Home SIYASA

SIYASA

Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -Atiku

0
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -Atiku   Tsohon mataimakin shugaban Najeriya kuma mutumin da ya kara da shugaba Tinubu a zaɓen 2023, Atiku Abubakar ya ce zanga-zanga ƴancin yan ƙasa ne da ke cikin...

Sanatan LP ya Sauya Sheka Zuwa APC

0
Sanatan LP ya Sauya Sheka Zuwa APC   Salon shugabanci da dabarun tafiyar da APC da Abdullahi Ganduje ke yi na ci gaba da jawo ra'ayin manyan 'yan siyasa ga jam'iyyar. A yau Talata, sanata mai wakiltar Imo ta Gabas Ezenwa Onyewuchi,...

Shugaba Tinubu ya Amince da N70,000 a Matsayin Mafi Karancin Albashi ga Ma’aikatan Najeriya 

0
Shugaba Tinubu ya Amince da N70,000 a Matsayin Mafi Karancin Albashi ga Ma'aikatan Najeriya   Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin albashi na...

Shugaba Tinubu ya Yaba da Hukuncin Kotun Koli Kan Ƙananan Hukumomi 

0
Shugaba Tinubu ya Yaba da Hukuncin Kotun Koli Kan Ƙananan Hukumomi    Shugaba Bola Tinubu ya yaba da hukuncin da kotun koli ta yanke na bayar da cikakken ‘yancin cin gashin kai ga kananan hukumomi. Shugaban ya kara da cewa a yanzu...

Atiku ya Magantu Kan Hukuncin Kotun ƙoli da ta Yanke na ƙananan Hukumomi

0
Atiku ya Magantu Kan Hukuncin Kotun ƙoli da ta Yanke na ƙananan Hukumomi   Alhaji Atiku Abubakar ya nuna farin ciki bisa hukuncin da kotun ƙolin najeriya ta yanke na ƴantar da ƙananan hukumomi daga hannun gwamnoni 36. Tsohon mataimakin shugaban ƙasar...

Tinubu ya Tsige Halilu Tare da Mutane 4 Daga CBN ya Saka Shugaban Rikon...

0
Tinubu ya Tsige Halilu Tare da Mutane 4 Daga CBN ya Saka Shugaban Rikon Kwarya   Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fatattaki sirikin Muhammadu Buhari daga shugabancin kamfanin buga kudi na Najeriya. An bukaci Ahmed Halilu da wasu mutum hudu da su...

Abin da Matasa za su yi Bayan Kammala karatu – Ganduje 

0
Abin da Matasa za su yi Bayan Kammala karatu - Ganduje    Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam'iyyar APC na kasa., Abdullahi Ganduje, ya ce tsarin ilimin Najeriya na da nakasu. Abdullahi Ganduje ya shawarci matasa da su fantsama wurin koyon sana'o'in...

’Yan Najeriya na Cikin Yunwa – Jigon APC ga Tinubu 

0
’Yan Najeriya na Cikin Yunwa - Jigon APC ga Tinubu    Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki, Olatunbosun Oyintoloye, ya shawarci Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu kan duba halin yunwar da ya ce ’yan Nijeriya na ciki. Olatunbosun ya shaida wa...

An Sake Zaben Tinubu a Matsayin Shugaban ECOWAS

0
An Sake Zaben Tinubu a Matsayin Shugaban ECOWAS An sake zabar Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu a matsayin Shugaban Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) a wa'adi na biyu. Tinubu wanda wa'adin mulkinsa zai kare ranar 9 ga watan Yunin...

Shugaban Rasha, Putin da Kim Jong-Un Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Shigarwa Juna Faɗa

0
Shugaban Rasha, Putin da Kim Jong-Un Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Shigarwa Juna Faɗa   Shugaban Rasha Vladimir Putin da takwaran aikinsa na Koriya ta Arewa, Kim Jong Un sun sanya hannu kan abin da Putin ya bayyana a matsayin "gagarumar"...

Labarai

Latest News
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -AtikuƘasar Faransa ta Buƙaci a Saki Bazoum Cikin Gaggawa ba Tare da Sharaɗi baSojin Najeriya Sun Kama ƴan Bindiga 10 a Jihohi BiyuZa mu Kare Masu Zanga-Zanga Matuƙar ta Lumana ce - IG EgbetokunZambar Intanet: Hukumar EFCC ta Kama Matashi Mai Dalilin Auren BogiMajalisar Dattawan Najeriya ta Amince da Kudirin Sabon Albashi Mafi ƙanƙanta a KasarMutanen NNPC Sun Buɗe Kamfanin Tace Mai a Malta: Kyari ya Mayar wa Dangote MartaniNLC ta ba Tinubu Shawara Kan Dakile Zanga-Zanga a Fadin Najeriya  Sanatan LP ya Sauya Sheka Zuwa APCKashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano - MasanaTsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–ZangaDalilin da Yasa Muka  Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLCShugaba Tinubu ya Amince da N70,000 a Matsayin Mafi Karancin Albashi ga Ma'aikatan Najeriya Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki - CBNShugaba Tinubu ya Yaba da Hukuncin Kotun Koli Kan Ƙananan Hukumomi