Ambaliyar Ruwa ta Janyo Asarar Gidaje Sama da 200 a Jihar...
Ambaliyar Ruwa ta Janyo Asarar Gidaje Sama da 200 a Jihar Benue
Ambaliyar ruwa ta janyo asarar gidaje sama da 200 a Makurdi babban birnin...
Shin da Gaske Shekarau na Shirin Komawa PDP ?
Shin da Gaske Shekarau na Shirin Komawa PDP ?
Sanata Ibrahim Shekarau, tsohon gwamnan Jihar Kano ya musanta rahoton cewa yana shirin fita daga jam'iyyar...
WORD CUP 2016
Rashin Tsaro: Adadin Mutanen da Jahohi Suka Rasa a 2020
Rashin Tsaro: Adadin Mutanen da Jahohi Suka Rasa a 2020
An fuskanci matsalar tabarbarewar tsaro a...
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Kotun sojoji dake zamanta a...
Sifeton ‘Yan sanda na kasa ne ke da alhakin duk abinda ya same ni – Saraki
Shugaban Majalisar dattawa ya kasa Bukola Saraki ya kalubalanci ‘Yan sanda a lokacin da suke...
WRC Rally Cup
ISWAP: Gwamnatin Najeriya ta Tabbatar da Mutuwar shugaban Kungiyar, Al-Barnawi
ISWAP: Gwamnatin Najeriya ta Tabbatar da Mutuwar shugaban Kungiyar, Al-Barnawi
Rundunar sojan Najeriya ta tabbatar da...
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya...
2021: Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa ta Tabbatar da Soke Aikin Hajji ga ‘Yan Najeriya
2021: Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa ta Tabbatar da Soke Aikin Hajji ga...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
An Gurfanar da Direban da ya Daba wa Fasinja wuƙa Kan N100
An Gurfanar da Direban da ya Daba wa Fasinja wuƙa Kan N100
An gurfanar da wani direban motar haya a gaban kotun Majistare a Kaduna...
Daliban da Akai Garkuwa Dasu na ABU Sun Samu Yanci
Daliban da Akai Garkuwa Dasu na ABU Sun Samu Yanci
Daliban jami'ar Ahmadu Bello da ke Zariya su tara da aka yi garkuwa da su,...
Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa’yan Fulani Al-ƙur’ani
Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa'yan Fulani Al-ƙur'ani
A ƙoƙarinta na ba da gudunmawa wajen magance matsalar tsaro, gami da fatanta na...
‘Yan Bindiga Sun yi Watsi da Damar da Suka Samu ta Sulhu a Baya...
'Yan Bindiga Sun yi Watsi da Damar da Suka Samu ta Sulhu a Baya - Gwamna Matawalle
Gwamnan jahar zamfara da ke arewacin najeriya, bello...
Abuja: Jirgin ‘Yan Sanda ya Tunkari Sansanin ‘Yan Bautar Kasa
Abuja: Jirgin 'Yan Sanda ya Tunkari Sansanin 'Yan Bautar Kasa
Yan daba sun shiga sansanin 'yan bautar kasa da ke Kubwa a Abuja.
Babu wata-wata, da...
TENNIS
Shugaba Buhari ya Kaddamar da Cibiyar Yada Al’adun Yarbawa a Legas
Shugaba Buhari ya Kaddamar da Cibiyar Yada Al'adun Yarbawa a Legas
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da wata cibiya ta yada al’adun Yarbawa a...
Kadan Daga Cikin Tarihin Marigayi Dr. Mahmud Tukur
Kadan Daga Cikin Tarihin Marigayi Dr. Mahmud Tukur
A ranar Juma’a, 9 ga watan Afrilu, 2021, Dr. Mahmud Tukur ya rasu bayan gajerar rashin lafiya...
LATEST ARTICLES
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamiti na musamman domin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safarar su a jihar.
Wata sanarwa da mai magana da...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Sai dai...
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An ceto mutum 10 da ransu bayan wani ginin bene ya rufta da su jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya
Lamarin ya faru ne a kan titin...
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...



















































