‘Yan Bindiga Sun ƙone Sashin Hedkwatar ƙaramar Hukumar Ezza ta Arewa...
'Yan Bindiga Sun ƙone Sashin Hedkwatar ƙaramar Hukumar Ezza ta Arewa a Jihar Ebonyi
Miyagun 'yan bindiga sun bi dare, sun cinna wa wani sashin...
Cutar Sarkewar Numfashi: Gwamnan Jahar Benue Ya Kamu da Cutar
Cutar Sarkewar Numfashi: Gwamnan Jahar Benue Ya Kamu da Cutar
Gwamnan jahar Benue, Samuel Ortom, ya shiga jerin gwamnonin Najeriya da suka kamu da cutar...
WORD CUP 2016
ASUU: Muna Kan Bakarmu Akan Yajin Aiki
ASUU: Muna Kan Bakarmu Akan Yajin Aiki
ASUU ta yi watsi da rahoton cewa ta janye...
Dalilin da Yasa Kotu ta Daure’Yan Uwa Biyu
Dalilin da Yasa Kotu ta Daure'Yan Uwa Biyu
Kotu da ke zamanta a Kaduna ta yanke...
Mahamady Doumbouya: Abubuwa Game da Sojan da ya Jagoranci ƙwace Mulki a Guinea
Mahamady Doumbouya: Abubuwa Game da Sojan da ya Jagoranci ƙwace Mulki a Guinea
Wani juyin mulkin...
WRC Rally Cup
Bincike ya Gano Dutse Mai Zanen Rakumi a Saudiyya
Bincike ya Gano Dutse Mai Zanen Rakumi a Saudiyya
Wani sabon bincike ya gano wasu duwatsu...
Kungiyar PDP ta Arewa ta Nemi da a Canza Shugaban Jam’iyyar na Kasa
Kungiyar PDP ta Arewa ta Nemi da a Canza Shugaban Jam'iyyar na Kasa
Kungiyar PDP ta...
Matsalolin da Aka Dauko Daga 2020 Zasu Cigaba da Fama a 2021
Matsalolin da Aka Dauko Daga 2020 Zasu Cigaba da Fama a 2021
A ranar Juma’ar nan...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Zaɓen 2019: Walaƙantaccen Talaka Shi Yake Da Farashi
Daga Ado Abdullahi
Haƙiƙa tsarin Democraɗiyya tsari ne da ya ke bayar da damar masu neman kama madafun iko su baza komarsu domin neman goyon...
APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan ‘Ya’yan Jam’iyyar da Suka kai...
APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan 'Ya'yan Jam'iyyar da Suka kai Karar ta Gaban Alkali
Uwar APC za ta hukunta wadanda suke...
Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi Qaddara
Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi Qaddara
Bayan an kai ruwa rana, shugaba Trump na kasar Amurka ya yarda cewa Sanata Joe Biden ya kayar...
Najeriya: Shugaban Kasar ya Shiga Ganawa da Sarakunan Gargajiya
Najeriya: Shugaban Kasar ya Shiga Ganawa da Sarakunan Gargajiya
Shugaba Muhammadu Buhari yanzu haka yana ganawa da wakilan sarakunan gargajiyan sassan Najeriya shida, karkashin jagorancin...
Osinbajo 2023: ‘Yan Kungiyar PCG Sun Kaiwa Gwamna Masari da Sarkin Daura Ziyara
Osinbajo 2023: 'Yan Kungiyar PCG Sun Kaiwa Gwamna Masari da Sarkin Daura Ziyara
Wasu ‘yan kungiyar PCG suna saida takarar Yemi Osinbajo a zaben 2023.
Progressive...
TENNIS
2023: Ina Fatan APC Zata yi Koyi da Abinda Jam’iyyar PDP...
2023: Ina Fatan APC Zata yi Koyi da Abinda Jam'iyyar PDP ta yi a 2015 - Nyesom Wike
Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas, ya ce...
Allah ya yi Basaraken Gargajiya a Jihar Kogi, Alhaji Muhammadu Kabir...
