Trending Now
Mutanen da Aka Jikkata Ranar 7 ga Watan Satumba a Abuja,...
Mutanen da Aka Jikkata Ranar 7 ga Watan Satumba a Abuja, Sun Cancanci Samun Tallafi da Kuma Adalci - DSS
Hukumar tsaron farin kaya ta...
Sakamakon Zaɓe: Jam’iyyar APC ta Lashe Zaɓen kananan hukumomi 8 a...
Sakamakon Zaɓe: Jam'iyyar APC ta Lashe Zaɓen kananan hukumomi 8 a Jahar Kaduna
Bayan kammala zaben kananan hukumomi a jahar Kaduna, sakamako ya fara fitowa...
WORD CUP 2016
Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam’iyar APC
Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam'iyar APC
Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar...
IPOB: Shugaba Buhari na Zargin Amnesty Kan Goyan-Bayan Ta’addanci
IPOB: Shugaba Buhari na Zargin Amnesty Kan Goyan-Bayan Ta'addanci
Shugabajn Najeriya Muhamamdu Buhari ya zargi ƙungiyar...
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Masu garkuwa da mutanen da suka sace Honourable...
WRC Rally Cup
Cikin Ruwa da Iska: Dalibi Mai Kwazon Zuwa Makaranta ya Samu Tallafi Daga Mutumin Kirki
Cikin Ruwa da Iska: Dalibi Mai Kwazon Zuwa Makaranta ya Samu Tallafi Daga Mutumin Kirki
Wani...
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sanda 5 da Farar Hula 3 a Jihar Katsina
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sanda 5 da Farar Hula 3 a Jihar Katsina
Wasu 'yan...
Atiku Abubakar ya jijjiga Sakkwato yayin kaddamar da takararsa
Dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya jijjiga jihar Sakkwato a...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 8 Daga Hannun ‘Yan Bindiga
'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 8 Daga Hannun 'Yan Bindiga
Rundunar yan sanda a jahar Zamfara ta samu nasarar ceto wasu mutum 8...
Sarkin Yarbawa ya Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Game da Yajin Aikin ASUU
Sarkin Yarbawa ya Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Game da Yajin Aikin ASUU
Babban Sarkin yarbawa, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya gargaɗi gwamnatin tarayya...
Ba Mata ne Kawai ke Shan Maganin “INFECTION” ba…
Ba Mata ne Kawai ke Shan Maganin "INFECTION" ba…
Akwai wata matsala da “Matan Aure” ke fuskanta idan suna fama da cutar Infection(wato cutar da...
Gobara ta yi Sanadin ƙona Shaguna 80 a Onitsa
Gobara ta yi Sanadin ƙona Shaguna 80 a Onitsa
Hukumomi a jihar Anambra sun ce shaguna 80 ne suka ƙone a gobarar da ta tashi...
Majalisar Dattijai ta yi Martani Kan Sauke Ministan Sadarwa, Dr Pantami
Majalisar Dattijai ta yi Martani Kan Sauke Ministan Sadarwa, Dr Pantami
Majalisar dattijai ta bayyana dalilin da yasa Ministan sadarwa ya tsallake tantancewarsu.
Shugaban kwamitin yaɗa...
TENNIS
Mutane miliyan 7 ne suka yi kaura daga birane zuwa kauyuka...
A sakamakon kyakkyawan kudurin da Gwamnatin Xi Jingpin take da shi akan Noma a kasar Chana ya sanya dubun dubatar mutane suka yi kaura...
Rashin halartar Buhari yasa ba zan yi muhawara ba – Atiku...
Dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya fice daga zauren muhawarar da aka shirya yi yau da ‘yan takarar Shugabancin...
LATEST ARTICLES
Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira
Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira
Kwamitin sake nazarin kundin tsarin mulkin Najeriya na majalisar wakilan ƙasar ya bayar da shawarar ƙirƙiro ƙarin sabbin jihohi 31 a ƙasar.
Mataimakin kakakin majalisar wakilan ƙasar, Hon.Benjamin...
Jami’ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi
Jami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sauke Farfesa Aisha Maikudi daga muƙaminta na shugabancin Jamai'ar Yakubu Gawon da ke Abuja da aka fi sani da Jami'ar Abuja.
Cikin wata sanarwa da kakakin...
ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga
ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga
Jihar Katsina - A wani al’amari mai ban tsoro, ‘yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Tsiga da ke ƙaramar hukumar Bakori a jihar Katsina.
Jaridar Leaderhsip ta tattaro cewa...
Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar
Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar
Jihar Kano - Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da kudirin dokar da zai ba gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ikon kafa sabuwar hukumar tsaro.
Amincewar ta biyo...
Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Gwamnatin Ghana ta sanar da rage kuɗin aikin Hajjin shekarar 2025 daga cedi 75,000 zuwa cedi 62,000, wanda yayi daidai da dala $4,130.
Wannan na daga cikin matakin cika alƙawarin da shugaban ƙasar,...
Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar Caraboa
Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar Caraboa
Fatan Arsenal na lashe kofin farko a kakar bana ya gamu da cikas bayan da Newcastle ta yi waje da ita a gasar Carabao da suka fafata a filin wasa na St. James'...
Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa
Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa
Rahotanni daga Yola, babban birnin jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa gobara ta tashi a lokacin da wata tankar dakon man fetur ke sauke mai a wani gidan...
Hukumar NAHCON ta ƙara Wa’adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Hukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Hukumar aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ƙara wa'adin biyan kuɗin aikin hajjin bana zuwa ranar 10 ga watan Fabrairun 2025.
A cikin wata sanarwa da mataimakiyar daraktar sashen watsa labarai...
Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye...
Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsatse a Katsina
Jihar Katsina – Fitaccen mai yin barkwanci a kafafen sada zumunta, Bello Habib Galadanci, wanda aka fi sani da Dan Bello, ya yi abin...
Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da...
Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata Goje
Abuja - Tsohon gwamnan Gombe, Sanata Mohammed Danjuma Goje, ya yabawa Shugaba Bola Tinubu bisa yadda yake jagorancin 'yan Najeriya...