LATEST ARTICLES

Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na...

0
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na Najeriya   Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar...

Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC

0
Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADC   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar PDP, Isa Ashiru Kudan ya fice daga jam'iyyar. Cikin wata sanarwa da ya fitar, Ashiru ya ce ya auki matakin ne sakamakon rigingimun da...

Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC

0
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC   Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa...

Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra’ila

0
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ila   Wani sabon harin makami mai linzami da Iran ta kai ya haddasa gobara a wata matatar mai da ke Haifa a arewacin Isra’ila. Bidiyoyin da aka fitar sun nuna...

An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo

0
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo   Akoko, Ondo - Wani Sarki mai daraja ta daya a jihar Ondo, Owa na Ogbagi ya jikkata bayan kai masa hari har cikin fadarsa. Basaraken mai suna Oba Victor Olasehinde Adetona, ya...

‘Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo

0
'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo   Wasu ’yan bindiga sun kai hari wani asibiti a Akure, Jigar Ondo, da misalin ƙarfe 2 na dare, inda suka sace ma’aikatan lafiya da ke bakin aiki. Rahotanni sun ce maharan sun...

Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai

0
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai   Lokacin da jariri ya fara fitar da haƙori na ɗaya daga cikin muhimman matakai a rayuwarsa, amma kuma lokaci ne da ke zuwa da ƙalubale ga shi jaririn da iyaye. Wasu jarirai kan yi kuka sosai...

Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno

0
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan ISWAP guda 38 bayan sun kai hari wani sansanin sojoji a Jihar Borno. Harin ya faru ne da safiyar ranar Asabar a...

Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra’ila

0
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila   Niamey, Nijar - Shugaban kasar Nijar, Janar Abdourahaname Tchiani ya tsoma baki game da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Tchiani ya nuna damuwa game da yakin da ake...

Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?

0
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki? A kwanakin nan, batun kama mutane saboda iƙirarin faɗin albarkacin bakinsu ya sake janyo ce-ce-ku-ce a Najeriya, musamman bayan da aka zargi gwamnatin Neja da kama wani matashi da ake zargin...