LATEST ARTICLES

An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara

0
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara   A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...

Koci Iraola Zai bar Bournemouth

0
Koci Iraola Zai bar Bournemouth An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana. Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu: Iraola zai bar...

Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC

0
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC   Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...

Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?

0
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?   FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro. Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...

Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano

0
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano   Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano. Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...

Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran

0
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran   Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...

Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe

0
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe   Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...

2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...

2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya   Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...

EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami

0
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami   FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...

Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...

0
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya   Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...