Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira
Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira
Kwamitin sake nazarin kundin tsarin mulkin Najeriya na majalisar wakilan ƙasar ya bayar da shawarar ƙirƙiro ƙarin sabbin jihohi 31 a ƙasar.
Mataimakin kakakin majalisar wakilan ƙasar, Hon.Benjamin...
Jami’ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi
Jami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sauke Farfesa Aisha Maikudi daga muƙaminta na shugabancin Jamai'ar Yakubu Gawon da ke Abuja da aka fi sani da Jami'ar Abuja.
Cikin wata sanarwa da kakakin...
ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga
ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga
Jihar Katsina - A wani al’amari mai ban tsoro, ‘yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Tsiga da ke ƙaramar hukumar Bakori a jihar Katsina.
Jaridar Leaderhsip ta tattaro cewa...
Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Gwamnatin Ghana ta sanar da rage kuɗin aikin Hajjin shekarar 2025 daga cedi 75,000 zuwa cedi 62,000, wanda yayi daidai da dala $4,130.
Wannan na daga cikin matakin cika alƙawarin da shugaban ƙasar,...
Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa
Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa
Rahotanni daga Yola, babban birnin jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa gobara ta tashi a lokacin da wata tankar dakon man fetur ke sauke mai a wani gidan...
Hukumar NAHCON ta ƙara Wa’adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Hukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025
Hukumar aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ƙara wa'adin biyan kuɗin aikin hajjin bana zuwa ranar 10 ga watan Fabrairun 2025.
A cikin wata sanarwa da mataimakiyar daraktar sashen watsa labarai...
Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye...
Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsatse a Katsina
Jihar Katsina – Fitaccen mai yin barkwanci a kafafen sada zumunta, Bello Habib Galadanci, wanda aka fi sani da Dan Bello, ya yi abin...
An Kashe Sama da Jami’an Tsaro 326 – Rahoto
An Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - Rahoto
Abuja - Akalla jami’an tsaro 326 ne aka ce sun rasa rayukansu yayin gudanar da aikin su a tsakanin Janairun 2023 zuwa Janairun 2024.
Jami’an da aka kashe sun fito daga hukumomin...
Majalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4
Majalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4
Jihar Kano - Majalisar dokokin jihar Kano ta yi Allah wadai da kalaman shugaban jami'ar Bayero, Farfesa Sagir Adamu ya yi a kan aikin rusau a Rimin...
A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha – Zelensky
A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha - Zelensky
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelensky ya ce duk wata tattaunawa da za a yi kan makomar ƙasarsa, wajibi ne a sanya ƙasashen yamma da Amurka da Rasha da kuma...