LATEST ARTICLES

Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar

0
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar   Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamiti na musamman domin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safarar su a jihar. Wata sanarwa da mai magana da...

Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna 

0
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna    Rundunar ƴansandan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari. Sai dai...

An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas 

0
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas    An ceto mutum 10 da ransu bayan wani ginin bene ya rufta da su jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya Lamarin ya faru ne a kan titin...

An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara

0
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara   A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...

Koci Iraola Zai bar Bournemouth

0
Koci Iraola Zai bar Bournemouth An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana. Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu: Iraola zai bar...

Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC

0
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC   Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...

Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?

0
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?   FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro. Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...

Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano

0
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano   Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano. Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...

Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran

0
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran   Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...

Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe

0
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe   Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...