INEC da NBC da Masu Ruwa da Tsaki Sun yi Taro...
INEC da NBC da Masu Ruwa da Tsaki Sun yi Taro a Kan Lamarin Zaben 2023
Hukumar zabe ta Najeriya INEC, da hukumar da ke...
Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya
Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa birnin Riyadh na Saudiyya, inda zai halarci taron zuba jari na...
WORD CUP 2016
Mutane 11 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Hatsarin Mota a Hanyar Bauchi
Mutane 11 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Hatsarin Mota a Hanyar Bauchi
Akalla mutum 11 ne suka...
Tambaya Akan Karbar Dala: Rayuwata ta na Fuskantar Babban Hadari a Halin Yanzu – Kabir Dakata
Tambaya Akan Karbar Dala: Rayuwata ta na Fuskantar Babban Hadari a Halin Yanzu - Kabir...
‘Yan Sanda 7 Sun Rasa Rayukansu a Harin da ‘Yan Bindiga Suka Kai Ofishin ‘Yan Sanda a Yankin Kudu
'Yan Sanda 7 Sun Rasa Rayukansu a Harin da 'Yan Bindiga Suka Kai Ofishin 'Yan...
WRC Rally Cup
2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka
2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka
Ayyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram...
Yadda Wasu Jam’iyyu Suka Rasa Mambobin su
Yadda Wasu Jam'iyyu Suka Rasa Mambobin su
Mambobin jam’iyyun PDP da APGA fiye da 500 sun...
Tanzania ta Haramta Amfani da Sanannen Littafin Yara a Makarantu Saboda Zargin Kare ‘Yancin Masu Neman Jinsi Daya
Tanzania ta Haramta Amfani da Sanannen Littafin Yara a Makarantu Saboda Zargin Kare 'Yancin Masu...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Akpabio ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya ta Soke Wasu Ma’aikatun Gwamnati
Akpabio ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya ta Soke Wasu Ma'aikatun Gwamnati
Shugaban Majalisar dattawan Najeriya Sanata Godswill Akpabio ya buƙaci gwamnatin tarayyata ta soke wasu ma'aikatun...
‘Yar Asalin Jihar Sokoto ta fi Kowa Maki a Sakamakon Jarrabawar Shiga Karamin Ajin...
'Yar Asalin Jihar Sokoto ta fi Kowa Maki a Sakamakon Jarrabawar Shiga Karamin Ajin Sakandare
Dalibai a kalla 15 sun ci maki 01 kacal a...
Rikicin Zaɓen ƙananan Hukumomi: Tinubu ya Umarci ƴansanda su Tabbatar da Tsaro a Jihar...
Rikicin Zaɓen ƙananan Hukumomi: Tinubu ya Umarci ƴansanda su Tabbatar da Tsaro a Jihar Ribas
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi kiran a zauna lafiya...
Kuma Dai: ‘Ƴan cirani 140 Sun Nutse a Tekun Senegal
Kuma Dai: 'Ƴan cirani 140 Sun Nutse a Tekun Senegal
Majalisar Dinkin Duniya ta tabbatar da mutuwar 'yan cirani 140 da suka nutse a...
Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus
Kotu ta Dakatar da Shugaban Jam'iyyar PDP na Kasa, Uche Secondus
Rivers - Rikicin babbar jam'iyyar hamayya PDP ya sake ɗaukar eani sabon salo ranar...
TENNIS
Manyan Ma’aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan Ma'aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan ma'aikatan kwalejin fasaha (poly) a fadin Najeriya, (SSANIP), sun kaddamar da yajin aikin gargadi a fadin...
Rundunar Sojin Najeriya ta Fatattaki ‘Yan Bindiga a Jihar Kaduna
Rundunar Sojin Najeriya ta Fatattaki 'Yan Bindiga a Jihar Kaduna
Wata tawagar rundunar sojin Najeriya ƙarƙashin Manjo Janar Taoreed Lagbaja hadin gwiwa da wasu jami'an...
LATEST ARTICLES
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya
Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...


















































