‘Yan Sanda Sun Ceto Jami’an INEC 19 da Akai Garkuwa da...
'Yan Sanda Sun Ceto Jami'an INEC 19 da Akai Garkuwa da su a Safiyar Yau
Yan sanda sun kubutar da jami'an INEC 19 da yan...
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani ‘Dan birnin Sin Tare da Direbansa
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani 'Dan birnin Sin Tare da Direbansa
Ana zargin masu garkuwa da mutane sun sace wani Basinne a jihar Taraba.
Miyagu sun...
WORD CUP 2016
‘Yan Sanda Jahar Osun Sun Aika ‘Yan Bindiga 3 Lahira
'Yan Sanda Jahar Osun Sun Aika 'Yan Bindiga 3 Lahira
Rudunar ‘yan sandar jahar Osun ta...
Obasanjo ya Caccaki Hukuncin da Alƙalan Najeriya Suka Yanke Kan Shari’o’in Zaɓe
Obasanjo ya Caccaki Hukuncin da Alƙalan Najeriya Suka Yanke Kan Shari'o'in Zaɓe
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun...
Dakarun Sojojin Najeriya Sunyi Nasarar Kashe Wasu ‘Yan Bindiga
Dakarun Sojojin Najeriya Sunyi Nasarar Kashe Wasu 'Yan Bindiga
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kashe...
WRC Rally Cup
Kungiyar NANS ta Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta
Kungiyar NANS na Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta
Kungiyar dalibai a Najeriya ta...
Ibrahim Tanko ya zama sabon Alkalin Alkalai na Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da Ibrahim Tanko Muhammad a matsayin mukaddashin alkalin alkalai...
Tsofaffin Takardun Kuɗi: Kotun ƙoli ta ce a Ci gaba da Amfani da N200, N500 da N1000
Tsofaffin Takardun Kuɗi: Kotun ƙoli ta ce a Ci gaba da Amfani da N200, N500...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Sojojin Najeriya Sun Bankado Wata Haramtacciyar Matatar Man Fetur Dake Aiki a Jahar Abia
Sojojin Najeriya Sun Bankado Wata Haramtacciyar Matatar Man Fetur Dake Aiki a Jahar Abia
Sojojin Najeriya sun bankado wata haramtacciyar matatar man fetur dake aiki...
Sanata Ifeanyi Ubah ya Sauya sheƙa Zuwa Jam’iyyar APC
Sanata Ifeanyi Ubah ya Sauya sheƙa Zuwa Jam'iyyar APC
Sanata Ifeanyi Ubah ya sauya sheƙa daga jam'iyyar YPP ya koma jam'iyyar APC mai mulki ranar...
NBA za ta Hukunta Lauyoyin da Suka Sace Wayoyin Salula a Wurin Taronta a...
NBA za ta Hukunta Lauyoyin da Suka Sace Wayoyin Salula a Wurin Taronta a Legas
Kungiyar lauyoyi ta kasa, NBA, ta ce za ta hukunta...
Mafarauta Sun Kashe ‘Yan Bindiga 47 a Jahar Niger
Mafarauta Sun Kashe 'Yan Bindiga 47 a Jahar Niger
Mafarauta sun yi nasarar kashe yan bindiga kimanin guda 47 a kananan hukumomin Shiroro da Rafi...
Gwamnatin Tarayya Za ta Fara Biyan Dalibai Masu Karatun Digiri da NCE Alawus
Gwamnatin Tarayya Za ta Fara Biyan Dalibai Masu Karatun Digiri da NCE Alawus
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, za ta fara biyan dalibai kudin alawus...
TENNIS
Gwamnatin Kaduna ta Rusa Otel Akan Saba Dokokin Jahar
Gwamnatin Kaduna ta Rusa Otel Akan Saba Dokokin Jahar
A karshe, an yi lebur da gidan da aka shirya banbadewa a jihar Kaduna.
Hukumar KASUPDA ta...
Hukumar INEC ta ɗage Zaɓen Gwamna a Wasu Mazaɓun Jihar Legas
Hukumar INEC ta ɗage Zaɓen Gwamna a Wasu Mazaɓun Jihar Legas
Hukumar zaɓe mai zaman kanta INEC ta ɗage zaɓen gwamna da na ƴan majalisar...
LATEST ARTICLES
Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da...
Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana Biyar
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya bayar da umarnin ɗage duk hari kan tashoshin samar da lantarki da sauran kayan aikin makamashin Iran...
Babu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya – Keir Starmer
Babu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir Starmer
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya ce babu wata “shaida” da ke nuna cewa Iran na nufin kai hari kan Birtaniya.
A lokacin da aka tambaye shi ko Birtaniya na cikin wuraren...
Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila
Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila
Ƙungiyar Hezbollah ta ƙasar Lebanon ta ce ta kai hare-hare guda 63 kan Isra’ila a ranar Lahadi.
A cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na Telegram, Hezbollah ta bayyana cewa...
Muna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran – Isra’ila
Muna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran - Isra'ila
Rundunar sojin Isra'ila ta ce tana ƙaddamar da wasu sababbin hare-hare a babbann birnin Iran, Tehran.
Kafofin yaɗa labarai na Iran sun bayar da rahotannin fashewa a wurare daban-daban...
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu...
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBU
Daga Bashir Umar Kirfi
10 Oktoba 2025
A wani mataki mai tarihi da ke da nufin canza tsarin ilimi a yankin Bauchi ta Kudu da...
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...



















































