Kotun Musulunci ta Jahar Kano ta ki Bada Belin Abduljabbar Nasir...
Kotun Musulunci ta Jahar Kano ta ki Bada Belin Abduljabbar Nasir Kabara
Babbar kotun musulunci ta Jahar Kano da ke arewacin Najeriya ta ki amincewa...
Batun Sabbin Kudi: Kai Abokina ne, Amma Zan sa a Kama...
Batun Sabbin Kudi: Kai Abokina ne, Amma Zan sa a Kama ka - Gbajabiamila ga Emefiele
Kakakin majalisar wakilai ta kasa, Femi Gbajabiamila ya yi...
WORD CUP 2016
Karin Bincike Game da Mutuwar Diego Maradona
Karin Bincike Game da Mutuwar Diego Maradona
Malaman asibiti sun yi bincike game da abin da...
Aliyu Magatakarda Wamakko ya Lashe Zaɓen Sanatan Sokoto ta Arewa
Aliyu Magatakarda Wamakko ya Lashe Zaɓen Sanatan Sokoto ta Arewa
Tsohon gwamnan Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda...
Marburg: Abubuwa 4 Game da Sabuwar Cutar da ta Shigo Afrika
Marburg: Abubuwa 4 Game da Sabuwar Cutar da ta Shigo Afrika
Cutar Marburg ta samo asali...
WRC Rally Cup
Najeriya: Shugaban Kasar ya Dakatar da Babban Daraktan Hukumar Nazari da Bincike
Najeriya: Shugaban Kasar ya Dakatar da Babban Daraktan Hukumar Nazari da Bincike
Tun kafin ya hau...
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan – Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan - Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Haɗaɗɗiyar Daular...
Bayan Ranto N3.7m: Direban Adaidaita Sahu ya Hadu da Gamon sa
Bayan Ranto N3.7m: Direban Adaidaita Sahu ya Hadu da Gamon sa
Wani matukin adaidaita ya hadu...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Buhari: Raba Kyautar Mitar Wutar Lantarki
Buhari: Raba Kyautar Mitar Wutar Lantarki
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai sharewa 'yan Najeriya kukansu.
A cewarsa, zai yi iyakar kokarinsa wurin ganin 'yan Najeriya sun...
Tattakin Maulidi: Mace ta Rasu a Abuja
Tattakin Maulidi: Mace ta Rasu a Abuja
Wata ƴar ƙungiyar agaji ta Matasa Musulmai ƴan Najeriya (YMCN) da aka fi sani da
Munazzamatul Fityanul Islam ta...
Hajjin Bana: Maniyyata za su Biya N2.8m a Matsayin Kuɗin Kujera
Hajjin Bana: Maniyyata za su Biya N2.8m a Matsayin Kuɗin Kujera
Hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON, ta sanar da cewa maniyyata aikin...
ENDSARS:Sojojin Najeriya sun Musanta Harbin Masu Zanga-Zangar a Legas
ENDSARS:Sojojin Najeriya sun Musanta Harbin Masu Zanga-Zangar a Legas
Rundunar sojojin Najeriya ta yi watsi da rahotannin da ke cewa dakarunta sun buɗe wuta ga...
Binta Nyako ta Kamu da Cutar Corona
Binta Nyako ta Kamu da Cutar Corona
Alkali Binta Nyako na babban kotun tarayya, Abuja, ta kamu da cutar COVID-19.
Kamfanin dillancin labarai, NAN, ta bayyana...
TENNIS
‘Yan Bindiga 3 da Sufeton ‘Dan Sanda 1 Sun Rasa Rayukansu...
'Yan Bindiga 3 da Sufeton 'Dan Sanda 1 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Imo
'Yan bindiga sun bankawa ofishin 'yan sanda dake Orlu a jahar...
Gwamnatin Tarayya Zata Rage Harajin Motoci
Gwamnatin Tarayya Zata Rage Harajin Motoci - Hameed Ali
A shekarar 2019 ne shugaban hukumar kwatsan, Hameed Ali, ya shawarci gwamnati ta rage harajin shigo...
LATEST ARTICLES
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo
Akoko, Ondo - Wani Sarki mai daraja ta daya a jihar Ondo, Owa na Ogbagi ya jikkata bayan kai masa hari har cikin fadarsa.
Basaraken mai suna Oba Victor Olasehinde Adetona, ya...
‘Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
Wasu ’yan bindiga sun kai hari wani asibiti a Akure, Jigar Ondo, da misalin ƙarfe 2 na dare, inda suka sace ma’aikatan lafiya da ke bakin aiki.
Rahotanni sun ce maharan sun...
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai
Lokacin da jariri ya fara fitar da haƙori na ɗaya daga cikin muhimman matakai a rayuwarsa, amma kuma lokaci ne da ke zuwa da ƙalubale ga shi jaririn da iyaye.
Wasu jarirai kan yi kuka sosai...
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno
Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan ISWAP guda 38 bayan sun kai hari wani sansanin sojoji a Jihar Borno.
Harin ya faru ne da safiyar ranar Asabar a...
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra’ila
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila
Niamey, Nijar - Shugaban kasar Nijar, Janar Abdourahaname Tchiani ya tsoma baki game da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Tchiani ya nuna damuwa game da yakin da ake...
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?
A kwanakin nan, batun kama mutane saboda iƙirarin faɗin albarkacin bakinsu ya sake janyo ce-ce-ku-ce a Najeriya, musamman bayan da aka zargi gwamnatin Neja da kama wani matashi da ake zargin...
Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?
Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?
Abuja - Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya sanar da cewa ba zai tsaya takarar shugabancin ƙasa ba a babban zaɓen shekarar 2027.
Bukola Saraki, ya bayyana cewa ya ɗauki...
Mahaifiyar El-Rufai ta Rasu
Mahaifiyar El-Rufai ta Rasu
Mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai mai suna Hajiya Umma El-rufai ta rasu.
Ɗan tsohon gwamnan, Bello El-Rufai ne ya sanar da rasuwar a ranar Juma'a, inda ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa, "Inna...
Mataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga Mukaminsa
Mataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga Mukaminsa
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdussalam ya yi murabus daga mukaminsa a yau Juma'a, 27 ga watan Maris, 2026.
Kwankwasiyya ta bayyana cewa Aminu Gwarzo ya yi murabus ne bisa kishin kasa, da son...
Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari’arsa
Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsa
Sheikh Abduljabbar Kabara ya yi kira ga babban alƙalin Najeriya da ya shiga lamarin shari'ar da yake da gwamnatin Kano.
Malamin addinin musuluncin ya bayyana haka ne a...





















































