Trending Now
Shugaban ƙasar Tanzania ya yi iƙirarin kawar da cutar coronavirus
Shugaban ƙasar Tanzania ya yi iƙirarin kawar da cutar coronavirus
Tsarin da Shugaban Tanzania, John Magafuli ya ɗauka na daƙile cutar korona ya sa ƙasar...
Sanata Ifeanyi Ubah ya Sauya sheƙa Zuwa Jam’iyyar APC
Sanata Ifeanyi Ubah ya Sauya sheƙa Zuwa Jam'iyyar APC
Sanata Ifeanyi Ubah ya sauya sheƙa daga jam'iyyar YPP ya koma jam'iyyar APC mai mulki ranar...
WORD CUP 2016
Ministan Sadarwa ya Halarci Taron ƙungiyar ɗalibai Kan Harkokin Tsaro
Ministan Sadarwa ya Halarci Taron ƙungiyar ɗalibai Kan Harkokin Tsaro
Mai girma ministan sadarwa da tattalin...
Ina Iya Zama Shugaban Majalisar Dattawa Nan Gaba – Bashir Machina
Ina Iya Zama Shugaban Majalisar Dattawa Nan Gaba - Bashir Machina
Ɗan takarar Sanata a Yobe...
‘Dan Sandan da Bai Taba Karbar Cin Hanci ba, Zai Ajiye Aiki
'Dan Sandan da Bai Taba Karbar Cin Hanci ba, Zai Ajiye Aiki
Bayan shekaru 30, DSP...
WRC Rally Cup
ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata
ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata
Har yanzu ana cigaba da samun...
Gwamnatin Tarayya Za ta Fara Biyan Dalibai Masu Karatun Digiri da NCE Alawus
Gwamnatin Tarayya Za ta Fara Biyan Dalibai Masu Karatun Digiri da NCE Alawus
Gwamnatin tarayya ta...
Shugabannin da Suka yi Nasara a Zaben Jam’iyyar APC
Shugabannin da Suka yi Nasara a Zaben Jam'iyyar APC
Wasu ba su samu yadda suke so...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Mace ‘Daya ba za ta Iya da Kaifin Basira ta ba – Mai Mata...
Mace 'Daya ba za ta Iya da Kaifin Basira ta ba - Mai Mata 15 da Yara 107
David Sakayo Kaluhana, dattijo ne mai matan...
Bace War N196bn: SERAP ta Shigar da Karar Gwamnatin Najeriya a Babbar Kotun Abuja
Bace War N196bn: SERAP ta Shigar da Karar Gwamnatin Najeriya a Babbar Kotun Abuja
SERAP ta na karar gwamnatin Najeriya a babban kotun tarayya...
Bayan Garkuwa: Mutane 11 Sun Gudu Daga Hannun ‘Yan Bindiga a Jahar Kaduna
Bayan Garkuwa: Mutane 11 Sun Gudu Daga Hannun 'Yan Bindiga a Jahar Kaduna
Mutane 11 da aka yi garkuwa da su sun tsere daga sansanin...
Shugaba Buhari Zai Gabatar da Kasafin Kudin 2023 ga ‘Yan Majalisar Tarayya
Shugaba Buhari Zai Gabatar da Kasafin Kudin 2023 ga 'Yan Majalisar Tarayya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatarwa ‘yan majalisar tarayyar kasar nan kasafin kudin...
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya shiga fadar Aso...
TENNIS
‘Yan Najeriya Kuyi Hakuri Amma ba Zan Sauya Ranar Daina Amfani...
'Yan Najeriya Kuyi Hakuri Amma ba Zan Sauya Ranar Daina Amfani da Tsofaffin Takardun Kudi Naira ba - Emefiele
Gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Mr...
Jahohin Arewa: Kungiyar Matasan Yankin Arewa ta Bayyana Goyan Bayanta Kan...
Jahohin Arewa: Kungiyar Matasan Yankin Arewa ta Bayyana Goyan Bayanta Kan Toshe Layukan Sadarwa
Wata kungiyar matasan yankin arewa ta bayyana goyon bayanta bisa toshe...
LATEST ARTICLES
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya
Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Al'ummar yankin Bukkuyum a jihar Zamfara sun ce ƴanbindiga sun yi sace fiye da mutum kusan 150 a wani hari da suka kai cikin dare.
Mazauna yankunan sun ce ƙauyuka da...
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa.
Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta...
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aik
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aiki
Ma'aikatan kamfanin samar da mai da iskar gas mafi girma a Najeriya, Seplat Energy, sun shiga yajin aikin sai baba ta gani, wanda zai iya kawo cikas...
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi – MDD
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDD
Majalisar ɗinkin duniya ta ce farashin kayan abinci ya yi tashin da ya daɗe bai yi ba tsawon watanni shida da suka wuce, kuma akwai yiwuwar zai ci gaba...






















































