LATEST ARTICLES

Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da...

0
Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana Biyar   Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya bayar da umarnin ɗage duk hari kan tashoshin samar da lantarki da sauran kayan aikin makamashin Iran...

Babu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya – Keir Starmer

0
Babu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir Starmer   Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya ce babu wata “shaida” da ke nuna cewa Iran na nufin kai hari kan Birtaniya. A lokacin da aka tambaye shi ko Birtaniya na cikin wuraren...

Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila

0
Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila   Ƙungiyar Hezbollah ta ƙasar Lebanon ta ce ta kai hare-hare guda 63 kan Isra’ila a ranar Lahadi. A cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na Telegram, Hezbollah ta bayyana cewa...

Muna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran – Isra’ila

0
Muna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran - Isra'ila   Rundunar sojin Isra'ila ta ce tana ƙaddamar da wasu sababbin hare-hare a babbann birnin Iran, Tehran. Kafofin yaɗa labarai na Iran sun bayar da rahotannin fashewa a wurare daban-daban...

Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu...

0
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBU Daga Bashir Umar Kirfi 10 Oktoba 2025 A wani mataki mai tarihi da ke da nufin canza tsarin ilimi a yankin Bauchi ta Kudu da...

Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule

0
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule   Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...

Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato

0
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato   Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...

Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma

0
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma   Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga. Ya bayyana cewa Najeriya...

Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano

0
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano   Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano. Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...

Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...

0
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet   Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...