Gwamna Zulum Ya ɗauki Nauyin Karatun Marayu 5,361 Kyauta
Gwamna Zulum Ya ɗauki Nauyi Karatun Marayu 5,361 Kyauta
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya jagoranci sanya marayu makaranta a garin Monguno.
Zulum wanda ya ɗauki bayanan...
Har ila Yau, Jami’ar NOUN ta Karyata Jita-Jita Game da Daukar...
Har ila Yau, Jami'ar NOUN ta Karyata Jita-Jita Game da Daukar Ma'aikata Aiki
An jawo hankalin Jami’ar Budaddiyar Jami’ar Najeriya (NOUN) zuwa wani labari a...
WORD CUP 2016
Zaɓen Edo: EFCC ta Kama Mutane da Take Zargi da Sayen ƙuri’a
Zaɓen Edo: EFCC ta Kama Mutane da Take Zargi da Sayen ƙuri’a
Jami’an hukumar yaƙi da...
Matasa Sunyi Zanga-Zanga Bayan Mutuwar Wani Matashi A Kano
Matasa Sunyi Zanga-Zanga Bayan Mutuwar Wani Matashi A Kano
A safiyar ranar Litinin 19 ga watan...
Gwamnatin Edo za ta Haramtawa Wadanda ba a yi wa Rigakafin Corona ba Shiga Bankuna, Ofisoshin Gwamnati da Wuraren Ibada
Gwamnatin Edo za ta Haramtawa Wadanda ba a yi wa Rigakafin Corona ba Shiga Bankuna,...
WRC Rally Cup
Rikicin Siyasa: Ƙarin Kwamishinonin Jihar Rivers Sun Ajiye Aiki
Rikicin Siyasa: Ƙarin Kwamishinonin Jihar Rivers Sun Ajiye Aiki
Wasu kwamishinonin Rivers shida sun sake ajiye...
EndSars: Ƴan Sandan Lagos sun Buɗe Wuta ga Dubban Jama’a masu zanga-zanga a Jahar Ta su.
EndSars: Ƴan Sandan Lagos sun Buɗe Wuta ga Dubban Jama'a masu zanga-zanga a Jahar Ta...
Yajin Aiki: Jerin Sunayen ‘Yan Sanda 9 da Sufeto Janar ya Sallama Daga Aiki
Yajin Aiki: Jerin Sunayen 'Yan Sanda 9 da Sufeto Janar ya Sallama Daga Aiki
Hukumar yan...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Ɗan Baiwa Haihuwar Sa’a : Malam kashifu Inuwa Abdullahi Shugaba Abin Koyi
Ɗan Baiwa Haihuwar Sa'a : Malam kashifu Inuwa Abdullahi Shugaba Abin Koyi
Jagora Nagari! Ƙarfin dogaro ga Allah Ya na daga sirrin samun nasarar Malam...
An Tsige Kakakin Majalisar Jahar Kebbi, Hon.Ismaila Kamba
An Tsige Kakakin Majalisar Jahar Kebbi, Hon.Ismaila Kamba
An tsige Honarabul Ismaila Abdulmummuni Kamba, kakakin majalisar jahar Kebbi da mataimakinsa, Muhammadu Buhari Aliyu daga kujerunsu.
An...
Mun Shirya wa Zaben Anambra – Janar Usman Alkali Baba
Mun Shirya wa Zaben Anambra - Janar Usman Alkali Baba
Sifeta Janar na Yan sandan Najeriya ya ce rundunarsa ta shirya tsaf don ganin cewa...
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Bayan watanni biyu a rashinsa, hukumar Sojin Najeriya ta karrama Jarumi Kanal Bako.
Kanal Bako ya rasa rayuwarsa...
Gwamna Matawalle ya Saka Sabuwar Doka kan Masu Aikata Fashi da Makami
Gwamna Matawalle ya Saka Sabuwar Doka kan Masu Aikata Fashi da Makami
Gwamnan jihar Zamfara ya ce ya samu mafita ga matsalar tsaro da ta...
TENNIS
IGP Usman Baba ya yi Tsokaci Game da Zaben 2023
IGP Usman Baba ya yi Tsokaci Game da Zaben 2023
Shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya ya magantu kan barazanar tsaro a zabukan 2023 mai zuwa...
Rashin Tsaro: Gwamnan Jahar Kano ya Soki Gwamnan Jahar Kaduna
Rashin Tsaro: Gwamnan Jahar Kano ya Soki Gwamnan Jahar Kaduna
Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Ganduje, ya soki maganar da gwamna Nasir El-Rufai na jahar Kaduna...
LATEST ARTICLES
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamiti na musamman domin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safarar su a jihar.
Wata sanarwa da mai magana da...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Sai dai...
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An ceto mutum 10 da ransu bayan wani ginin bene ya rufta da su jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya
Lamarin ya faru ne a kan titin...
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...




















































