddamar da Muhimman Ayyukan da Ganduje Yayi
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci jihar Kano a mako mai zuwa na...
Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba...
Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba Buhari
Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC mai mulki...
Bayan Yin Æ™wacen Waya: Matashi ya Hadu da Ibtila’i
Bayan Yin ƙwacen Waya: Matashi ya Hadu da Ibtila'i
Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta ce wani mutum da ake zargi da ƙwacen...
TENNIS
Corona: Hukumar Lafiya ta Duniya ta Bayyana Cewa Afirka ce Koma...
Corona: Hukumar Lafiya ta Duniya ta Bayyana Cewa Afirka ce Koma Baya Wajen Karbar Rigakafin Annobar
Hukumar lafiya ta duniya, WHO ta gargadi cewa an...
An Bayar da Belin Akanta Janar na Najeriya, Ahmed Idris
An Bayar da Belin Akanta Janar na Najeriya, Ahmed Idris
Jaridu a Najeriya na bada rahoton sakin Akanta Janar na gwamnatin Tarayya, Ahmed Idris, da...
LATEST ARTICLES
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?
Bisa ga dukkan alamu a Najeriya an kama hanyar gina babbar hadaka ta siyasa gabanin babban zaben kasar na 2027, bayan shigar tsohon gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso jam'iyyar ADC.
Ana...
Ban TaÉ“a Yarda da NATO ba – Trump
Ban Taɓa Yarda da NATO ba - Trump
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce yana nazarin yiwuwar janye Amurka daga ƙungiyar tsaro ta NATO, kamar yadda ya bayyana a wata hira da ya yi da jaridar The Telegraph.
Jaridar ta ruwaito...
An É—age Sauraron Bayar da Belin El-Rufai
An É—age Sauraron Bayar da Belin El-Rufai
Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Kaduna ba ta yanke hukunci kan buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, ya gabatar ba inda ta ce za ta sanar da matsayarta a ranar...
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma’a da Litinin Ranakun Hutu
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun Hutu
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutun Easter.
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.
Ba Zamu Shiga YaÆ™i da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump – Birtaniya
Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - Birtaniya
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer ya ce ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da ƙasar Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka,...
China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra’ila Domin Kawo Æ™arshen...
China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen Yaƙin
Ƙasashen China da Pakistan sun miƙa wani daftari mai ƙunshe da buƙatu biyar na ƙoƙarin ganin an kawo ƙarshen yaƙin da Amurka da Isra'ila ke...
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na...
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na Najeriya
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar...
Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC
Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADC
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar PDP, Isa Ashiru Kudan ya fice daga jam'iyyar.
Cikin wata sanarwa da ya fitar, Ashiru ya ce ya auki matakin ne sakamakon rigingimun da...
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP.
An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa...
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra’ila
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ila
Wani sabon harin makami mai linzami da Iran ta kai ya haddasa gobara a wata matatar mai da ke Haifa a arewacin Isra’ila.
Bidiyoyin da aka fitar sun nuna...





















































