Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye...
Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsatse a Katsina
Jihar Katsina – Fitaccen mai yin barkwanci a kafafen sada zumunta, Bello Habib Galadanci, wanda aka fi sani da Dan Bello, ya yi abin...
An Kashe Sama da Jami’an Tsaro 326 – Rahoto
An Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - Rahoto
Abuja - Akalla jami’an tsaro 326 ne aka ce sun rasa rayukansu yayin gudanar da aikin su a tsakanin Janairun 2023 zuwa Janairun 2024.
Jami’an da aka kashe sun fito daga hukumomin...
Majalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4
Majalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4
Jihar Kano - Majalisar dokokin jihar Kano ta yi Allah wadai da kalaman shugaban jami'ar Bayero, Farfesa Sagir Adamu ya yi a kan aikin rusau a Rimin...
A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha – Zelensky
A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha - Zelensky
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelensky ya ce duk wata tattaunawa da za a yi kan makomar ƙasarsa, wajibi ne a sanya ƙasashen yamma da Amurka da Rasha da kuma...
Saudiyya ta yi Watsi da Duk Wani Yunƙuri na Kwashe Falsɗinawa daga Gaza
Saudiyya ta yi Watsi da Duk Wani Yunƙuri na Kwashe Falsɗinawa daga Gaza
Ƙasar Saudiyya ta yi watsi da duk wani yunƙuri na kwashe Falsɗinawa daga yankinsu kamar yadda shugaban Amurka Donald Trump ya ayyana.
Saudiyya ta ce ba za ta...
Dangote ya Buƙaci NNPCL da ƴan Kasuwa da su Daina Shigo da Mai Daga...
Dangote ya Buƙaci NNPCL da ƴan Kasuwa da su Daina Shigo da Mai Daga Waje
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya ce za a daina samun dogayen layuka a gidajen mai muddin dillalan mai suka fara sayen mai a...
ACF ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Ayyana Dokar Ta-ɓaci kan Wutar...
ACF ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Ayyana Dokar Ta-ɓaci kan Wutar Lantarki
Kungiyar tuntubar juna ta dattawan arewacin Najeriya, ACF ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta-ɓaci kan ɓangaren wutar lantarki a daidai...
Fyaɗe ya Yawaita a Yaƙin Sudan – MDD
Fyaɗe ya Yawaita a Yaƙin Sudan - MDD
Wani binciken Majalisar Ɗinkin Duniya ya gano cewa fyaɗe ya yawaita a yaƙin da ake yi a Sudan inda ake zargin dakarun ƙungiyar RSF da aikatawa.
Binciken ya gano cewa dakarun RSF na...
Dalilin da Yasa Gyaran Lantarkin Arewa ya ɗauki Tsawon Lokaci – TCN
Dalilin da Yasa Gyaran Lantarkin Arewa ya ɗauki Tsawon Lokaci - TCN
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Najeriya ya bayyana cewa aikin gyara layin samar da lantarki na Apir-Ugaji ya ɗauki tsawon lokaci ba a kammala ba ne saboda matsalar...
Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da Suka Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta
Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da Suka Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta
Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta daddale naira 71,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta da za ta biya ma'aikatanta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf...