LATEST ARTICLES

An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo

0
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo   Akoko, Ondo - Wani Sarki mai daraja ta daya a jihar Ondo, Owa na Ogbagi ya jikkata bayan kai masa hari har cikin fadarsa. Basaraken mai suna Oba Victor Olasehinde Adetona, ya...

‘Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo

0
'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo   Wasu ’yan bindiga sun kai hari wani asibiti a Akure, Jigar Ondo, da misalin ƙarfe 2 na dare, inda suka sace ma’aikatan lafiya da ke bakin aiki. Rahotanni sun ce maharan sun...

Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai

0
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai   Lokacin da jariri ya fara fitar da haƙori na ɗaya daga cikin muhimman matakai a rayuwarsa, amma kuma lokaci ne da ke zuwa da ƙalubale ga shi jaririn da iyaye. Wasu jarirai kan yi kuka sosai...

Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno

0
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan ISWAP guda 38 bayan sun kai hari wani sansanin sojoji a Jihar Borno. Harin ya faru ne da safiyar ranar Asabar a...

Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra’ila

0
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila   Niamey, Nijar - Shugaban kasar Nijar, Janar Abdourahaname Tchiani ya tsoma baki game da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Tchiani ya nuna damuwa game da yakin da ake...

Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?

0
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki? A kwanakin nan, batun kama mutane saboda iƙirarin faɗin albarkacin bakinsu ya sake janyo ce-ce-ku-ce a Najeriya, musamman bayan da aka zargi gwamnatin Neja da kama wani matashi da ake zargin...

Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?

0
Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?   Abuja - Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya sanar da cewa ba zai tsaya takarar shugabancin ƙasa ba a babban zaɓen shekarar 2027. Bukola Saraki, ya bayyana cewa ya ɗauki...

Mahaifiyar El-Rufai ta Rasu

0
Mahaifiyar El-Rufai ta Rasu   Mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai mai suna Hajiya Umma El-rufai ta rasu. Ɗan tsohon gwamnan, Bello El-Rufai ne ya sanar da rasuwar a ranar Juma'a, inda ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa, "Inna...

Mataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga Mukaminsa

0
Mataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga Mukaminsa   Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdussalam ya yi murabus daga mukaminsa a yau Juma'a, 27 ga watan Maris, 2026. Kwankwasiyya ta bayyana cewa Aminu Gwarzo ya yi murabus ne bisa kishin kasa, da son...

Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari’arsa

0
Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsa   Sheikh Abduljabbar Kabara ya yi kira ga babban alƙalin Najeriya da ya shiga lamarin shari'ar da yake da gwamnatin Kano. Malamin addinin musuluncin ya bayyana haka ne a...