Home SIYASA

SIYASA

Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar

0
Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar   Jihar Kano - Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da kudirin dokar da zai ba gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ikon kafa sabuwar hukumar tsaro. Amincewar ta biyo...

Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da...

0
Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata Goje   Abuja - Tsohon gwamnan Gombe, Sanata Mohammed Danjuma Goje, ya yabawa Shugaba Bola Tinubu bisa yadda yake jagorancin 'yan Najeriya...

Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano...

0
Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano - Gwamna Abba   Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce "babu mutuimn da ya isa ya hana mu gudanar da zaɓe a jihar Kano" kasancewar...

Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata

0
Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata   FCT, Abuja - Majalisar dattawa ta ɗauki mataki kan zargin da hukumar NDLEA ta yi wa Sanata Oyelola Yisa Ashiru na samun ƙwayoyi a gidansa. Majalisar dattawan ta kafa kwamitin...

APC ta Gargaɗi Sanata Ndume Kan Sukar Gwamnatin Tinubu

0
APC ta Gargaɗi Sanata Ndume Kan Sukar Gwamnatin Tinubu   Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shawarci tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawan ƙasar, Sanata Ali Ndume kan ya riƙa gabatar da ƙorafin sa kai tsaye ga shugaba Bola Tinubu,...

PDP ta Nada Sabon Mukaddashin Shugabanta

0
PDP ta Nada Sabon Mukaddashin Shugabanta   FCT, Abuja - Tsagin jam'iyyar PDP a Najeriya ta amince da zaben mukaddashin shugbananta a Abuja. Jam'iyyar ta zabi Ahmed Mohammed Yayari a matsayin wanda zai jagorance ta na wucin-gadi kafin ɗaukar matakin gaba. An nada...

Karɓa-Karɓa: Atiku ya yi Kira da a yi wa Mulkin Najeriya Garambuwal

0
Karɓa-Karɓa: Atiku ya yi Kira da a yi wa Mulkin Najeriya Garambuwal   Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira da a yi wa kundin tsarin mulkin ƙasar garambawul domin mayar da mulkin ƙasar na karɓa-karɓa a tsakanin...

An Kashe ƴan ci-rani 6 da Jikkata 10 a Mexico

0
An Kashe ƴan ci-rani 6 da Jikkata 10 a Mexico   Ma'aikatar tsaro a Mexico ta ce an kashe mutum shida da jikkata 10 lokacin da sojoji suka buɗe wuta a kan motar da ta ɗauko ƴan ci-rani. Ma'aikatar ta kuma ce...

Indiya ta Haramta Sayarwa da Raba Nama na Tsawan Kwana Tara

0
Indiya ta Haramta Sayarwa da Raba Nama na Tsawan Kwana Tara   Hukumomi a birnin Ayodhya na Indiya sun haramta sayarwa da rabawa da adana nama da duk wani abu da ya shafi nama har tsawon kwana tara na bikin addinin...

Mutane 10 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Legas

0
Mutane 10 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Legas   Mutum 10 ciki har da ƙananan yara uku da manya bakwai ne suke rasa rayukansu a wani hatsarin mota a yankin Abule Osun da ke babban titin Lagos-Badagry da ke jihar...

Labarai

Latest News
Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙiraJami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudiƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu TsigaMajalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin JiharGwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar CaraboaTakar Dakon Man Fetur ta ƙone a AdamawaHukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye a KatsinaAbin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata GojeAn Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - RahotoMajalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha - ZelenskySaudiyya ta yi Watsi da Duk Wani Yunƙuri na Kwashe Falsɗinawa daga GazaDangote ya Buƙaci NNPCL da ƴan Kasuwa da su Daina Shigo da Mai Daga Waje