Gwamnatin Kebbi ta Sanya Hannu Kan Dokar Mafi ƙarancin Albashin N75,000
Gwamnatin Kebbi ta Sanya Hannu Kan Dokar Mafi ƙarancin Albashin N75,000
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya sanya hannu a kan sabuwar dokar tsarin albashi...
Corona: Bisa Kuskure ne Kwayar Cutar ta Fita Daga ɗakin Gwaji...
Corona: Bisa Kuskure ne Kwayar Cutar ta Fita Daga ɗakin Gwaji a China - Dr Robert
Tsohon darektan hukumar da ke yaki da cututtuka masu...
WORD CUP 2016
Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu
Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari - Matar Ojukwu
Ambasada Bianca Ojukwu, matar...
Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da Sababbin Jiragen Yaƙi Guda 3 ga Rundunar Sojojin Sama
Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da Sababbin Jiragen Yaƙi Guda 3 ga Rundunar Sojojin Sama
Shugaban...
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata – Jaruma Tonto Dikeh
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata - Jaruma Tonto Dikeh
Jarumar fim a masana'antar...
WRC Rally Cup
Makiyaya Sun Aika Manoni Lahira a Jahar Osun
Makiyaya Sun Aika Manoni Lahira a Jahar Osun
wasu makiyaya sun kashe wani manomi a garin...
Dakarun Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga a Kaduna
Dakarun Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga a Kaduna
Dakarun sojojin Operation Sanity sun kara kashe wasu...
Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan Okuama
Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan Okuama
A...
SPORT NEWS
CYCLING TOUR
Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 a Jahar Kaduna
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 a Jahar Kaduna
Wasu 'yan bindiga sun sake kai sabon hari a ƙaramar hukumar Zangon Kataf dake...
Ana Haifar Jarirai 8,933 a Cikin Mako Daya a Saudiyya
Ana Haifar Jarirai 8,933 a Cikin Mako Daya a Saudiyya
Ma'aikatar lafiya ta Saudiyya ta bayyana cewa jarirai 8,933 ne aka haifa cikin mako daya...
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Deby, ya ce mutane da dama sun mutu wasu kuma sun jikkata...
Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai
Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai
Hilliard Eta, tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa yankin kudu maso...
Kawo Karshen Rikicin Boko Haram: Manjo Hamaza Al-Mustapha ya Shawarci Shugaban Hafsan Sojoji
Kawo Karshen Rikicin Boko Haram: Manjo Hamaza Al-Mustapha ya Shawarci Shugaban Hafsan Sojoji
Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya) ya shawarci shugaban hafsan sojoji kan yadda...
TENNIS
Hukunci da Kotu ta Yanke wa ‘Yan Tiktok 2 Kan Sukar...
Hukunci da Kotu ta Yanke wa 'Yan Tiktok 2 Kan Sukar Gwamna Ganduje
Wata kotun majistare a jihar Kano ta yi wa wasu matasa masu...
Gwamna Abdullahi Sule ya Nuna Goyan Bayansa Kan Tsarin Mulkin Karba-Karba...
Gwamna Abdullahi Sule ya Nuna Goyan Bayansa Kan Tsarin Mulkin Karba-Karba a 2023
Gwamnan jahar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana ra'ayinsa na tsarin mulkin karba-karba.
Gwamnan...
LATEST ARTICLES
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin Jihar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamiti na musamman domin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safarar su a jihar.
Wata sanarwa da mai magana da...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce jami'anta sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Sai dai...
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas
An ceto mutum 10 da ransu bayan wani ginin bene ya rufta da su jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya
Lamarin ya faru ne a kan titin...
An Baiwa Fulani Wa’adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar Kwara
A jihar Kwara da ke cikin yankin kudancin Najeriya, wasu al'ummomin Fulani a yankin Lahiyaje da Patigi da Gugu sun ce suna fuskantar barazanar kora daga muhallinsu na iyaye da...
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
Koci Iraola Zai bar Bournemouth
An tabbatar cewa Bournemouth za ta nemi sabon koci domin fuskantar kakar 2026–27, bayan da Andoni Iraola ya yanke shawarar barin ƙungiyar a ƙarshen kakar bana.
Ga muhimman bayanai da aka sani zuwa yanzu:
Iraola zai bar...
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari’ar Jam’iyyar ADC
Kotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam'iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta...
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
Me Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?
FCT, Abuja - Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana kan karuwar matsalar rashin tsaro.
Akpabio ya yi zargin cewa karuwar rashin tsaro da ake samu a faɗin Najeriya kwanan nan yana da...
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar Kano
Kano - Ƙungiyar Kwankwasiyya a cikin jam’iyyar ADC ta amince da karɓar kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a Kano.
Hakan ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi tsakanin ɓangarori daban-daban da...
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Amurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci rundunar sojin ruwan ƙasar da ta sanya takunkumin hana zirga-zirga a mashigar ruwan Hormuz, bayan tattaunawar da aka yi da Iran...
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Luguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa wani harin jirgin yaƙi ya kashe gomman mutane da suka je cin...




















