Allah ya yi Basaraken Gargajiya a Jihar Kogi, Alhaji Muhammadu Kabir Isa II Rasuwa
A yau ne muke samun labarin rasuwar basaraken gargajiya a jihar...
LATEST ARTICLES
Bashin da Ake Bin Najeriya ya Tashi Zuwa N46.25trn – DMO
Bashin da Ake Bin Najeriya ya Tashi Zuwa N46.25trn - DMO
Ofishin Kula da Basussuka a Najeriya ya bayyana cewa bashin da ake bin ƙasar ya tashi zuwa N46.25trn ya zuwa watan Dismanban 2022.
A wata sanarwa da Ofishin ya fitar...
Zanga-Zanga: Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi’a 19 a Abuja
Zanga-Zanga: Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi'a 19 a Abuja
Rundunar ƴan sanda a babban birnin tarayya Abuja sun tabbatar da kama mambobin kungiyar ƴan shi'a 19 kan gudanar da zanga-zanga ba tare da izini ba.
A cikin wata sanarwa da...
Denmark: An yi Garkuwa da Ma’aikatan Jirgin Ruwa Guda 16
Denmark: An yi Garkuwa da Ma'aikatan Jirgin Ruwa Guda 16
Mamallakan jirgin ruwan ƙasar Denmark da masu fashi a teku suka ƙwace a mashigar Guinea a makon da ya gabata sun ce ƴan fashin sun tsere sun bar jirgin, inda...
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano ta Kama Mutane 14 da Aikata Fashi da Dabanci
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano ta Kama Mutane 14 da Aikata Fashi da Dabanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da kama mutum 14 waɗanda take zargi da aikata fashi da makami da tu'ammali da ƙwayoyi da kuma...
Italiy ta Haramta Amfani da Manhajar ChatGPT
Italiy ta Haramta Amfani da Manhajar ChatGPT
An haramta amfani da ƙirƙirarriyar basira da ke kwaikwayon halayyar ɗan adam ta ChatGPT.
Hukumar da ke lura da lamuran bayanai na intanet ta ce manhajar na da barazana.
Masu ƙirƙira na Amurka ne suka...
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mutanen Habasha 11 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Somalia
Mata shi da maza biyar 'yan asalin Habasha sun mutu a wani hatsarin mota da ya ritsa da su a Somalia, In ji hukumar kula da 'yan cirani ta duniya.
Rahotanni...
Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma’adanai
Sudan: Ƙasa ta Rufta Kan Masu Haƙar Ma'adanai
Aƙalla masu haƙar ma'adanai 10 ne suka mutu a wani hatsari da ya rutsa da su a arewacin Sudan, wasu mutum 20 na daban suka jikkata.
Kafaffen yaɗa labarai na cikin gida sun...
Masu Gine-Gine a Wuraren Gwamnati su Dakata: Gwamnatin Ganduje ta Mayar da Martani ga...
Masu Gine-Gine a Wuraren Gwamnati su Dakata: Gwamnatin Ganduje ta Marya da Martani ga Abba Gida-Gidaya da Martani ga Abba Gida-Gida
Gwamnatin Kano ta yi kira ga zazzage gwamnan jihar Engr Abba Kabir Yusuf ya yi asarar, ya daina fitar...
Ƴan Najeriya 64.3m ne Ke Fama da Yunwa – MDD
Ƴan Najeriya 64.3m ne Ke Fama da Yunwa - MDD
Ƴan Najeriya miliyan 64.3 ne aka kiyasta cewa suna fama da matsalar ƙarancin abinci, a cewar Hukumar Samar da Abinci ta Duniya.
Hukumar ta ce mutum miliyan 170 a faɗin ƙasashe...
Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyar Hatsarin Mota a Jihar Bauchi
Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyar Hatsarin Mota a Jihar Bauchi
Hukumar kiyaye haɗura reshen jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar mutum biyar da suka ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota a kan babbar hanyar Bauchi zuwa Jos kusa da...