Hana Cajin Waya: Gwamnati Katsina Zata Datse Hanyoyin Sadarwa a Kananan...
Hana Cajin Waya: Gwamnati Katsina Zata Datse Hanyoyin Sadarwa a Kananan Hukumomi 3 Dake Jahar
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana shirin gwamnatinsa na...
Har Yanzu Bamu Kai ga Yanke Shawara Kan Kristalina Georgieva –...
Har Yanzu Bamu Kai ga Yanke Shawara Kan Kristalina Georgieva - IMF
Asusun ba da Lamuni na Duniya ya ce har yanzu bai kai ga...
WORD CUP 2016
Hukumar INEC ta Tsawaita Wa’adin Karɓar Katin Zaɓe
Hukumar INEC ta Tsawaita Wa'adin Karɓar Katin Zaɓe
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta a Najeriya INEC...
Ku zabi nagartattun ‘yan takara a duk inda suke – Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi jira ga ‘Yan Najeriya da su zabi nagartattun mutane masu...
Sojoji Sun Zane Mata ‘Yan Shi’a a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna
Sojoji Sun Zane Mata 'Yan Shi'a a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna
Sojoji sun tare wasu motocci...
WRC Rally Cup
ɓoye Sabbin Kuɗi: ICPC ta Kama Manajojin Banki Biyu
ɓoye Sabbin Kuɗi: ICPC ta Kama Manajojin Banki Biyu
Hukumar yaƙi da laifukan cin hanci da...
Yadda Mutane Shida(6) Suka Rasa Rayukan su a Titin Birnin Gwari
Yadda Mutane Shida(6) Suka Rasa Rayukan su a Titin Birnin Gwari
Rayukan mutane 6 sun salwanta...
Ali Ƙwara Azare: ALLAH ya yi Masa Rasu
Ali Ƙwara Azare: ALLAH ya yi Masa Rasu
Allah ya yi wa fitaccen mai kama 'yan...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Yadda Aka Kirkiri Kungiyar Boko Haram – David Hundeyin
Yadda Aka Kirkiri Kungiyar Boko Haram - David Hundeyin
Wani dan jaridan Najeriya, David Hundeyin ya fallasa sabubban Boko Haram a Najeriya.
A cewarsa, tun bayan...
‘Yan Boko Haram Sun Kona Wata Coci Tare da Kashe Wasu Mutane
'Yan Boko Haram Sun Kona Wata Coci Tare da Kashe Wasu Mutane
Wasu yan ta'addan Boko Haram sun kashe mutane shida kuma sun banka wuta...
Wasu ‘Yan Bindiga Sukai wa Tawagar Wani Kwamishina Hari
Wasu 'Yan Bindiga Sukai wa Tawagar Wani Kwamishina Hari
Ƴan bindiga sun kai wa tawagar gwamnatin Jihar Zamfara hari.
Direba ɗaya daga cikin tawagar ya riga...
Zan Tashi Daga ‘Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 – Bode...
Zan Tashi Daga 'Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 - Bode George
Bode George ya yi wa Adeseye Ogunlewe raddi a kan...
Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu
Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu
Gwamnatin Jihar Kaduna ta saka dokar hana fita a wasu yankuna na ƙananan hukumomin...
TENNIS
Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki?
Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki?
Ɗaliban jami'a a Najeriya na ci gaba da jiran tsammani bayan shafe watanni bakwai suna...
Corona: ƙasar Burtaniya ta Bada Shawarar Cewa Masu Shekaru Kasa da...
Corona: ƙasar Burtaniya ta Bada Shawarar Cewa Masu Shekaru Kasa da 30 su Nemi Wani Rigakafin Sabanin Oxford-Astrazeneca
Akalla mutum 18 sun rasa rayukansu bayan...
LATEST ARTICLES
Oshiomhole ya Koka Kan Siyan Litar Man Fetur a N1,000
Oshiomhole ya Koka Kan Siyan Litar Man Fetur a N1,000
Tsohon gwamnan jihar Edo kuma tsohon shugaban APC na kasa, Adams Oshiomhole, ya koka kan siyan litar man fetur a N1,000.
Oshiomhole ya koka cewa duk da kashe fiye da naira...
Gwamnatin ƙasar Mali ta Kori Jami’in Majalisar Ɗinkin Duniya
Gwamnatin ƙasar Mali ta Kori Jami'in Majalisar Ɗinkin Duniya
Gwamnatin mulkin soji ta ƙasar Mali ta bai wa shugaban dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya wa'adin kwana biyu ya fice daga ƙasar.
A wata sanarwar da aka karanta...
Kotun Koli ta Tabbatar da Ahmad Lawan a Matsayin ‘Dan Takarar Sanata na Yankin...
Kotun Koli ta Tabbatar da Ahmad Lawan a Matsayin 'Dan Takarar Sanata na Yankin Yobe
FCT, Abuja - Kotun koli ta tabbatar da Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawan Najeriya matsayin 'dan takarar sanata na yankin Yobe ta arewa a karkashin...
Hukumar NDLEA ta Kama Mai Juna Biyu Kan Kokarin Safarar Miyagun Kwayoyi
Hukumar NDLEA ta Kama Mai Juna Biyu Kan Kokarin Safarar Miyagun Kwayoyi
Wata mata mai dauke da juna biyu ta fada komar NDLEA bayan da tayi kokarin safarar miyagun kwayoyi.
Matar wanda ta kunshe wiwi a cikin kananan rediyo guda biyu,...
Da Gangan Emefiele ya Aiwatar da Manufar Sauya Kudi Cikin Dan Kankanin Lokaci –...
Da Gangan Emefiele ya Aiwatar da Manufar Sauya Kudi Cikin Dan Kankanin Lokaci - Ganduje
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya zargi gwamnan CBN, Godwin Emefiele, da kokarin haddasa rudani a zaben 2023.
Ganduje ya ce Emefiele ya sauya kudin...
Adadin Mutanen da Cutar Kansa ke Kashewa a Duk Shekara a Nahiyar Afrika –...
Adadin Mutanen da Cutar Kansa ke Kashewa a Duk Shekara a Nahiyar Afrika - Hukumar Lafiya ta Duniya
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta ce a kowacce shakara akan samu kusan mutum miliyan 1.1 da ke kamuwa da cutar Kansa...
Matsalar Tsaro na Barazana ga Aiwatar da Babban Zaɓen 2023 – HRW
Matsalar Tsaro na Barazana ga Aiwatar da Babban Zaɓen 2023 - HRW
Ƙungiyar da ke hanƙoron tabbatar da ƴancin bil’adama ta Human Rights Watch ta ce rashin hukunta waɗanda aka kama da laifi a zaɓukan ƙasar na baya da kuma...
Kotun Ƙolin Najeriya za ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Ahmad Lawan da Bashir Machina
Kotun Ƙolin Najeriya za ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Ahmad Lawan da Bashir Machina
A yau ne kotun Ƙolin Najeriya za ta yanke hukunci game da rikicin takarar kujerar sanatan Yobe ta arewa na jam'iyyar APC.
Jam'iyyar APC na ƙalubalantar Bashir...
Gwamnatocin Kaduna,Kogi da Zamfara Sun Kai Gwamnatin Tarayya ƙara Kan Sauya Fasalin Kuɗi
Gwamnatocin Kaduna,Kogi da Zamfara Sun Kai Gwamnatin Tarayya ƙara Kan Sauya Fasalin Kuɗi
Gwamnatocin jihohin Kaduna da Kogi da Zamfara sun kai ƙarar gwamnatin tarayya gaban Kotun Ƙolin ƙasar, suna masu neman kotun da ta dakatar da gwamnatin tarayyar daga...
An Tsinci Gawar Iyalan Basaraken Arewa da ‘Yan Bindiga Suka Sace
An Tsinci Gawar Iyalan Basaraken Arewa da 'Yan Bindiga Suka Sace
Jihar Taraba - Basaraken Mutumbiyu da ke jihar Taraba, Mai shari'a Sani Muhammad (mai murabus) ya ce an gano gawar matansa biyu da yaransa biyar, rahoton The Punch.
Sarkin ya...