Nasarawa: Muna da Yaƙinin Lashe Zaɓukan Kananan Hukumomin jahar – APC
Nasarawa: Muna da Yaƙinin Lashe Zaɓukan Kananan Hukumomin jahar - APC
Kakakin majalisar dokokin jahar Nasarawa, Ibrahim Abdullahi, ya bayyana cewa babu tantama APC zata...
Sojojin Najeriya Sunyi Artabu da Mayakan Boko Haram a Yobe
Sojojin Najeriya Sunyi Artabu da Mayakan Boko Haram a Yobe
Sojojin Najeriya sun fafata da wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne a Babbangida...
WORD CUP 2016
Covid-19: Gwamnatin Tarayya ta Sake Dawo da Dokar Takaita Fita
Covid-19: Gwamnatin Tarayya ta Sake Dawo da Dokar Takaita Fita
Gwamnatin tarayyar Nigeria ta sake dawo...
Gwamnatin Tarayya: Dalilin Tashin Farashin Man Fetur
Gwamnatin Tarayya: Dalilin Tashin Farashin Man Fetur
Karamin ministan fetur, Timipre Sylva, ya fadi dalilin tashin...
ALLAH ya yi wa Sarkin Gaya na Jahar Kano Rusuwa, Alhaji Ibrahim Abdulkadir
ALLAH ya yi wa Sarkin Gaya na Jahar Kano Rusuwa, Alhaji Ibrahim Abdulkadir
Labarin da dumi-duminsa...
WRC Rally Cup
Gobara ta Lalata Shaguna 150 a Kasuwar Ƴan Katako da ke Zariya
Gobara ta Lalata Shaguna 150 a Kasuwar Ƴan Katako da ke Zariya
Akalla shaguna 150 ne...
Wasannin 2024: FIFA ta Amince Rafari 30 ‘Yan Najeriya da su yi Alƙalanci
Wasannin 2024: FIFA ta Amince Rafari 30 'Yan Najeriya da su yi Alƙalanci
Hukumar ƙwallon ƙafa...
Shugaban Rasha, Putin da Kim Jong-Un Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Shigarwa Juna Faɗa
Shugaban Rasha, Putin da Kim Jong-Un Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Shigarwa Juna Faɗa
Shugaban Rasha...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Daurin Auran ‘Dansa: Shugaba Buhari ya Isa Jahar Kano
Daurin Auran 'Dansa: Shugaba Buhari ya Isa Jahar Kano
Shugaba Muhammadu Buhari ya isa jahar Kano daga Adamawa domin halartan daurin auren dansa daya tilo,...
Dakarun Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga a Kaduna
Dakarun Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga a Kaduna
Dakarun sojojin Operation Sanity sun kara kashe wasu yan bindiga a dajin gulbe dake karamar hukumar Chikun...
Adadin Mutanen da Suka Shiga Gasar Tseren Gudu ta Landan
Adadin Mutanen da Suka Shiga Gasar Tseren Gudu ta Landan
Mutum dubu 47 ne suka shiga gasar tseren gudu ta birnin Landan a ranar Lahadi.
Wasu...
Kasashen Duniya 13 da Kasar Saudiyya ta na Zuwa Aikin Umrah
Kasashen Duniya 13 da Kasar Saudiyya ta na Zuwa Aikin Umrah
Hukumomi a kasar Saudiyya sun hana wasu kasashen duniya 13 zuwa aikin umrah.
Saudiyya tace...
Tunani da Nazarin Rasha Zai Inganta Bayan Wannan Rikicin- Ministan Harkokin Wajen Rasha
Tunani da Nazarin Rasha Zai Inganta Bayan Wannan Rikicin- Ministan Harkokin Wajen Rasha
Ministan harkokin wajen Rasha Sergei Lavrov ya yi bayani kan tattalin arzikin...
TENNIS
Shin Wai Yaushe ASUU Zata Janye Yajin Aiki ?
Shin Wai Yaushe Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki ?
Shugaban ASUU ya ce ba za su janye yajin aikinsu ba sai gwamnati ta biya...
Jirgin Ruwa ya Kife a Tekun Indiya ɗauke da Mutane 39
Jirgin Ruwa ya Kife a Tekun Indiya ɗauke da Mutane 39
Rahotanni da ke fitowa daga ƙasar China na nuna cewa wani jirgin ruwa na...
LATEST ARTICLES
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Al'ummar yankin Bukkuyum a jihar Zamfara sun ce ƴanbindiga sun yi sace fiye da mutum kusan 150 a wani hari da suka kai cikin dare.
Mazauna yankunan sun ce ƙauyuka da...
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa.
Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta...
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aik
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aiki
Ma'aikatan kamfanin samar da mai da iskar gas mafi girma a Najeriya, Seplat Energy, sun shiga yajin aikin sai baba ta gani, wanda zai iya kawo cikas...
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi – MDD
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDD
Majalisar ɗinkin duniya ta ce farashin kayan abinci ya yi tashin da ya daɗe bai yi ba tsawon watanni shida da suka wuce, kuma akwai yiwuwar zai ci gaba...
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun ‘Yan Ta’adda a Jihar Borno
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannnun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno
Majiyoyin sun ce sojojin sun kai samame kan ’yan ta'addan kuma sun yi nasarar ceto dukkan waɗanda abin ya shafa su uku a lokacin aikin.
Sojojin Operation Haɗin Kai...
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Abuja - Kwana biyu bayan rasa wasu masu mukamai a gwamnatinsa, Bola Tinubu ya yi sababbin nade-nade.
Shugaban Tinubu ya amince da nadin Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwancin kasa, NCX.
A wata...
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon rikici tsakanin jami’an tsaro da mazauna wasu ƙauyuka a Kano.
Rahotanni sun bayana cewa rikicin ya samo asali ne daga takaddamar...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
Abakaliki, Ebonyi - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe basarake a Ebonyi, Eze Josephat Ikegwu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a daren...





















































