Home SIYASA

SIYASA

Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024

0
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024 Sanata Ali Ndume ya caccaki hukumar Alhazai kan karin kudin kujerar aikin hajjin shekarar 2024 da muke ciki. Ndume ya ce karin kudin a wannan hali rashin adalci ne musamman...

Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shinkafa

0
Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shikafa   Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya rage kaso 50 cikin 100 a farashin shinkafa domin ragewa al'ummar jihar wahalhalun tsadar rayuwa. Ya ce gwamnatinsa za ta sayar da...

Kungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul Ningi

0
Kungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul Ningi   Kungiyoyin da ke magana da masu rajin kare Arewacin Najeriya suna tare da Sanatan Bauchi ta tsakiya, Abdul Ningi. An dakatar da ‘dan siyasar daga majalisar dattawa bayan ikirarin an yi...

Jami’an Tsaro Sun Kama Gungun Miyagu a Jihar Anambra

0
Jami'an Tsaro Sun Kama Gungun Miyagu a Jihar Anambra   Jami'an ƴan sanda sun kama wani gungun masu aikata miyagun laifuka a ƙaramar hukumar Idemili ta Kudu a jihar Anambra. Ƴan sandan na rangadi ne tare da ƴan sintiri lokacin da suka...

Majalisar Dattijan Najeriya ta Dakatar da Sanata Abdul Ningi

0
Majalisar Dattijan Najeriya ta Dakatar da Sanata Abdul Ningi   Majalisar Dattijan Najeriya ta dakatar da sanata mai wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya, Sanata Abdul Ningi daga majalisar na tsawon wata uku bayan zargin shi da furta kalaman da ake ganin...

Firaiministan Haita ya yi Murabus

0
Firaiministan Haita ya yi Murabus   Firaiministan Haiti, Ariel Henry ya yi murabus sakamakon matsin lamba na kwanaki da kuma karuwar tashin hankali a kasar. Hakan na zuwa bayan da shugabannin ƙasashen yankin Karibiyan suka gana a Jamaica domin tattauna halin da...

Cushe a Kasafin Kudi: Sanata Adeola ya Soki Kalaman Sanata Ningi

0
Cushe a Kasafin Kudi: Sen.Adeola ya Soki Kalaman Sen.Ningi   Hayaniya ta kaure a zauren Majalisar Dattijai yayin da sanatoci ke muhawara kan zargin cushe a cikin kasafin kuɗin ƙasar, wanda shugaban ƙungiyar sanatocin arewa, Abdul Ningi ya yi a wata...

Shugaban Sojojin Gabon, Brice Nguema na Shirin Tattaunawa Kan Miƙa Mulkin ƙasar

0
Shugaban Sojojin Gabon, Brice Nguema na Shirin Tattaunawa Kan Miƙa Mulkin ƙasar   Shugaban sojojin Gabon, Brice Oligui Nguema, ya kaddamar da shirin tattaunawa da nufin magance lokacin mika mulki da kuma tsara makomar kasar, kamar yadda wani shafin intanet na...

Jan Hankali ga `Yan Uwana `Yan Kwankwasiyya – Nazeer A Adam

0
Jan Hankali ga `Yan Uwana `Yan Kwankwasiyya - Nazeer A Adam Bari na fara da tariya; A lokacin da Allah ya karbi rayuwar Kakan mu, ma'ana mahaifin jagora Engr. Rabiu Musa Kwankwaso, Mai girma Majidadin Kano Alh. Musa Saleh, a cikin...

Shugaba Tinubu ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Lantarki da aka yi wa Gyara

0
Shugaba Tinubu ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Lantarki da aka yi wa Gyara   Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sanya hannu kan sabuwar dokar lantarki da aka yi wa gyaran fuska. Dokar - wadda majalisun dokokin ƙasar biyu suka amince da...

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas