Mace na Iya Shugabancin Kasa – Amina Mohammed
Mace na Iya Shugabancin Kasa - Amina Mohammed
Tsohuwar ministar muhalli ta Najeriya, Amina Mohammed, ta kalubalanci mata da su zage damtse a 2023.
Amina ta...
Hare-Haren Boko Haram: Gwamnan Jahar Borno da Sanatocin Jahar Sun Ziyarci...
Hare-Haren Boko Haram: Gwamnan Jahar Borno da Sanatocin Jahar Sun Ziyarci Shugaban Hafsun Sojoji a Abuja
Gwamnan jahar Borno ya ziyarci shugaban hafsun sojojin a...
WORD CUP 2016
Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za’a bawa Aikin Koyarwa
Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za'a bawa Aikin Koyarwa
Aikin koyarwa zai koma sai masu shaidar...
Dan Kwallon AC Milan, Zlatan Ibrahimovic ya yi Ritaya Daga Taka Leda
Dan Kwallon AC Milan, Zlatan Ibrahimovic ya yi Ritaya Daga Taka Leda
Dan kwallon AC Milan,...
Sojojin Ruwan Senegal Sun Ceto ‘Yan Cirani 80
Sojojin Ruwan Senegal Sun Ceto 'Yan Cirani 80
Sojojin ruwan Senegal sun kubutar da ‘yan cirani...
WRC Rally Cup
Jam’iyyar AAC Reshen Jihar Akwa Ibom ta Kaddamar da Jarumar Fim a Matsayin Mataimakiyar Gwamna
Jam'iyyar AAC Reshen Jihar Akwa Ibom ta Kaddamar da Jarumar Fim a Matsayin Mataimakiyar Gwamna
Jam'iyyar...
Babu Yadda za a yi Wanda ya Goyi Bayan Shugaban Kasa Har Sau Biyu, a Yau ya Zama Makiyinsa – Garba Shehu ga Mbaka
Babu Yadda za a yi Wanda ya Goyi Bayan Shugaban Kasa Har Sau Biyu, a...
Harajin Basu Kariya: ‘Yan Bindiga Sun Karbi N19m da Kwale-Kwale a Kauyukan Zamfara
Harajin Basu Kariya: 'Yan Bindiga Sun Karbi N19m da Kwale-Kwale a Kauyukan Zamfara
Yan bindiga suna...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Ranar Buga Wasan Real Madrid da Getafe a La Liga
Ranar Buga Wasan Real Madrid da Getafe a La Liga
Mahukuntan La Liga sun bayyana ranar da Real Madrid za ta karbi bakuncin Getafe a...
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kashe Wasu ‘Yan Fashi
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kashe Wasu 'Yan Fashi
Rundunar sojin Operation Safe Heaven ta kashe 'yan fashi da makami 3 a garin Filato.
An halaka...
Hana Fita: Gwamnatin Jahar Plateau ta Sassauta Dokar Tare da Janye Dokar Hana Tuka...
Hana Fita: Gwamnatin Jahar Plateau ta Sassauta Dokar Tare da Janye Dokar Hana Tuka Keke NAPEP
Gwamnatin Filato ta janye dokar hana tuka Keke NAPEP...
Nayi Mafarki Akan Cewa Zan yi Kudi Idan Har na Shafa Jinin ‘Dana a...
Nayi Mafarki Akan Cewa Zan yi Kudi Idan Har na Shafa Jinin 'Dana a Kaina - Magidancin da ya Kashe 'dan sa
Wani magidanci mai...
A Mastayina na Shugaba, Zan Tabbatar An Gudanar da Sahihi Kuma Tsabtataccen Zabe a...
A Mastayina na Shugaba, Zan Tabbatar An Gudanar da Sahihi Kuma Tsabtataccen Zabe a 2023 - Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya nanata kudurinsa...
TENNIS
LEGAS:Akalla an Samu Mutane 30 Daka Raunana a Lekki Toll Gate
LEGAS:Akalla an Samu Mutane 30 Daka Raunana a Lekki Toll Gate
ne sun buɗe wuta ga masu zanga-zangar #ENDSARS a Lekki Toll Gate da ke...
Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara...
Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara a Kokarinta na Tsaron Kasa - Garba Shehu
Fadar shugaban kasa ta yi martani...
LATEST ARTICLES
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na...
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na Najeriya
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar...
Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC
Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADC
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar PDP, Isa Ashiru Kudan ya fice daga jam'iyyar.
Cikin wata sanarwa da ya fitar, Ashiru ya ce ya auki matakin ne sakamakon rigingimun da...
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP.
An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa...
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra’ila
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ila
Wani sabon harin makami mai linzami da Iran ta kai ya haddasa gobara a wata matatar mai da ke Haifa a arewacin Isra’ila.
Bidiyoyin da aka fitar sun nuna...
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo
Akoko, Ondo - Wani Sarki mai daraja ta daya a jihar Ondo, Owa na Ogbagi ya jikkata bayan kai masa hari har cikin fadarsa.
Basaraken mai suna Oba Victor Olasehinde Adetona, ya...
‘Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
Wasu ’yan bindiga sun kai hari wani asibiti a Akure, Jigar Ondo, da misalin ƙarfe 2 na dare, inda suka sace ma’aikatan lafiya da ke bakin aiki.
Rahotanni sun ce maharan sun...
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai
Lokacin da jariri ya fara fitar da haƙori na ɗaya daga cikin muhimman matakai a rayuwarsa, amma kuma lokaci ne da ke zuwa da ƙalubale ga shi jaririn da iyaye.
Wasu jarirai kan yi kuka sosai...
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno
Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan ISWAP guda 38 bayan sun kai hari wani sansanin sojoji a Jihar Borno.
Harin ya faru ne da safiyar ranar Asabar a...
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra’ila
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila
Niamey, Nijar - Shugaban kasar Nijar, Janar Abdourahaname Tchiani ya tsoma baki game da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Tchiani ya nuna damuwa game da yakin da ake...
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?
A kwanakin nan, batun kama mutane saboda iƙirarin faɗin albarkacin bakinsu ya sake janyo ce-ce-ku-ce a Najeriya, musamman bayan da aka zargi gwamnatin Neja da kama wani matashi da ake zargin...



















































