LATEST ARTICLES

Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun ‘Yan Ta’adda a Jihar Borno

0
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannnun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno   Majiyoyin sun ce sojojin sun kai samame kan ’yan ta'addan kuma sun yi nasarar ceto dukkan waɗanda abin ya shafa su uku a lokacin aikin. Sojojin Operation Haɗin Kai...

Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa

0
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa   Abuja - Kwana biyu bayan rasa wasu masu mukamai a gwamnatinsa, Bola Tinubu ya yi sababbin nade-nade. Shugaban Tinubu ya amince da nadin Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwancin kasa, NCX. A wata...

Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano

0
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano   Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon rikici tsakanin jami’an tsaro da mazauna wasu ƙauyuka a Kano. Rahotanni sun bayana cewa rikicin ya samo asali ne daga takaddamar...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi   Abakaliki, Ebonyi - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe basarake a Ebonyi, Eze Josephat Ikegwu. Rahotanni sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a daren...

Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC

0
Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC   Jam'iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta buƙaci a cire shugaban hukumar zaɓen ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan. ADC ta ce hukumar ta koma ƴan amshin shatar jam'iyya mai mulki ta APC, kuma...

Ma’anar Falle Ɗaya Ce

0
Ma'anar Falle Ɗaya Ce   Idan akwai wata kalma da za ta samu karɓuwa a wurin ƴan siyasa musamman a arewacin Najeriya to ita ce kalmar Falle Ɗaya wadda a yanzu haka amonta kawai ake ji na tashi a cikin wake...

Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?

0
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?   Bisa ga dukkan alamu a Najeriya an kama hanyar gina babbar hadaka ta siyasa gabanin babban zaben kasar na 2027, bayan shigar tsohon gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso jam'iyyar ADC. Ana...

Ban Taɓa Yarda da NATO ba – Trump

0
Ban Taɓa Yarda da NATO ba - Trump   Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce yana nazarin yiwuwar janye Amurka daga ƙungiyar tsaro ta NATO, kamar yadda ya bayyana a wata hira da ya yi da jaridar The Telegraph. Jaridar ta ruwaito...

An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai

0
An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Kaduna ba ta yanke hukunci kan buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, ya gabatar ba inda ta ce za ta sanar da matsayarta a ranar...

Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma’a da Litinin Ranakun Hutu

0
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun Hutu   Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutun Easter. Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.