Ba za a Samu Matsala da Na’urar BVAS ba – INEC
Ba za a Samu Matsala da Na'urar BVAS ba - INEC
Shugaban Hukumar Zaɓe Mai zaman kanta a Najeriya INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce...
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Katsina ta Kama ‘Yan Damfara Uku
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Katsina ta Kama 'Yan Damfara Uku
Rundunar 'yan sanda reshen jahar Katsina ta samu nasarar cafke wasu yan damfara su uku.
Yan...
WORD CUP 2016
Kamuwa da Cutar Korona: Wasu ‘Yan Najeriya Sun Mayarwa da Bill Gate Martani
Kamuwa da Cutar Korona: Wasu 'Yan Najeriya Sun Mayarwa da Bill Gate Martani
Yan Najeriya a...
Juyin Mulki: An Rufe Filin Jirgin Saman Khartoum Babban Birnin Sudan
Juyin Mulki: An Rufe Filin Jirgin Saman Khartoum Babban Birnin Sudan
An dakatar da zirga-zirgar jiragen...
Yadda Sojojin Najeriya Suka Baiwa Tubabbun Boko Haram Abinci ya Kawo Cece-kuce a Kafar Sada Zumunta
Yadda Sojojin Najeriya Suka Baiwa Tubabbun Boko Haram Abinci ya Kawo Cece-kuce a Kafar Sada...
WRC Rally Cup
Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas
Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas
Hukumar ba da agajin gaggawa...
Bayan Karbar Kudin Fansa N1m: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutumin da Suka Sace a Jahar Kaduna
Bayan Karbar Kudin Fansa N1m: 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutumin da Suka Sace a Jahar...
Babu Wanda Yake bi na Bashin Hakuri – Kwamishinan Abia ga ‘Yan Jam’iyyar PDP
Babu Wanda Yake bi na Bashin Hakuri - Kwamishinan Abia ga 'Yan Jam'iyyar PDP
Karban bakuncin...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Ya yi Wuri da za a Fara Kira ga Shugabancin Igbo a 2023 –...
Ya yi Wuri da za a Fara Kira ga Shugabancin Igbo a 2023 - Gwamna David Umahi
Gwamna Dave Umahi ya sake yin Allah wadai...
Kungiyar IMAK ta Kalubalanci Masu Son a Rushe Masarautun Kano
Kungiyar IMAK ta Kalubalanci Masu Son a Rushe Masarautun Kano
Wata kungiya mai suna Inuwar Masarautun Kano Biyar (IMAK) ta yi kira ga majalisar dokokin...
Babu Yadda za a yi Wanda ya Goyi Bayan Shugaban Kasa Har Sau Biyu,...
Babu Yadda za a yi Wanda ya Goyi Bayan Shugaban Kasa Har Sau Biyu, a Yau ya Zama Makiyinsa - Garba Shehu ga Mbaka
Malam...
Zaben Gwamna: Kotun Koli ta yi Watsi da Karar Nnaji ta Bai wa Mbah...
Zaben Gwamna: Kotun Koli ta yi Watsi da Karar Nnaji ta Bai wa Mbah Nasara
Jihar Enugu - Kotun koli ta yi watsi da karar...
Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 – Mike Ejiofor
Ya Kamata a Magance Matsalar Tsaro Kafin Zaɓen 2023 - Mike Ejiofor
Wani tsohon Daraktan hukumar tsaro ta farin kaya DSS yace matuƙar Najeriya ta...
TENNIS
Yadda Abdulrasheed Maina ya yi a Gaban Kotu
Yadda Abdulrasheed Maina ya yi a Gaban Kotu
Tsohon shugaban hukumar fansho, Abdulrasheed Maina, ya yanke jiki ya fadi a kotu.
Maina ya fadin ne yayinda...
Batanci ga Annabi Muhammad(S.A.W): Daliban Kwalejin Ilimin Shehu Shagari Sun Kashe...
Batanci ga Annabi Muhammad(S.A.W): Daliban Kwalejin Ilimin Shehu Shagari Sun Kashe Daliba
Sokoto- An kashe wata dalibar kwalejin ilmin Shehu Shagari dake jihar Sokoto bisa...
LATEST ARTICLES
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Al'ummar yankin Bukkuyum a jihar Zamfara sun ce ƴanbindiga sun yi sace fiye da mutum kusan 150 a wani hari da suka kai cikin dare.
Mazauna yankunan sun ce ƙauyuka da...
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa.
Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta...
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aik
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aiki
Ma'aikatan kamfanin samar da mai da iskar gas mafi girma a Najeriya, Seplat Energy, sun shiga yajin aikin sai baba ta gani, wanda zai iya kawo cikas...
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi – MDD
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDD
Majalisar ɗinkin duniya ta ce farashin kayan abinci ya yi tashin da ya daɗe bai yi ba tsawon watanni shida da suka wuce, kuma akwai yiwuwar zai ci gaba...
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun ‘Yan Ta’adda a Jihar Borno
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannnun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno
Majiyoyin sun ce sojojin sun kai samame kan ’yan ta'addan kuma sun yi nasarar ceto dukkan waɗanda abin ya shafa su uku a lokacin aikin.
Sojojin Operation Haɗin Kai...
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Abuja - Kwana biyu bayan rasa wasu masu mukamai a gwamnatinsa, Bola Tinubu ya yi sababbin nade-nade.
Shugaban Tinubu ya amince da nadin Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwancin kasa, NCX.
A wata...
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon rikici tsakanin jami’an tsaro da mazauna wasu ƙauyuka a Kano.
Rahotanni sun bayana cewa rikicin ya samo asali ne daga takaddamar...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
Abakaliki, Ebonyi - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe basarake a Ebonyi, Eze Josephat Ikegwu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a daren...






















































