Home Taska Page 3

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?

0
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki? A kwanakin nan, batun kama mutane saboda iƙirarin faɗin albarkacin bakinsu ya sake janyo ce-ce-ku-ce a Najeriya, musamman bayan da aka zargi gwamnatin Neja da kama wani matashi da ake zargin...

Mahaifiyar El-Rufai ta Rasu

0
Mahaifiyar El-Rufai ta Rasu   Mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai mai suna Hajiya Umma El-rufai ta rasu. Ɗan tsohon gwamnan, Bello El-Rufai ne ya sanar da rasuwar a ranar Juma'a, inda ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa, "Inna...

Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari’arsa

0
Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsa   Sheikh Abduljabbar Kabara ya yi kira ga babban alƙalin Najeriya da ya shiga lamarin shari'ar da yake da gwamnatin Kano. Malamin addinin musuluncin ya bayyana haka ne a...

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21

0
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21   Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce ta kama wasu matasa 21 a wani otel da ke yankin Kureken Sani a ƙaramar hukumar Kumbotso bisa zargin aikata abubuwan da suka saɓa...

Kano: Matar da ta Haifi ‘ya’ya 5 ta Rasu

0
Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta Rasu   Hafsatu Yusuf, matar da Legit Hausa ta ruwaito ta haifi 'yan biyar a asibitin Murtala dake birnin Kano ta rasu sakamakon zubar jini. An gudanar da jana'izar marigayiyar a unguwar Hotoro yayin...

An Ceto Jami’in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun ‘Yan Ta’adda

0
An Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'adda   Jami’an tsaron farin kaya ta DSS sun ceto sakataren ƙaramar hukuma da wasu 'yan ta'adda suka sace daga gidansa a Kano. Hukumar ta samu nasarar kama matasa biyu daga cikin wadanda...

Ukraine ta kai wa Rasha Hari

0
Ukraine ta kai wa Rasha Hari   Wani hari da Ukraine ta kai ta amfani da jirgin mara matuƙi ya haddasa gobara a wata babbar tashar jiragen ruwa da ke Tekun Baltic a arewa maso yammacin Rasha. Gwamnan yankin Leningrad ya ce...

Mun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari – Rundunar Sojin Iran

0
Mun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin Iran   Rundunar sojin ruwan Iran ta bayyana a wata sanarwa cewa ta kai wa jirgin ruwan Amurka, mai ɗauke da ɗaruruwan jiragen yaƙi, USS Abraham Lincoln, hari ta amfani da...

Gwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da Amurka

0
Gwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da Amurka   Gwamnatin Iraq ta gayyaci manyan jami’an diflomasiyyar Iran da kuma Amurka bayan hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane da kuma ƙara fargabar cewa ƙasar na iya shiga rikicin yaƙin...

Sabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon – Isra’ila

0
Sabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ila   Ministan tsaron Isra'ila, Isreal Katz ya ce shi da babban hafsan hafsoshin rundunar IDF, janar Eyal Zamir sun amince da sabbin wuraren da za a kai...
- Advertisement -
Latest News
Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC