Gwamnatin Tarayya Tayi Martani Kan ASUU
Gwamnatin Tarayya Tayi Martani Kan ASUU
Gwamnatin tarayya ta musanta maganar da shugaban ASUU yayi a ranar karshen mako.
Ta ce tana kan hanyar cika duk...
Gwamnatin Jahar Jigawa ta Saka Dokar Hana Amfani da Babura Daga...
Gwamnatin Jahar Jigawa ta Saka Dokar Hana Amfani da Babura Daga Karfe 9 na Dare Zuwa 6 na Safe
Jahar Jigawa ta sanya sabuwar doka...
WORD CUP 2016
Mashako: Mutane 216 Sun Kamu da Cutar ta Hallaka 40 a Najeriya
Mashako: Mutane 216 Sun Kamu da Cutar ta Hallaka 40 a Najeriya
Cibiyar yaki da cututtuka...
Adamawa: Gwamnan ya Sasauta Dokar ta Baci a Jihar
Adamawa: Gwamnan ya Sasauta Dokar ta Baci a Jihar
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri, ya sanar...
‘Yan Sanda 4 Sun Rasa Rayukansu Yayin da Tawagar Motar Ministocin Buhari ta yi Hatsari a Jahar Delta
'Yan Sanda 4 Sun Rasa Rayukansu Yayin da Tawagar Motar Ministocin Buhari ta yi Hatsari...
WRC Rally Cup
2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka
2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka
Ayyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram...
An Tsinci Gawar Jarumar Fim a Dakin Otel a Jahar Benue
An Tsinci Gawar Jarumar Fim a Dakin Otel a Jahar Benue
Rundunar yan sanda na Jihar...
An dakatar da Paul Pogba
An dakatar da Paul Pogba
An dakatar da ɗan wasan tsakiya na Juventus Paul Pogba na...
CYCLING TOUR
Gwamnatin ƙasar Mali ta Kori Jami’in Majalisar Ɗinkin Duniya
Gwamnatin ƙasar Mali ta Kori Jami'in Majalisar Ɗinkin Duniya
Gwamnatin mulkin soji ta ƙasar Mali ta bai wa shugaban dakarun wanzar da zaman lafiya na...
Mafi Yawancin Wadanda Suke Karkasin Buhari Barayi ne – Ali Ndume
Mafi Yawancin Wadanda Suke Karkasin Buhari Barayi ne - Ali Ndume
Buhari yana iyakar kokarinsa, mutanen da ke kasansa ne maanyan barayi, cewar Sanata Ali...
Gwamna Buni ya ɗage Haramcin Hawa Babura a Yankunan Jihar Yobe Bayan Shekara 11
Gwamna Buni ya ɗage Haramcin Hawa Babura a Yankunan Jihar Yobe Bayan Shekara 11
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe, ya sanar da ɗage...
Jami’an DSS Sun Kama Matashiyar da ta yi Barazanar Kashe Kanta, Gawuna da Alƙalan...
Jami'an DSS Sun Kama Matashiyar da ta yi Barazanar Kashe Kanta, Gawuna da Alƙalan Ƙotun Kano
Jami'an DSS sun cafke matashiyar nan da ta yi...
‘Yan Bindiga Sun Shiga Jami’ar Jahar Taraba Sunyi Garkuwa da Lakcara 1
'Yan Bindiga Sun Shiga Jami'ar Jahar Taraba Sunyi Garkuwa da Lakcara 1
Wasu yan bindiga sun kutsa kai gidajen kwanan malaman jami'ar jahar Taraba, inda...
TENNIS
Adadin Mutanen da Aka Kashe da Kuma Wanda Akai Garkuwa da...
Adadin Mutanen da Aka Kashe da Kuma Wanda Akai Garkuwa da su a Watan da ya Wuce
Akalla mutane 349 aka hallaka a watan Nuwamba...
Jami’in Gwamnatin Ganduje ya caccaki Buhari kan kalamansa ga Ganduje a...
Zulyadaini Sidi Mustapha Karaye Wanda shi ne Mai taimakawa Gwamnan Kano na musamman akan hulda da kungiyoyi masu Zaman kansu, ya yiwa Shugaba Buhari...
LATEST ARTICLES
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -Atiku
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -Atiku
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya kuma mutumin da ya kara da shugaba Tinubu a zaɓen 2023, Atiku Abubakar ya ce zanga-zanga ƴancin yan ƙasa ne da ke cikin...
Ƙasar Faransa ta Buƙaci a Saki Bazoum Cikin Gaggawa ba Tare da Sharaɗi ba
Ƙasar Faransa ta Buƙaci a Saki Bazoum Cikin Gaggawa ba Tare da Sharaɗi ba
Ƙasar Faransa ta buƙaci a saki hamɓararren shugaban jamhuriyar Nijar, Mohamed Bazoum ba " cikin gaggawa sannan ba tare da wani sharaɗi ba" wanda ya kwashe...
Sojin Najeriya Sun Kama ƴan Bindiga 10 a Jihohi Biyu
Sojin Najeriya Sun Kama ƴan Bindiga 10 a Jihohi Biyu
Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta bankaɗo gungun masu garkuwa da mutane da kuma aikata laifuka tare da kama mutum 10 da take zargi a jihohin Filato da Taraba na...
Za mu Kare Masu Zanga-Zanga Matuƙar ta Lumana ce – IG Egbetokun
Za mu Kare Masu Zanga-Zanga Matuƙar ta Lumana ce - IG Egbetokun
Babban sufeton 'yansadan Najeriya ya ce sun shirya tsaf domin tunkarar zanga-zangar da wasu 'yan ƙasar ke shiryawa a wata mai zuwa, yana mai cewa "za mu kare...
Zambar Intanet: Hukumar EFCC ta Kama Matashi Mai Dalilin Auren Bogi
Zambar Intanet: Hukumar EFCC ta Kama Matashi Mai Dalilin Auren Bogi
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa (EFCC) ta kama wani matashi da abokansa bisa laifin zamba.
Haka kuma ana zargin matashi Audu Ishida da bude shafukan bogi...
Majalisar Dattawan Najeriya ta Amince da Kudirin Sabon Albashi Mafi ƙanƙanta a Kasar
Majalisar Dattawan Najeriya ta Amince da Kudirin Sabon Albashi Mafi ƙanƙanta a Kasar
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudurin sauya dokar albashi mafi ƙanƙanta bayan shugaban ƙasa ya aika da buƙatar a yau Talata.
Majalisar ta mince da kuɗirin ne...
Mutanen NNPC Sun Buɗe Kamfanin Tace Mai a Malta: Kyari ya Mayar wa Dangote...
Mutanen NNPC Sun Buɗe Kamfanin Tace Mai a Malta: Kyari ya Mayar wa Dangote Martani
Shugaban kamfanin NNPC Mele Kyari ya mayar wa attajirin Afirka Aliko Dangote martani bayan zargin cewa wasu mutanen NNPC sun mallaka kamfanin tace mai a...
NLC ta ba Tinubu Shawara Kan Dakile Zanga-Zanga a Fadin Najeriya
NLC ta ba Tinubu Shawara Kan Dakile Zanga-Zanga a Fadin Najeriya
Shugaban kungiyar NLC a Najeriya, Joe Ajaero ya bayyana damuwa kan halin kunci da ake ciki inda ya ce kowa a fusace ya ke
FCT, Abuja - Kungiyar Kwadago a...
Sanatan LP ya Sauya Sheka Zuwa APC
Sanatan LP ya Sauya Sheka Zuwa APC
Salon shugabanci da dabarun tafiyar da APC da Abdullahi Ganduje ke yi na ci gaba da jawo ra'ayin manyan 'yan siyasa ga jam'iyyar.
A yau Talata, sanata mai wakiltar Imo ta Gabas Ezenwa Onyewuchi,...
Kashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano –...
Kashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano - Masana
Masana sun koka kan yadda cutar tarin fuka ta yawaita cikin ƙananan yara a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya.
Jihar Kano - Kungiyar kula da...