Ko Gwamnatin Kano ta Rusa Min Gida, Gwamna Zai Sake Gina...
Ko Gwamnatin Kano ta Rusa Min Gida, Gwamna Zai Sake Gina Min - Rarara
Dauda Adamu Kahutu yace har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakaninsa da...
Shugaba Buhari ya Kai Ziyara Jihar Nasarawa
Shugaba Buhari ya Kai Ziyara Jihar Nasarawa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dura jihar Nasarawa don halartar taron kamfen na jam'iyyar APC.
Ana kyautata zaton shugaba...
WORD CUP 2016
Rundunar Sojojin Kasa da na Sama Sun Ragargaji ‘Yan Boko Haram-ISWAP a Jahar Borno
Rundunar Sojojin Kasa da na Sama Sun Ragargaji 'Yan Boko Haram-ISWAP a Jahar Borno
Hadakar rundunonin...
A cikin Shekara ɗaya tal Zamu Kawo Sauyi a Yanayin Tsaron Najeriya – Badaru da Matawalle
A cikin Shekara ɗaya tal Zamu Kawo Sauyi a Yanayin Tsaron Najeriya - Badaru da...
Budurwa ta yi Wuff da Mahaifin Saurayinta
Budurwa ta yi Wuff da Mahaifin Saurayinta
Wata budurwa ta haifar da cece-kuce a shafukan sada...
WRC Rally Cup
Sanata Ali Ndume ya Bukaci Gwamnati da ta Kara Kasafin Kudin Makamai Don Magance Matsalar Tsaro
Sanata Ali Ndume ya Bukaci Gwamnati da ta Kara Kasafin Kudin Makamai Don Magance Matsalar...
Rashin Biyan Albashi: Kungiyar NARD ta yi Allah-Wadai da Gwamnatin Jahar Abia
Rashin Biyan Albashi: Kungiyar NARD ta yi Allah-Wadai da Gwamnatin Jahar Abia
Kungiyar NARD tace akwai...
An Kashe Mutane 586, Tare da Sace 369 a Watan Agusta a Fadin Najeriya – Rahoto
An Kashe Mutane 586, Tare da Sace 369 a Watan Agusta a Fadin Najeriya –...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Sarkin Kano ya Naɗa ɗansa a Matsayin Ciroman Jihar
Sarkin Kano ya Naɗa ɗansa a Matsayin Ciroman Jihar
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II zai naɗa ɗansa na farko a matsayin Ciroman Kano.
Mahaifin Muhammad Sanusi...
Yadda Rashin Dala ya Shafi ‘Yan Najeriya
Yadda Rashin Dala ya Shafi 'Yan Najeriya
'Yan Najeriya na ci gaba da fuskantar matsala da shan wahala wajen canza dalar Amurka a babban bankin...
Katsewar Shafukan: Asarar da Mai Kamfanin Shafin Sada Zumunta, Mark Zuckerberg ya Tafka
Katsewar Shafukan: Asarar da Mai Kamfanin Shafin Sada Zumunta, Mark Zuckerberg ya Tafka
Hanayen jarin Facebook ya faɗi da kashi 5.5 cikin 100, yayinda mai...
Shugabannin Bankuna Sun Bayyana Goyon Bayansu Kan Dage Ranar Daina Amfani da Tsofaffin Kudi
Shugabannin Bankuna Sun Bayyana Goyon Bayansu Kan Dage Ranar Daina Amfani da Tsofaffin Kudi
Ranar Alhamis kwamitin majalisar wakilai ta zanna da shugabannin bankuna a...
ICRC ta Bayyana ƙasashen da Suka fi Samun Mutanen da ke ɓata a Duniya
ICRC ta Bayyana ƙasashen da Suka fi Samun Mutanen da ke ɓata a Duniya
Ƙungiyar agaji ta kasa da kasa ICRC ta ce sama da...
TENNIS
Shugaba Buhari ya Shiga Ganawar Sirri da Gwamnoni 7 a Fadarsa
Shugaba Buhari ya Shiga Ganawar Sirri da Gwamnoni 7 a Fadarsa
Yayin da jam'iyya mai mulki ke cigaba da faɗi tashin zakulo mataimakin shugaban ƙasa,...
Cire Tallafi: An Rage Shigo da Fetur da Lita Biliyan 2.58...
Cire Tallafi: An Rage Shigo da Fetur da Lita Biliyan 2.58 - Gwamnatin Tarayya
Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa ta ce Najeriya ta samu ragowar shigo...
LATEST ARTICLES
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Al'ummar yankin Bukkuyum a jihar Zamfara sun ce ƴanbindiga sun yi sace fiye da mutum kusan 150 a wani hari da suka kai cikin dare.
Mazauna yankunan sun ce ƙauyuka da...
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa.
Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta...
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aik
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aiki
Ma'aikatan kamfanin samar da mai da iskar gas mafi girma a Najeriya, Seplat Energy, sun shiga yajin aikin sai baba ta gani, wanda zai iya kawo cikas...
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi – MDD
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDD
Majalisar ɗinkin duniya ta ce farashin kayan abinci ya yi tashin da ya daɗe bai yi ba tsawon watanni shida da suka wuce, kuma akwai yiwuwar zai ci gaba...
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun ‘Yan Ta’adda a Jihar Borno
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannnun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno
Majiyoyin sun ce sojojin sun kai samame kan ’yan ta'addan kuma sun yi nasarar ceto dukkan waɗanda abin ya shafa su uku a lokacin aikin.
Sojojin Operation Haɗin Kai...
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Abuja - Kwana biyu bayan rasa wasu masu mukamai a gwamnatinsa, Bola Tinubu ya yi sababbin nade-nade.
Shugaban Tinubu ya amince da nadin Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwancin kasa, NCX.
A wata...
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon rikici tsakanin jami’an tsaro da mazauna wasu ƙauyuka a Kano.
Rahotanni sun bayana cewa rikicin ya samo asali ne daga takaddamar...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
Abakaliki, Ebonyi - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe basarake a Ebonyi, Eze Josephat Ikegwu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a daren...






















































