Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kotun Majistare ta IV a Birnin Kebbi, ta bada umurnin garkame wata mata mai...
Tsaro Aiki ne na Kowa, Kuma Shugaba Buhari ya yi Iyakar...
Tsaro Aiki ne na Kowa, Kuma Shugaba Buhari ya yi Iyakar Kokarinsa Wajen Ganin bai Gaza Kare 'Yan Kasarsa ba - Alhassan Doguwa
Dan majalisar...
WORD CUP 2016
A Cikin Watanni 8 Farashin Gas ya Karu da Kashe 100 a Najeriya
A Cikin Watanni 8 Farashin Gas ya Karu da Kashe 100 a Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta...
Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano
Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano
Ministocin tsaro da gona sun...
Ba ka da Aiki Sai na Tambayar Abinci ba Tare da Fita Aiki ko Kawo Gudunmawar Komai ba – Mata ga Mijinta
Ba ka da Aiki Sai na Tambayar Abinci ba Tare da Fita Aiki ko Kawo...
WRC Rally Cup
Shin Matan Najeriya Sun Fara Saka Hannunsu Cikin ƙazanta? – Ozumi Abdul
Shin Matan Najeriya Sun Fara Saka Hannunsu Cikin ƙazanta? - Ozumi Abdul
Har ya zuwa...
‘Yan Bindiga ba su Cancanci Rayuwa ba – Sarkin Katsina
'Yan Bindiga ba su Cancanci Rayuwa ba - Sarkin Katsina
Mai martaba Sarkin Katsina, Abdulmuminu Usman,...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta Kama Bama-Bamai a Cikin Mota Kirar Mercedes Benz
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano ta Kama Bama-Bamai a Cikin Mota Kirar Mercedes Benz
Dorayi, Kano...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
An Yankewa Wasu ‘Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
An Yankewa Wasu 'Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
Wato kotun kasar hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta zartar da hukunci a kan wasu 'yan...
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata – Jaruma Tonto Dikeh
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata - Jaruma Tonto Dikeh
Jarumar fim a masana'antar Nollywood, Tonto Dikeh ta yi magana kan yadda kiran...
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka
Najeriya ta kafa sabuwar dokar hukunta masu saba dokokin da aka kafa don dakile yaduwar COVID-19.
A ranar...
Babu Mulkin Karba-Karba a Kundin Tsarin Mulkin APC – Buba Galadima
Babu Mulkin Karba-Karba a Kundin Tsarin Mulkin APC - Buba Galadima
Ana muhawara a APC game da ko har yanzu akwai batun yarjejeniyar mulkin karba-karba.
Alhaji...
Adadin Waɗanda Suka Mutu Sakamakon Fashewar Nakiya a Ibadan
Adadin Waɗanda Suka Mutu Sakamakon Fashewar Nakiya a Ibadan
Adadin waɗanda suka mutu sakamakon fashewar nakiya da ya afku a Ibadan, babban birnin jihar Oyo...
TENNIS
Rashin Jituwa ya Kunno Kai Tsakanin ƙungiyar Ma’aikatan Lafiya da Shugabancin...
Rashin Jituwa ya Kunno Kai Tsakanin ƙungiyar Ma'aikatan Lafiya da Shugabancin Asibitin Aminu Kano
Wata taƙaddama da ta taso tsakanin gamayyar kungiyar ma'aikatan lafiya ta...
Sifeto Janar na ‘Yan Sanda ya Karbi Rahoton Binciken Abba Kyari
Sifeto Janar na 'Yan Sanda ya Karbi Rahoton Binciken Abba Kyari
Bayan makonni da kafa kwamitin bincike, an kammala binciken Abba Kyari .
Shugaba kwamitin ya...
LATEST ARTICLES
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamiti na musamman domin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safarar su a jihar.
Wata sanarwa da mai magana da...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Sai dai...
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An ceto mutum 10 da ransu bayan wani ginin bene ya rufta da su jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya
Lamarin ya faru ne a kan titin...
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...





















































