Sheikh Ahmed Lemu: Abubuwa Game da Marigayin
Sheikh Ahmed Lemu: Abubuwa Game da Marigayin
Allah ya yiwa shahararren malamin nan na addinin Musulunci da ke Najeriya, Sheikh Ahmed Lemu rasuwa.
Shehin malamin ya...
Bola Tinubu: Mahimman Abubuwa 10 da Babban ɗan Siyasar ya ce...
Bola Tinubu: Mahimman Abubuwa 10 da Babban ɗan Siyasar ya ce Game da Zanga-Zangar EndSARS
Jagoran jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya Bola Ahmed Tinubu...
WORD CUP 2016
Ƴan Bindiga sun Hallaka Ƴan Sanda Uku a Jihar Edo
Ƴan Bindiga sun Hallaka Ƴan Sanda Uku a Jihar Edo
A ranar Alhamis ne wasu ‘yan...
Shugaba Buhari ya yi wa Dr Isa Pantami Ta’aziyya
Shugaba Buhari ya yi wa Dr Isa Pantami Ta'aziyya
Shugaban kasa ya jajantawa Sheikh Isa Ibrahim...
2023: Za ka Sha Kaye, Amma za ka Zama Mai Karban Faduwa da Zuciya Daya – Ganduje ga Wike
2023: Za ka Sha Kaye, Amma za ka Zama Mai Karban Faduwa da Zuciya Daya...
WRC Rally Cup
Sauya Shekar Gwamna Ben Ayade Daga PDP Zuwa APC: Jam’iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa
Sauya Shekar Gwamna Ben Ayade Daga PDP Zuwa APC: Jam'iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa
Kwamitin...
Dakile Hare-Haren ‘Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna
Dakile Hare-Haren 'Yan Bindiga: Mutane 5 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Kaduna
Rundunar sojojin ƙasa ta...
Dan Majalisa ya Harbe Dan Fashi
Dan Majalisa ya Harbe Dan Fashi
Wani dan majalisar tarayya dan jahar Sokoto ya samu nasarar...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Bayan Kisan Matafiya 25: Gwamnatin Jahar Plateau ta Saka Dokar Hana Fita na Sa’o’i...
Bayan Kisan Matafiya 25: Gwamnatin Jahar Plateau ta Saka Dokar Hana Fita na Sa'o'i 12 a Jos
Gwamnatin jahar Filato ta yi Allah wadai da...
PDP: An Tashi Taron Jam’iyyar Lafiya Babu Saɓani
PDP: An Tashi Taron Jam'iyyar Lafiya Babu Saɓani
Taron jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya da gabaninsa aka dauka za a tashi baran-daran ko kuma...
Jarrabawar ‘Qualifying’ a Jihar Kano
Jarrabawar 'Qualifying' a Jihar Kano
Faduwar jarrabawar "Qualifying" da rashin biyawa dalibai kudin da zasu rubuta jarrabawar SSCE ba karamar barazana ga ilimi bace a...
Sako Igboho: Gwamnonin Yankin Yarabawa na Aiki Bayan Fage – Gwamna Sanwo-Olu
Sako Igboho: Gwamnonin Yankin Yarbawa na Aiki Bayan Fage - Gwamna Sanwo-Olu
Gwamnan Jahar Legas ya ce gwamnonin yankin Yarbawa na kai gwauro da mari...
Tsohon Ministan Ilimi Farfes jerry Agada ya Rasu
Tsohon Ministan Ilimi Farfes jerry Agada ya Rasu
Allah ya yi wa tsohon karamin ministan ilimi, Farfesa Jerry Agada rasuwa.
Ya rasu a ranar Talata a...
TENNIS
Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu ‘Yan Mata, Sun Aske Gashin...
Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu 'Yan Mata, Sun Aske Gashin Kan Wasu Samari
Sojoji suna aske gashin kan maza masu tara gashi da kuma...
Shugaban Amurka ya yi Alƙawarin Bai wa Ukraine ƙarin Makaman Yaƙi
Shugaban Amurka ya yi Alƙawarin Bai wa Ukraine ƙarin Makaman Yaƙi
Shugaban Amurka Joe Biden ya yi alƙawarin samar wa Ukraine ƙarin makaman yaƙi bayan...
LATEST ARTICLES
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu...
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBU
Daga Bashir Umar Kirfi
10 Oktoba 2025
A wani mataki mai tarihi da ke da nufin canza tsarin ilimi a yankin Bauchi ta Kudu da...
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...























































