An yi Jana’izar Iyan Zazzau Yau a Zariya
An yi Jana'izar Iyan Zazzau Yau a Zariya
An yi jana’izar marigayi Iyan Zazzau, Alhaji Bashar Aminu, yau Asabar 2 ga watan Janairu, 2021, misalin...
Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga a Dazukan Sokoto da Katsina
Sojojin Najeriya Sun Hallaka 'Yan Bindiga a Dazukan Sokoto da Katsina
Sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ɓarayin daji da dama tare da lalata maɓoyarsu...
WORD CUP 2016
Kwalejin Fasahar Aikin Noma: Malamai 2 da ɗalibi 1 Sun Tsero Daga Hannun ‘Yan Bindiga a Jahar Zamfara
Kwalejin Fasahar Aikin Noma: Malamai 2 da ɗalibi 1 Sun Tsero Daga Hannun 'Yan Bindiga...
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Shugaban sojojin kasa ya yi magana game...
Manyan Ma’aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan Ma'aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan ma'aikatan kwalejin fasaha (poly) a fadin Najeriya,...
WRC Rally Cup
Kano Pillars ta Sayi Sabbin ‘Yan Wasa
Kano Pillars ta Sayi Sabbin 'Yan Wasa
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars ta ƙaddamar da...
Gwamnatin Jahar Anambra za ta Bada N20m ga Wanda ya ke da Masaniya Kan Kisan Dr Akunyili
Gwamnatin Jahar Anambra za ta Bada N20m ga Wanda ya ke da Masaniya Kan Kisan...
NLC za ta Rufe Dukkanin Ofisoshin Babban Bankin Najeriya Kan ƙarancin Takardun Naira
NLC za ta Rufe Dukkanin Ofisoshin Babban Bankin Najeriya Kan ƙarancin Takardun Naira
Ƙungiyar ƙwadago ta...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Shugaba Buhari ya Mayar da Martani Kan Kisan Mutane a Goronyo Dake Jahar Sokoto
Shugaba Buhari ya Mayar da Martani Kan Kisan Mutane a Goronyo Dake Jahar Sokoto
Shugaba Buhari ya bayyana cewa, karshen 'yan bindiga ya zo, kuma...
Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya
Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya
Jihar Kwara - Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Association (MACBAN), ta...
2023: Mutanen da Suke son Maye Gurbin Shugaba Buhari
2023: Mutanen da Suke son Maye Gurbin Shugaba Buhari
Zaben 2023 a koda yaushe yana sake karatowa sannan 'yan siyasa na ta shirinsu.
Akwai wasu manyan...
Kotu ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Barayi a Jahar Ondo
Kotu ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Barayi a Jahar Ondo
Bayan shekaru shida, kotu ta yanke hukunci kan barayi uku a jahar Ondo.
Yan fashin su...
Gwamnatin Zamfara ta Rufe Makarantun Jahar
Gwamnatin Zamfara ta Rufe Makarantun Jahar
Gwamnatin jahar Zamfara ta sanya dokar ta baci a fadin kananan hukumomi 14 dake jahar.
Hakazalika gwamnatin ta kulle dukkan...
TENNIS
Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban...
Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban Mai Taimaka Masa Kan Tsafta
Gwamna Bello na jahar Kogi ya nada Peter Aliyu,...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Shugaban Matasan Jam’iyyar APGA
'Yan Bindiga Sun Kashe Shugaban Matasan Jam'iyyar APGA
Yan bindiga sun sake kai farmaki jihar Anambra inda suka kashe wani shugaban matasan jam’iyyar All Progressives...
LATEST ARTICLES
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya
Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...

















































