An Samu Damuwa Yayin da Injin Jirgin Sama ya Kama da...
An Samu Damuwa Yayin da Injin Jirgin Sama ya Kama da Wuta a Legas
An samu tashin hankali yayin da wani jirgin sama ya samu...
Hukumar EFCC ta Kama Ma’aikatan Banki Guda 2 Kan Cinye Kudin...
Hukumar EFCC ta Kama Ma'aikatan Banki Guda 2 Kan Cinye Kudin Mamaci a Jahar Cross River
Hukumar EFCC ta yi nasarar daure wasu ma'aikatan banki...
WORD CUP 2016
Jam’iyyar PDP ta Kudu ta Fusata
Jam'iyyar PDP ta Kudu ta Fusata
NWC ta ruguza duk shugabannin Jam’iyyar PDP da ke jihar...
2023: Sanata Kabiru Gaya ya Jagoranci Sayawa Osinbajo Fom Din Takara N100m
2023: Sanata Kabiru Gaya ya Jagoranci Sayawa Osinbajo Fom Din Takara N100m
Abuja - An sayawa...
Ba Laifi Bane Don an Tsayar da Musulmi da Musulmi Domin Siyasa Babu Ruwanta da Addini – Bishop Eke
Ba Laifi Bane Don an Tsayar da Musulmi da Musulmi Domin Siyasa Babu Ruwanta da...
WRC Rally Cup
Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin – Pakistan
Amurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - Pakistan
Firaministan Pakistan, Shahbaz...
Bukola Saraki ya Bayyana Aniyarsa ta Tsayawa Takarar Shugaban Kasa a Zaben 2023
Bukola Saraki ya Bayyana Aniyarsa ta Tsayawa Takarar Shugaban Kasa a Zaben 2023
Bukola Saraki, tsohon...
Wuta ta Cinye Bene Mai Hawa 20 a Milan
Wuta ta Cinye Bene Mai Hawa 20 a Milan
Wani dogon bene na zamani hawa ashirin...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
ASUU: Kungiyar na Barazanar Shiga Sabon Yajin Aiki
ASUU: Kungiyar na Barazanar Shiga Sabon Yajin Aiki
Wata takaddama ta masana'antu tsakanin ASUU da gwamnatin tarayya na iya faruwa idan har ba a biya...
An Kara Daga Shari’ar El-Zazzaky Zuwa 2021
An Kara Daga Shari'ar El-Zazzaky Zuwa 2021
A ranar Laraba ne babbar kotun jihar Kaduna ta sake zama domin sauraron shari'ar Shugaban ƙungiyar Shi'a, Sheik...
Wasannin 2024: FIFA ta Amince Rafari 30 ‘Yan Najeriya da su yi Alƙalanci
Wasannin 2024: FIFA ta Amince Rafari 30 'Yan Najeriya da su yi Alƙalanci
Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya, Fifa ta amince rafari 30 ƴan Najeriya...
Shehun Borno ya Roƙi Shugaban Hafsan Sojoji Akan ya Taimaka ya Maida Manoma Yankunan...
Shehun Borno ya Roƙi Shugaban Hafsan Sojoji Akan ya Taimaka ya Maida Manoma Yankunan su
Shehun Borno, Alhaji Abubakar Elkanemi, ya yi kira ga sabon...
Shugabannin PDP Sun Roki Goodluck Jonathan da ya ci Gaba da Zama a Jam’iyyar
Shugabannin PDP Sun Roki Goodluck Jonathan da ya ci Gaba da Zama a Jam'iyyar
Shugabannin babbar jam'iyyar adawa ta PDP sun ziyarci tsohon shugaban Najeriya...
TENNIS
Gwamnan Katsina ya Fadi ta Inda ‘Yan Bindiga Suke Shigowa Jahar
Gwamnan Katsina ya Fadi ta Inda 'Yan Bindiga Suke Shigowa Jahar
Yan bindiga na ta’asa a Katsina sannan su tsere zuwa Zamfara don buya.
Wannan shine...
ɗan Atiku Abubakar: Kotu ta Bada Umarin Kama
ɗan Atiku Abubakar: Kotu ta Bada Umarin Kama
Wata babbar kotu a Abuja ta bada umarnin kama dan gidan tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar...
LATEST ARTICLES
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya
Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...



















































