Home Taska Page 2

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC

0
Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC   Jam'iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta buƙaci a cire shugaban hukumar zaɓen ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan. ADC ta ce hukumar ta koma ƴan amshin shatar jam'iyya mai mulki ta APC, kuma...

Ma’anar Falle Ɗaya Ce

0
Ma'anar Falle Ɗaya Ce   Idan akwai wata kalma da za ta samu karɓuwa a wurin ƴan siyasa musamman a arewacin Najeriya to ita ce kalmar Falle Ɗaya wadda a yanzu haka amonta kawai ake ji na tashi a cikin wake...

Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma’a da Litinin Ranakun Hutu

0
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun Hutu   Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutun Easter. Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump – Birtaniya

0
Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - Birtaniya   Firaministan Birtaniya, Keir Starmer ya ce ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da ƙasar Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka,...

China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra’ila Domin Kawo ƙarshen...

0
China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen Yaƙin   Ƙasashen China da Pakistan sun miƙa wani daftari mai ƙunshe da buƙatu biyar na ƙoƙarin ganin an kawo ƙarshen yaƙin da Amurka da Isra'ila ke...

Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra’ila

0
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ila   Wani sabon harin makami mai linzami da Iran ta kai ya haddasa gobara a wata matatar mai da ke Haifa a arewacin Isra’ila. Bidiyoyin da aka fitar sun nuna...

An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo

0
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo   Akoko, Ondo - Wani Sarki mai daraja ta daya a jihar Ondo, Owa na Ogbagi ya jikkata bayan kai masa hari har cikin fadarsa. Basaraken mai suna Oba Victor Olasehinde Adetona, ya...

‘Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo

0
'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo   Wasu ’yan bindiga sun kai hari wani asibiti a Akure, Jigar Ondo, da misalin ƙarfe 2 na dare, inda suka sace ma’aikatan lafiya da ke bakin aiki. Rahotanni sun ce maharan sun...

Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai

0
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai   Lokacin da jariri ya fara fitar da haƙori na ɗaya daga cikin muhimman matakai a rayuwarsa, amma kuma lokaci ne da ke zuwa da ƙalubale ga shi jaririn da iyaye. Wasu jarirai kan yi kuka sosai...

Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno

0
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan ISWAP guda 38 bayan sun kai hari wani sansanin sojoji a Jihar Borno. Harin ya faru ne da safiyar ranar Asabar a...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno