Takardun Makaranta na Bogi: ICPC ta Kara Gayyatar Okai Obono-Obla
Takardun Makaranta na Bogi: ICPC ta Kara Gayyatar Okai Obono-Obla
Hukumar bincike akan rashawa da sauran laifuka mai zaman kanta ta ICPC, ta kara karar...
Shawo Kan Matsalar Tsaro: Sifeto Janar na ‘Yan Sanda ya Sauyawa...
Shawo Kan Matsalar Tsaro: Sifeto Janar na 'Yan Sanda ya Sauyawa Manyan 'Yan Sandan Yankin Kudu Wurin Aiki
Usman Baba Alkali, sifeta janar na 'yan...
WORD CUP 2016
SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu
SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu
Kungiyar SERAP mai fafutukar...
Majalisar Dokokin Najeriya za ta Katse Hutunta Don Tattauna Muhimman Batutuwan ƙasar
Majalisar Dokokin Najeriya za ta Katse Hutunta Don Tattauna Muhimman Batutuwan ƙasar
Majalisar wakilan Najeriya za...
Kamar Minista Bai yi Wanka ba Kafin Ganawa da Shugaban kasa: Jami’an Tsaro Sun Kama Shugaban TESCON
Kamar Minista Bai yi Wanka ba Kafin Ganawa da Shugaban kasa: Jami'an Tsaro Sun Kama...
WRC Rally Cup
Sanata Orji Kalu ya yi Magana Kan Musulmi da Musulmi a Matsayin Shugaban Kasa da Mataimakinsa a Jam’iyyar APC
Sanata Orji Kalu ya yi Magana Kan Musulmi da Musulmi a Matsayin Shugaban Kasa da...
Har Yanzu Bamu Kai ga Yanke Shawara Kan Kristalina Georgieva – IMF
Har Yanzu Bamu Kai ga Yanke Shawara Kan Kristalina Georgieva - IMF
Asusun ba da Lamuni...
‘Yan Sanda Sun Damke Mutune a Jahar Kwara da Cross River
'Yan Sanda Sun Damke Mutune a Jahar Kwara da Cross River
Rundunar 'yan sandan jihar Kwara...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Gobara ta Tashi a Kasuwar Gamboru a Jihar Borno
Gobara ta Tashi a Kasuwar Gamboru a Jihar Borno
Borno - Gobara ta tashi a kasuwar Gamboru da ke kusa da unguwar Kwastam a Maiduguri,...
Mutane 4 Sun Rasa Rayukansu a Jihar Kogi Bayan Cin Amala
Mutane 4 Sun Rasa Rayukansu a Jihar Kogi Bayan Cin Amala
Rahotanni daga garin Mopa da ke jihar Kogi a Najeriya, na cewa wasu mutum...
Rabi’u Kwankwaso Zai Gabatar da Mataimakinsa Fasto Idahosa
Rabi'u Kwankwaso Zai Gabatar da Mataimakinsa Fasto Idahosa
A ranar Litinin din nan ne dan takarar shugaban Najeriya na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso,...
Hukumar EFCC na Zargin Kakakin Majalisar Dokokin Ogun da Laifin Sace Kudaden Jihar
Hukumar EFCC na Zargin Kakakin Majalisar Dokokin Ogun da Laifin Sace Kudaden Jihar
Hukumar EFCC na tuhumar kakakin majalisar dokokin jihar Ogun da laifin sace...
Somalia: An Kai Harin Bom Kusa da Fadar Shugaban Kasa a Mogadishu
Somalia: An Kai Harin Bom Kusa da Fadar Shugaban Kasa a Mogadishu
Wata mota makare da bama -bamai ta tashi kusa da fadar shugaban kasa...
TENNIS
Gwamnan Kaduna el-Rufai ya zabi mace Hadiza Bala a matsayin mataimakiyar...
Gwamnan Kaduna Malam Nasiru el-Rufai ya zabi wace Hadiza Balarabe a matsayin wadda zata maye gurbin mataimakinsa Bala Yusuf Bantex Wanda zai nemi kujerar...
Yadda Kasar Sin Ke Yiwa ‘Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi
Yadda Kasar Sin Ke Yiwa 'Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi
Gwamnatin kasar Sin ta fara yiwa mazauna Beijing gwajin Korona ta dubura.
Ana bukatar tura...
LATEST ARTICLES
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya
Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...


















































