Yadda bikin ranar ma’aikata ya gudana a jihar Kebbi
Daga Zaidu Bala
Ma’aikatan Jihar Kebbi suma sunbi Takwarorinsu wurin Gudanarda Bukin Ranar Ma’aikata ta Duniya Kuma Bukin ya Gudana a Haliru Abdu Stadium dake...
Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a...
Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a Turai
Wata guguwa mai karfin gaske da ta afka wasu yankunan Turai, ta yi...
WORD CUP 2016
Shugaba Tinubu na Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaron Nigeriya
Shugaba Tinubu na Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaron Nigeriya
FCT Abuja - Shugaban ƙasa, Bola...
Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da Fadar Ke Fuskanta
Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da Fadar...
Sunayen ‘Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Sunayen 'Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Legit.ng a wannan...
WRC Rally Cup
Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa Guda 3
Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa Guda...
Gwamna Badaru ya Bayar da Kwangilar Samar da Ruwan Sha a Kan N570m ga Jama’ar Dutse
Gwamna Badaru ya Bayar da Kwangilar Samar da Ruwan Sha a Kan N570m ga Jama'ar...
Corona: ƙasar Burtaniya ta Bada Shawarar Cewa Masu Shekaru Kasa da 30 su Nemi Wani Rigakafin Sabanin Oxford-Astrazeneca
Corona: ƙasar Burtaniya ta Bada Shawarar Cewa Masu Shekaru Kasa da 30 su Nemi Wani...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Bayan Biyan Kudin Fansa: An Saki ‘Yan Kasuwan da Aka Sace a Hanyar Zuwa...
Bayan Biyan Kudin Fansa: An Saki 'Yan Kasuwan da Aka Sace a Hanyar Zuwa Daurin Aure a Zamfara
Mutanen nan da aka dauke a hanyar...
Mutane 28 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgi a Gabashin Rasha
Mutane 28 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgi a Gabashin Rasha
Babu wanda ya tsira bayan da wani jirgi da ke dauke da mutane 28...
PSG: Zaka Iya Zama a Gidana – Sergio Ramos ga Lionel Messi
PSG: Zaka Iya Zama a Gidana - Sergio Ramos ga Lionel Messi
Sergio Ramos ya fada wa Lionel Messi cewa zai iya fara zama a...
Wani Daga Cikin Bursunonin da Suka Tsere an Sake Kama Shi Da Laifin Kisan...
Wani Daga Cikin Bursunonin da Suka Tsere an Sake Kama Shi Da Laifin Kisan Kai
Bayan fursunoni da dama sun tsere daga gidajen gyaran hali...
Sarkin Borgu ya Roki Shugaba Buhari da a Turo Dakarun Sojoji Yankin Masarautarsa
Sarkin Borgu ya Roki Shugaba Buhari da a Turo Dakarun Sojoji Yankin Masarautarsa
Sarkin Borgu, Muhammad Dantoro, ya roki shugaba Buhari ya bada umarnin a...
TENNIS
Ambaliyar Ruwa ta yi Ajalin Mutane 36 a Brazil
Ambaliyar Ruwa ta yi Ajalin Mutane 36 a Brazil
Ambaliya da zabtarewar kasa sakamakon mamakon ruwan sama mai karfin gaske a birnin Sao Paulo na...
Rikicin Shia da Gwamnati: Mafari da manufa
Daga Aliyu Muhd Sani
Wani abu da ya kamata mutane da hukumomi da kungiyoyin kare hakkin bil’adama su sani game da ‘Yan Shi’a da suke...
LATEST ARTICLES
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun ‘Yan Ta’adda a Jihar Borno
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannnun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno
Majiyoyin sun ce sojojin sun kai samame kan ’yan ta'addan kuma sun yi nasarar ceto dukkan waɗanda abin ya shafa su uku a lokacin aikin.
Sojojin Operation Haɗin Kai...
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Abuja - Kwana biyu bayan rasa wasu masu mukamai a gwamnatinsa, Bola Tinubu ya yi sababbin nade-nade.
Shugaban Tinubu ya amince da nadin Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwancin kasa, NCX.
A wata...
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon rikici tsakanin jami’an tsaro da mazauna wasu ƙauyuka a Kano.
Rahotanni sun bayana cewa rikicin ya samo asali ne daga takaddamar...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
Abakaliki, Ebonyi - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe basarake a Ebonyi, Eze Josephat Ikegwu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a daren...
Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC
Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC
Jam'iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta buƙaci a cire shugaban hukumar zaɓen ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan.
ADC ta ce hukumar ta koma ƴan amshin shatar jam'iyya mai mulki ta APC, kuma...
Ma’anar Falle Ɗaya Ce
Ma'anar Falle Ɗaya Ce
Idan akwai wata kalma da za ta samu karɓuwa a wurin ƴan siyasa musamman a arewacin Najeriya to ita ce kalmar Falle Ɗaya wadda a yanzu haka amonta kawai ake ji na tashi a cikin wake...
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?
Bisa ga dukkan alamu a Najeriya an kama hanyar gina babbar hadaka ta siyasa gabanin babban zaben kasar na 2027, bayan shigar tsohon gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso jam'iyyar ADC.
Ana...
Ban Taɓa Yarda da NATO ba – Trump
Ban Taɓa Yarda da NATO ba - Trump
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce yana nazarin yiwuwar janye Amurka daga ƙungiyar tsaro ta NATO, kamar yadda ya bayyana a wata hira da ya yi da jaridar The Telegraph.
Jaridar ta ruwaito...
An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai
An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai
Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Kaduna ba ta yanke hukunci kan buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, ya gabatar ba inda ta ce za ta sanar da matsayarta a ranar...
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma’a da Litinin Ranakun Hutu
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun Hutu
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutun Easter.
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.




















































