Trending Now
‘Yan Bindiga Sun Sace Matan Aure 2 a Karamar Hukumar Kwali...
'Yan Bindiga Sun Sace Matan Aure 2 a Karamar Hukumar Kwali Dake Abuja
'Yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace...
Rikicin Sudan: Najeriya za ta Kwashe ɗalibai 5000 Daga ƙasar
Rikicin Sudan: Najeriya za ta Kwashe ɗalibai 5000 Daga ƙasar
Ministan harkokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ya shaida wa BBC cewa ofishin jakadancin ƙasar a...
WORD CUP 2016
Mata da ‘Ya’yanta Sun wa Matashi Duka Tare da Kona Shi a Kano
Mata da 'Ya'yanta Sun wa Matashi Duka Tare da Kona Shi a Kano
Rundunar 'yan sanda...
Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma’adanai
Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma'adanai
Aƙalla masu haƙar ma'adanai 10 ne suka mutu...
Wani Gwamnan APC Zai Marawa Matasan Jaharsa Baya Akan Zanga-Zangar Endsars
Wani Gwamnan APC Zai Marawa Matasan Jaharsa Baya Akan Zanga-Zangar Endsars
Ni kaina na fuskanci cutarwa...
WRC Rally Cup
Tsohon ‘Dan Majalisar Malawi, Clement Chiwaya ya Kashe Kansa
Tsohon 'Dan Majalisar Malawi, Clement Chiwaya ya Kashe Kansa
Tsohon dan majalisar Malawi Clement Chiwaya ya...
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kama Wani Hatsabibin Boka
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kama Wani Hatsabibin Boka
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kama...
Mun yi Allah Wadai da Gungun Masu Jajayen Huluna “Kwankwasiyya” – Benson Anya
Mun yi Allah Wadai da Gungun Masu Jajayen Huluna "Kwankwasiyya" - Benson Anya
A ranar Laraba...
[td_block_social_counter custom_title=”STAY CONNECTED” facebook=”tagDiv” twitter=”tagDivOfficial” youtube=”tagDiv” open_in_new_window=”y”]
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Zahra Bayero: Malamin Addinin Islama ya yi Tsokaci kan Shigar Amaryar Yusuf Buhari
Zahra Bayero: Malamin Addinin Islama ya yi Tsokaci kan Shigar Amaryar Yusuf Buhari
Malamin addinin Islama ya yi tsokaci kan yadda amare ke sanya kayan...
Jahar Osun Sun Sanar da Ranar Litinin, 9 ga Agusta a Matsayin Ranar Hutun...
Jahar Osun Sun Sanar da Ranar Litinin, 9 ga Agusta a Matsayin Ranar Hutun Shiga Sabuwar Shekarar Musulunci
Gwamnan jahar Osun, Gboyega Oyetola, ya sanar...
Za’a Fara Biyan Haraji a Jahar Kaduna
Za'a Fara Biyan Haraji a Jahar Kaduna
Hukumar amsar haraji ta jihar Kaduna, KADRIS, za ta wajabta wa duk wanda ya mallaki hankalin kansa biyan...
Dalilin Komawata APC – Sanata Elisha Abbo
Dalilin Komawata APC - Sanata Elisha Abbo
Sanata Ishaku Abbo na jihar Adamawa ya canja sheka, daga PDP zuwa APC.
A cewarsa, da a cikin duhu...
‘Yan Fashin Dajin Zamfara Sun Fara Bukatar Kayan Abinci a Madadin Kudin Fansa
'Yan Fashin Dajin Zamfara Sun Fara Bukatar Kayan Abinci a Madadin Kudin Fansa
'Yan fashin daji a jahohin arewa maso yamma sun fara shiga mawuyacin...
TENNIS
BUK: Farfesa Ali Muhammmad garba ya Rasu
BUK: Farfesa Ali Muhammmad garba ya Rasu
Jami'ar Bayero da ke Kano ta sake yin rashin babban malami, Farfesa Ali Muhammad Garba a ranar Lahadi.
Farfesa...
Mai Tsaron Bayan Manchester United, Varane Zai yi Jinyar Wata 1
Mai Tsaron Bayan Manchester United, Varane Zai yi Jinyar Wata 1
Mai tsaron bayan Manchester United Raphael Varane zai shafe kusan wata daya yana jinya.
Varane...
Video playlistA YouTube API key has not been provided. Go to Theme Panel > Social Networks > YouTube API Configuration
LATEST ARTICLES
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024
Sanata Ali Ndume ya caccaki hukumar Alhazai kan karin kudin kujerar aikin hajjin shekarar 2024 da muke ciki.
Ndume ya ce karin kudin a wannan hali rashin adalci ne musamman...
Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shinkafa
Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shikafa
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya rage kaso 50 cikin 100 a farashin shinkafa domin ragewa al'ummar jihar wahalhalun tsadar rayuwa.
Ya ce gwamnatinsa za ta sayar da...
Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar ‘Yan Kwadago na Jihar Yobe
Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar Yobe
Shugaban kungiyar 'yan kwadago na jihar Yobe ya sake shiga cikin wani sabon rikici bayan da aka zarge shi da karkatar da kayan tallafi.
Kotu a Damaturu, babban...
Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan...
Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan Okuama
A yau Laraba 27 ga watan Maris aka binne sojojin da suka mutu yayin harin kwantan bauna a jihar Delta.
Shugaba Bola Tinubu ya samu halartar...
Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin ‘Dan Ta’adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa
Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa
Kasurgumin dan ta'adda a jihar Zamfara ya gamu da ajalinsa bayan dakarun sojoji sun hallaka shi da nayaƙansa.
Rundunar sojojin ta bayyana nasarar da ta samu inda ta murjushe hatsabibin...
Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn
Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn
A wani mataki na rage radadin talauci a tsakanin al'umma, gidauniyyar Dangote ta kaddamar da tallafin rabon abinci na kasa a jihohin kasar nan inda mutane miliyan daya suka amfana.
Alhaji Aliko...
Ƴan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma’aurata
Ƴan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurata
Rundunar ƴansandan jihar Katsina ta ce ta dakile wani yunkurin garkuwa da mutane, inda suka ceto mutane da lamarin ya so ya ritsa da su.
Wata sanarwa da mai magana...
Kungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a Najeriya
Kungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta fitar da sunayen mutum 15 waɗanda ta ce ana zargin su da taimakawa ta’addanci a ƙasar.
Hakan na kunshe ne cikin rahoton da hukumar tattara bayanan sirri kan sha’anin kuɗi a...
Gwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa...
Gwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da Rana
Gwamnatin Najeriya ta sa hannu kan wata yarjejeniyar gina cibiyar samar da wutar lantarki mai amfani da ruwa da hasken rana da za ta...
Ya Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu...
Ya Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi Tinubu
Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su tashi don ƙara shiga harkar noma, inda ta ce...