LATEST ARTICLES

Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024

0
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024 Sanata Ali Ndume ya caccaki hukumar Alhazai kan karin kudin kujerar aikin hajjin shekarar 2024 da muke ciki. Ndume ya ce karin kudin a wannan hali rashin adalci ne musamman...

Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shinkafa

0
Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shikafa   Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya rage kaso 50 cikin 100 a farashin shinkafa domin ragewa al'ummar jihar wahalhalun tsadar rayuwa. Ya ce gwamnatinsa za ta sayar da...

Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar ‘Yan Kwadago na Jihar Yobe

0
Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar Yobe   Shugaban kungiyar 'yan kwadago na jihar Yobe ya sake shiga cikin wani sabon rikici bayan da aka zarge shi da karkatar da kayan tallafi. Kotu a Damaturu, babban...

Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan...

0
Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan Okuama   A yau Laraba 27 ga watan Maris aka binne sojojin da suka mutu yayin harin kwantan bauna a jihar Delta. Shugaba Bola Tinubu ya samu halartar...

Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin ‘Dan Ta’adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa

0
Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa   Kasurgumin dan ta'adda a jihar Zamfara ya gamu da ajalinsa bayan dakarun sojoji sun hallaka shi da nayaƙansa. Rundunar sojojin ta bayyana nasarar da ta samu inda ta murjushe hatsabibin...

Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn

Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn   A wani mataki na rage radadin talauci a tsakanin al'umma, gidauniyyar Dangote ta kaddamar da tallafin rabon abinci na kasa a jihohin kasar nan inda mutane miliyan daya suka amfana. Alhaji Aliko...

Ƴan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma’aurata

0
Ƴan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurata   Rundunar ƴansandan jihar Katsina ta ce ta dakile wani yunkurin garkuwa da mutane, inda suka ceto mutane da lamarin ya so ya ritsa da su. Wata sanarwa da mai magana...

Kungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a Najeriya

0
Kungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a Najeriya Gwamnatin Najeriya ta fitar da sunayen mutum 15 waɗanda ta ce ana zargin su da taimakawa ta’addanci a ƙasar. Hakan na kunshe ne cikin rahoton da hukumar tattara bayanan sirri kan sha’anin kuɗi a...

Gwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa...

0
Gwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da Rana   Gwamnatin Najeriya ta sa hannu kan wata yarjejeniyar gina cibiyar samar da wutar lantarki mai amfani da ruwa da hasken rana da za ta...

Ya Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu...

0
Ya Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi Tinubu   Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su tashi don ƙara shiga harkar noma, inda ta ce...