Jawabin Shugaba Tinubu Kan Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa
Jawabin Shugaba Tinubu Kan Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa
A jawabinsa na farko tun bayan da aka fara zanga zangar nuna rashin amincewa da tsadar rayuwa a...
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai kalmashe kafa yana kallon kuda kwado...
WORD CUP 2016
Afghanistan: Taliban ta Haramta Aske Gemu da Kuma Kunna kiɗa
Afghanistan: Taliban ta Haramta Aske Gemu da Kuma Kunna kiɗa
Hukumomin Taliban a Lashkar Gah a...
PCACC ta na Shirin Karya Farashin Kayan Abinci a Fadin Kano
PCACC ta na Shirin Karya Farashin Kayan Abinci a Fadin Kano
Hukumar yaki da rashawa da...
Jam’iyyar APC ta Rushe Kwamitin Neman Zaɓen Shugaban ƙasa na 2023
Jam'iyyar APC ta Rushe Kwamitin Neman Zaɓen Shugaban ƙasa na 2023
Jam'iyyar APC mai mulki a...
WRC Rally Cup
Amurka: Kotu ta yi Watsi da Karar da Trump ya Shigar
Amurka: Kotu ta yi Watsi da Karar da Trump ya Shigar
Wani Alkalin kotun jihar Georgia...
Shugaba Buhari ya zama inuwar giginya – Ado Abdullahi
Haƙiƙa babu abin da ya rage illa a yi wa ƴan Nijeriya fatan alheri ga...
Shine ko Wayar ka/ki na ‘Daya Daga Cikin Wanda Manhajar WhatsApp Zata Daina yi a Watan Nuwamba ?
Shine ko Wayar ka/ki na 'Daya Daga Cikin Wanda Manhajar WhatsApp Zata Daina yi a...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Dalilan da Yasa Shugaban INEC ya Sauka Daga Kujerarsa
Dalilan da Yasa Shugaban INEC ya Sauka Daga Kujerarsa
Mahmood Yakubu ya ce ya sauka daga matsayin Shugaban INEC ne domin zai zama ba “daidai”...
Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha
Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha
Hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Imo Rochas Okorocha, kuma ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC.
EFCC ta tafi...
‘Yan Hisba sun tarwatsa bikin auren ‘yan madigo a Kano
‘Yan Hisba sun tarwatsa wani bikin ‘yan madigo a birnin Kano. Rundanar ‘yan sanda ta jihar Kano ta kuma ci nasarar kama mutane 11...
Allah ya yi Sarkin Dutse, Nuhu Sanusi Rasuwa
Allah ya yi Sarkin Dutse, Nuhu Sanusi Rasuwa
Mai martaba Sarkin Dutse a jihar Jigawa, Nuhu Muhammad Sanusi ya rasu yana da shekaru 78 a...
Bata-Gari Sun Kona Ofishin ‘Yan Sanda a Jahar Sokoto
Bata-Gari Sun Kona Ofishin 'Yan Sanda a Jahar Sokoto
Jahar Sokoto na daga cikin jahohin arewa da suka fara fuskantar babban kalubale na tsaro.
Wasu gayyar...
TENNIS
NERC ta Umarci Kamfanonin Raba Wutar Lantarki da su Kara Farashin...
NERC ta Umarci Kamfanonin Raba Wutar Lantarki da su Kara Farashin Wutar
Gwamnatin tarayya ta amince da kara farashin wutar lantarki daga Satumba.
Wannan ya biyo...
Jam’iyyar NNPP ba za Tayi Galaba a Kano ba – Sanata...
Jam'iyyar NNPP ba za Tayi Galaba a Kano ba - Sanata Kabiru Gaya
Kabiru Ibrahim Gaya yace jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ba za...
LATEST ARTICLES
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya
Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...

















































