Rikicin Rasha da Ukraine: An Dakatar da Haska Wasannin Premier Rasha
Rikicin Rasha da Ukraine: An Dakatar da Haska Wasannin Premier Rasha
Hukumar shirya gasar Premier ta dakatar da yarjejeniyarta da Rasha na haska gasar sakamakon...
Manyan ‘Yan Siyasa 10 Masu Tasiri a Zabukan 2023 a Fadin...
Manyan 'Yan Siyasa 10 Masu Tasiri a Zabukan 2023 a Fadin Najeriya
Kasa da watanni biyar da suka rage zaben 2023, miliyoyin 'yan Najeriya zasu...
WORD CUP 2016
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe ‘Yan Boko Haram 31, ta Kama 70
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe 'Yan Boko Haram 31, ta Kama 70
Hedkwatar tsaron Najeriya ta...
Gwamnatin Zamfara ta yi Afuwa ga Fursunoni 31
Gwamnatin Zamfara ta yi Afuwa ga Fursunoni 31
Jihar Zamfara - Gwamnatin jihar Zamfara ta yi...
‘Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai da N220m a Asusun Banki
'Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai da...
WRC Rally Cup
Jami’an Tsaro Sun Kama Masu Garkuwa da Mutane a Abuja
Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Garkuwa da Mutane a Abuja
Rundunar ƴansandan Najeriya a Abuja, babban...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Matar Tsohon Kansilan Jahar Zamfara, Babangida Ibrahim da Jaririnta
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Matar Tsohon Kansilan Jahar Zamfara, Babangida Ibrahim da Jaririnta
Wasu yan...
Adadin Mutanen da Aka Kashe da Kuma Wanda Akai Garkuwa da su a Watan da ya Wuce
Adadin Mutanen da Aka Kashe da Kuma Wanda Akai Garkuwa da su a Watan da...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
An ga Watan Azumin Ramadan a Sassan Najeriya
An ga Watan Azumin Ramadan a Sassan Najeriya
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na uku ya sanar da ganin jaririn watan Ramadan na...
Adadin Kudin da Cristiano Ronaldo ya ke Samu a Kowane Mako
Adadin Kudin da Cristiano Ronaldo ya ke Samu a Kowane Mako
Za a rika biyan Cristiano Ronaldo £480,000 a kowane mako a Old Trafford.
Duk kasar...
VAT Maimakon FIRS: Gwamnonin Najeriya 9 da Suka Dage Sai Jahohi Sun Karbi Harajin
VAT Maimakon FIRS: Gwamnonin Najeriya 9 da Suka Dage Sai Jahohi Sun Karbi Harajin
Gwamnonin kudu sun yi wani taro a Enugu don tattauna muhimman...
Yadda na Kusa Rasa Kujerata a Karo na Biyu – Gwamna El-Rufa’i
Yadda na Kusa Rasa Kujerata a Karo na Biyu - Gwamna El-Rufa'i
Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana yadda ya kusa rasa kujerarsa a karo na...
Gwamnatin Tarayya Zata Kara Zama Da Kungiyar ASUU Gobe
Gwamnatin Tarayya Zata Kara Zama Da Kungiyar ASUU Gobe
A ranar Juma’a Malaman Jami’a za su koma zama da Gwamnatin Tarayya.
Kungiyar ASUU ta shafe fiye...
TENNIS
Atiku,Obi Sun Magantu Kan Kisan Nabeehah da Masu Garkuwa Sukai
Atiku,Obi Sun Magantu Kan Kisan Nabeehah da Masu Garkuwa Sukai
Al'umma a Najeriya, musamman ma a shafukan sada zumunta na nuna ɓacin ransu bayan da...
Mutane 19 sun nitse yayin da jiginsu ya kife a kogin...
A kalla Yara 19 ne suka rasa rayukansu a lokacin da jirgin da suke ciki ya kife kuma ya nitse da su.
Jirgin dai na...
LATEST ARTICLES
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu...
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBU
Daga Bashir Umar Kirfi
10 Oktoba 2025
A wani mataki mai tarihi da ke da nufin canza tsarin ilimi a yankin Bauchi ta Kudu da...
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Rashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya, reshen jihar Filato ta gudanar da wani tattaki domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar da ma wasu sassan yankin arewa ta tsakiyar...
Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma
Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.
Ya bayyana cewa Najeriya...
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Yadda Gobara ta yi ɓarna a Kano
Jihar Kano - An samu tashin wata mummunar gobara a unguwar Rijiyar Zaki da ke cikin birnin Kano.
Mummunar gobarar wadda ta tashi sakamakon sauke tukunyar gas daga wata mota ƙirar Peugeot J5 ta...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3...
Jihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet
Abuja - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana hasashen saukar ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku
FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci.
Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Starlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta Kudu
Takun saƙar da ake yi tsakanin shugaban kamfanin Starlink Elon Musk da gwamnatin Afirka ta Kudu kan gazawar kamfanin wurin fara aiki a ƙasar ya samo asali ne daga...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da Matarsa
An samu tsohon shugaban ƙasar Peru, Ollanta Humala da laifin halasta kuɗin haram tare da yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 15 a gidan yari.
Wata kotu a Lima babban birnin...






















































