LATEST ARTICLES

Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano

0
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano   Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano. Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...

Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran

0
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran   Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...

Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe

0
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe   Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...

2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...

2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya   Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...

EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami

0
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami   FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...

Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...

0
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya   Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...

Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara

0
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara   Al'ummar yankin Bukkuyum a jihar Zamfara sun ce ƴanbindiga sun yi sace fiye da mutum kusan 150 a wani hari da suka kai cikin dare. Mazauna yankunan sun ce ƙauyuka da...

INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta

0
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa. Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta...

Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aik

0
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aiki   Ma'aikatan kamfanin samar da mai da iskar gas mafi girma a Najeriya, Seplat Energy, sun shiga yajin aikin sai baba ta gani, wanda zai iya kawo cikas...

Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi – MDD

0
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDD   Majalisar ɗinkin duniya ta ce farashin kayan abinci ya yi tashin da ya daɗe bai yi ba tsawon watanni shida da suka wuce, kuma akwai yiwuwar zai ci gaba...