Trending Now
Dakarun Najeriya Sun Kashe ‘Yan Fashin Daji fiye da 40
Dakarun Najeriya Sun Kashe 'Yan Fashin Daji fiye da 40
'Yan fashin daji fiye da 40 ne sojojin Najeriya suka kashe a yankin arewa maso...
Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa
Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa
Wasu da ake zargin ƴan bindiga, sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar...
WORD CUP 2016
Gwamna Ganduje ya Amince da Murabus Din Kwamishinoni 7 Cikinsu 11
Gwamna Ganduje ya Amince da Murabus Din Kwamishinoni 7 Cikinsu 11
Akalla mutum 11 cikin kwamishanonin...
Ubangiji ne ya Nemi mu yi Takarar Shugaban Kasa a 2023 – ‘Yan Takara 5
Ubangiji ne ya Nemi mu yi Takarar Shugaban Kasa a 2023 - 'Yan Takara 5
Tseren...
An Hada Motar da Bata Amfani da Man Fetur a Najeriya
An Hada Motar da Bata Amfani da Man Fetur a Najeriya
Shugaban hukumar zanen motoci a...
WRC Rally Cup
Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya – Audu Ogbeh
Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya - Audu Ogbeh
ACF ta ce yaran arewa sun...
Masu Gine-Gine a Wuraren Gwamnati su Dakata: Gwamnatin Ganduje ta Mayar da Martani ga Abba Gida-Gida
Masu Gine-Gine a Wuraren Gwamnati su Dakata: Gwamnatin Ganduje ta Marya da Martani ga Abba...
Endsars: Wata Jaha ta Dawo da Zanga-Zangar
Endsars: Wata Jaha ta Dawo da Zanga-Zangar
Matasa sun fara gudanar da sabuwar zanga zangar EndSARS...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Kudaden da Gwamnati ke Biyan Sanatoci ya Musu Kadan – Rochas Okorocha
Kudaden da Gwamnati ke Biyan Sanatoci ya Musu Kadan - Rochas Okorocha
Rochas Okorocha ya bayyana bukatar gwamnati ta kara kudaden da take biyan sanatoci.
Ya...
AU ta Bayyana Cewa ba za ta Lamunci Batun Juyin Mulki a Wasu ƙasashen...
AU ta Bayyana Cewa ba za ta Lamunci Batun Juyin Mulki a Wasu ƙasashen Afrika ba
Kungiyar haɗin kan Afrika ta sake nanata kudurinta na...
Abduljabbar Kabara: Malamin ya ƙalubalanci Lauyoyin da ke Kare Shi a Kotu
Abduljabbar Kabara: Malamin ya ƙalubalanci Lauyoyin da ke Kare Shi a Kotu
Fitaccen malamin addini musuluncin nan a Kano Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya nuna...
Majalisar dattawa ta amince da 30,000 mafi karancin albashi
Majalisar dattawa ta kasa ta amince da Naira 30,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya.
Mahalisar ta bayyana hakan nea zaman da ta yi...
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci...
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci da Ka’idojin Kariya.
Bayan sake bude iyayokin kasa, Kwastan ta jaddada...
TENNIS
Bayan Shan Barasa Mai Guba: Mutane da Dama Sun Makance
Bayan Shan Barasa Mai Guba: Mutane da Dama Sun Makance
Wani likita ya shaida wa jaridar Daily Monitor ta Uganda cewa, barasanar nan mai guba...
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Neja ta Kashe ‘Yan Bindiga 6
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Neja ta Kashe 'Yan Bindiga 6
Rundunar 'yan sanda a jahar Neja ta hallaka 'yan bindiga 6 a wani samame kan...
LATEST ARTICLES
Rundunar Tsaro ta Musamman: Gwamnatin Bauchi za ta Dauki Matasa 20,000 Aiki
Rundunar Tsaro ta Musamman: Gwamnatin Bauchi za ta Dauki Matasa 20,000 Aiki
Gwamnatin Bauchi ta ce za ta dauki matasa akalla dubu 20,000 aiki domin yakar matsalar tsaro da tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali, karkashin wata rundunar tsaro...
Gwamna Zulum Zai ɗauki Malamai 5,000 Aiki da Dawo da Karatun Yamma
Gwamna Zulum Zai ɗauki Malamai 5,000 Aiki da Dawo da Karatun Yamma
Gwamnar jihar Borno, Babagana Zulum ya ce za a dauki malamai 5,000 aiki don fara karatun firamare da sakandare da rana domin magance matsololin cunkoso da kuma rage...
Lagos: Jami’an Hukumar DSS Sun yi wa Ofishin EFCC Dirar-Mikiya
Lagos: Jami’an Hukumar DSS Sun yi wa Ofishin EFCC Dirar-Mikiya
Jami'an hukumar ƴan sandan ciki ta Najeriya DSS sun yi wa ofishin hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasar zagon-kasa a Lagos dirar-mikiya inda suka hana jami'an na...
Sabon Gwamnan Kano, Abba Gida-Gida ya Kori Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai na jihar
Sabon Gwamnan Kano, Abba Gida-Gida ya Kori Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai na jihar
Sabon gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ci gaba da korar mutanen da gwamnatin Ganduje ta naɗa.
Da safiyar Talatan nan, Gwamna Yusuf ya kori shugaban hukumar...
Za mu Sake Bibiyar Shari’ar Ado Doguwa – Gwamna Abba
Za mu Sake Bibiyar Shari'ar Ado Doguwa - Gwamna Abba
Sabon gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin sake waiwayen shari'ar Ado Doguwa.
Abba gida-gida ya ce za su bibiyi shari'ar zargin kisan kai da ake yi da tsohon shugaban...
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya shiga fadar Aso Rock.
Jawabin sabon shugaban kasar Najeriya ya jawo wasu ‘yan kasuwa sun kara kudin mai da...
Sabon Gwamnan Katsina, Dr.Radda ya Fitar da Jerin Mukamai 11
Sabon Gwamnan Katsina, Dr.Radda ya Fitar da Jerin Mukamai 11
Sabon Gwamnan jihar Katsina, Dr. Dikko Umaru Radda ya fitar da wadanda za su rike masa mukami.
Arch. Ahmed Musa Dangiwa ne zai rike kujerar Sakataren gwamnati a mulkin Dikko Umaru...
Na Tabbata Zan Bar Najeriya Fiye da Yadda na Same ta a 2015 –...
Na Tabbata Zan Bar Najeriya Fiye da Yadda na Same ta a 2015 - Shugaba Buhari
Cikin jawabinsa na bankwana a safiyar Asabar, Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da ƙalubalaen da gwamnatinsa ta fuskanta, musamman game da garkuwa da...
Rantsar da Tinubu: Peter Obi ya Buƙaci ‘Yan Najeriya su Zauna Lafiya da Juna
Rantsar da Tinubu: Peter Obi ya Buƙaci 'Yan Najeriya su Zauna Lafiya da Juna
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya buƙaci ƴan Najeriya da su zauna cikin kwanciyar hankali.
Peter Obi ya yi kira ga ƴan...
Jam’iyyar NNPP ta yi Karin Bayyani Kan Raɗe-Raɗin Komawar Kwankwaso APC
Jam'iyyar NNPP ta yi Karin Bayyani Kan Raɗe-Raɗin Komawar Kwankwaso APC
Jam'iyyar NNPP ta yi watsi da raɗe-raɗin da ake yi na cewa ɗan takararta na shugabancin ƙasa, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso zai koma jam'iyyar APC.
Sakataren jam'iyyar ta NNPP na...