Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya – Janar Christopher Musa
Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya - Janar Christopher Musa
Hafsan Hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya ce Maiduguri babban birnin jihar Borno na daga cikin wurare mafiya tsaro a Najeriya a halin yanzu duk da rikicin...
Kisan ɗansanda: Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas
Kisan ɗansanda: Sufeton 'Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas
Sufeto janar na 'yansandan Najeriya ya yi tir da kisan jami'n rundunar da aka yi a jihar Ribas sakamakon rikicin siyasar da ke cigaba da ruruwa tsakanin Gwamna Siminalayi...
Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar ‘Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro
Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar 'Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro
Gwamnatin jihar Kogi na shirin ɗaukar 'yan sa-kai 1,050 da zimmar kyautata tsaron jihar da ke tsakiyar Najeriya.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito cewa an ɗauki matakin...
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Deby, ya ce mutane da dama sun mutu wasu kuma sun jikkata bayan da wata gobara ta tashi a wani rumbun ajiyar makaman soji da ke N'Djamena,...
Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse
Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse
Hukumar tsaron ruwa ta Birtaniya ta ce ana kyautata zaton wani jirgin ruwan kasuwanci da mayaƙan Houthi suka kai wa hari a gabar tekun Yemen mako guda...
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara
Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara da mata, a wasu yankuna na jihar Zamfara ya ƙaru zuwa 13.
Bincike daga majiyoyin asibitoci...
Rundunar ‘Yan Sanda ta Kama ‘Yan ‘One Chance’ a Jihar Nasarawa
Rundunar 'Yan Sanda ta Kama 'Yan 'One Chance' a Jihar Nasarawa
Rundunar ƴan sandan Najeriya, reshen jihar Nasarawa sun kama wasu mutane biyu da ake zargi ƴan fashi da makami ne da ake kira 'One Chance' waɗanda kuma suke gudanar...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Sojoji 4 a Jihar Katsina
'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Sojoji 4 a Jihar Katsina
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da mutuwar dakarunta a harin da 'yanbindiga suka kai wa sansaninsu da ke ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Katsina.
Tun da farko rahotonni sun ce maharan...
Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra’ila Makamai
Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra'ila Makamai
Amurka a makon da ya gabata ta dakatar da aika wa Isra'ila bama-bamai kan fargabar kai munanen hare-hare a birnin Rafah da ke kudancin Gaza...a cewar wani babban jami'in gwamnatin Amurka.
Jami'in...
Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da ‘Yan Ta’adda
Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da 'Yan Ta'adda
Ƙungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka Ecowas ta ce za ta kafa dakarun ko-ta-kwana domin tunkarar matsalar 'yan ta'adda masu iƙirarin jihadi da ke tayar da zaune tsaye...