‘Yan Yawon Budu Ido 4 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Hatsarin Jirgin...
'Yan Yawon Budu Ido 4 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Hatsarin Jirgin Sama
'Yan yawon bude ido hudu 'yan kasar Jamus da matukinsu dan Afirka ta...
Ba ma Bukatar Sojojin Yaki – Shugaba Buhari ga Turawa
Ba ma Bukatar Sojojin Yaki - Shugaba Buhari ga Turawa
Shugaba Buhari ya bayyana gaskiyar abubuwan da Afrika ke bukata daga turawan yammaci.
A cewar Buhari,...
WORD CUP 2016
Kakakin Majalisar Kasar Amurka ta Nemi a Sauke Donald Trump Daga Kujerar Shugaban Kasa
Kakakin Majalisar Kasar Amurka ta Nemi a Sauke Donald Trump Daga Kujerar Shugaban Kasa
Kakakin majalisar...
Gwamnatin Shugaba Buhari ta Fitar da Hotunan Aikin Wutar Lantarki na Zungeru
Gwamnatin Shugaba Buhari ta Fitar da Hotunan Aikin Wutar Lantarki na Zungeru
Yayin da ake ci...
‘Yan sanda sun kama dangwalalliyar kuri’a a Kano
Rundunar ‘yan sanda a cikin sabon gari (Kano) sun kama buhu goma sha bakwai(17) cike...
WRC Rally Cup
Kowacce Doka na Saka Domin Amfanin ‘Yan Kasa Sai an Karya – Shugaba Buhari
Kowacce Doka na Saka Domin Amfanin 'Yan Kasa Sai an Karya - Shugaba Buhari
Shugaba Buhari...
ƙasar Amurka ta Kwashe ‘Yan ƙasarta 1,200 Daga Afghanistan
ƙasar Amurka ta Kwashe 'Yan ƙasarta 1,200 Daga Afghanistan
Amurka ta kwashe ƴan ƙasarta 1,200 daga...
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Maye Gurbin BVN da NIN – Ministan Sadarwa
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Maye Gurbin BVN da NIN - Ministan Sadarwa
Ministan sadarwa Dakta Isa...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Hukumar NDLEA ta ƙwace Motocin Alfarma 249 da Toshe Asusun Banki 600
Hukumar NDLEA ta ƙwace Motocin Alfarma 249 da Toshe Asusun Banki 600
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ƙwace kadarori akalla 286 da...
Zanga-Zanga: An kashe Mutane 5 a Lebanon
Zanga-Zanga: An kashe Mutane 5 a Lebanon
An harbe mutane biyar har lahira a Beirut babban birnin Lebanon a lokacin wata zanga zanga ta nuna...
Real Madrid: Shugaban Kungiyar ya Kamu da Cutar Corona
Real Madrid: Shugaban Kungiyar ya Kamu da Cutar Corona
Florentino Perez, shugaban kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ya kamu da corona.
Kungiyar ta sanar da...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Sun Kuma yi Garkuwa da Mutane 50 a...
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Sun Kuma yi Garkuwa da Mutane 50 a Jahar Zamfara
'Yan bindiga sun afka garin Goron Namaye sun kashe...
Gwamnatin Saudiyya za ta ɗauki Mata 80 Direbobi a Filayen Jirgin Sama
Gwamnatin Saudiyya za ta ɗauki Mata 80 Direbobi a Filayen Jirgin Sama
Gwamnatin Saudiyya ta ce za ta ɗauki hayar mata sama da 80 a...
TENNIS
Kungiyar IPOB na Samun Goyan Bayan ‘Yan Kasashen Waje da Ake...
Kungiyar IPOB na Samun Goyan Bayan 'Yan Kasashen Waje da Ake Biyansu Albashi Mai Tsoka- Shugaba Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai...
Gudanar da Kidaya a Najeriya na Bukatar Kudin da ya Haura...
Gudanar da Kidaya a Najeriya na Bukatar Kudin da ya Haura Naira Biliyan 187 - NPC
Hukumar Kidiya ta Najeriya ta sanar da cewa biliyan...
LATEST ARTICLES
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
Hukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEX
A yayin da wasu ƴan Najeriya ke ci gaba da ƙorafe-ƙorafe kan asarar da suka tafka a dandalin saka hannun jari na CryptoBank Exchange (CBEX), hukumar yaƙi da cin hanci...