Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki – CBN
Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki - CBN
Gwamnan bankin Najeriya (CBN), Yemi Cardoso, ya danganta tsadar kayayyaki da bashin Naira tiriliyan 37.5 da aka baiwa gwamnatin tarayya.
A ranar 23 ga Mayu, 2023, majalisar dattijai ta amince da bashin 'Ways and Means'...
Sojoji Sun Dakile Shirin ‘Yan Ta’adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya
Sojoji Sun Dakile Shirin 'Yan Ta'adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya
Hedikwatar tsaro (DHQ) ta ce dakarun sojojinta sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata muhimman kadarorin kasar nan.
DHQ ta ce dakarun da ke kula da wadandan...
ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
Yayin da ƴan Najeriya ke ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan hukuncin da kotun ƙolin ƙasar ta yi na bai wa ƙananan hukumomin ƙasar cin gashin kai wajen...
‘Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota
'Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota
Rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar ceto wata yarinya mai suna Amina 'yar shekaru biyu da rabi.
An ceto ta ne bayan mahaifinta ya shigar da kokensa ga 'yan sanda...
Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya
Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya
Gwamnatin Saudiyya ta bayyana buƙatar shigar da nama ton 200,000 da kuma ton miliyan ɗaya na waken soya daga Najeriya.
Hakan na zuwa ne yayin da ƙasar ke...
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata – Jaruma Tonto Dikeh
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata - Jaruma Tonto Dikeh
Jarumar fim a masana'antar Nollywood, Tonto Dikeh ta yi magana kan yadda kiran salla ya yi tasiri a rayuwarta.
Dikeh ta ce sautin kiran salla ya sauya mata rayuwa...
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina
’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 22 a garin Runka da ke Ƙaramar Hukumar Safana ta jihar Katsina a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya.
Rahotanni sun ce maharan sun afka...
Sojoji Sun Dakile Harin Boko Haram Kan Turakun Wutar Lantarki a Yobe
Sojoji Sun Dakile Harin Boko Haram Kan Turakun Wutar Lantarki a Yobe
Lokaci kaɗan bayan gyara wutar yankin Arewa maso Gabas, ’yan ta’addan Boko Haram sun yi kokarin kai hari tare da sake lalata wutar.
Sai dai dakarun sojojin Najeriya sun...
Akwai Yiwuwar mu Tuntuɓi Gwamnati Domin Neman Sasanci Kan Shari’ar Nnamdi Kanu – Aloy...
Akwai Yiwuwar mu Tuntuɓi Gwamnati Domin Neman Sasanci Kan Shari'ar Nnamdi Kanu - Aloy Ajimakor
Lauyoyin jagoran ƙungiyar Ipob mai rajin kafa ƙasar Biafra, Nnamdi Kanu sun bayyana cewa akwai yiwuwar su tuntuɓi gwamnati domin neman sasanci a wajen kotu...
Jam’iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a...
Jam'iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sake yin kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sanya dokar ta-ɓaci a jihar Ribas saboda...