Tuesday, May 30, 2023
Home SIYASA Page 2

SIYASA

Sunayen Manyan ‘Yan Siyasar da ake Tunanin Tinubu zai ba Ministoci

0
Sunayen Manyan ‘Yan Siyasar da ake Tunanin Tinubu zai ba Ministoci     Wani rahoto da jaridar Nigerian Tribune ta wallafa na nuni da cewa zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya fara duba tsarin majalisar ministocinsa da kuma ta masu...

Lamidi Apapa ya Musanta Zargin ƙarbar N500m Domin kawo cikas ga ƙarar da LP...

0
Lamidi Apapa ya Musanta Zargin ƙarbar N500m Domin kawo cikas ga ƙarar da LP ta Shigar a Kotun Sauraron ƙararrakin Zaɓen Shugaban ƙasa   Gaskiya ta fito dangane da batun cika aljihun shugaban tsagin jam'iyyar Labour Party, Lamidi Apapa, da N500m. Apapa...

Gwamna Matawalle ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Ministocin Buhari

0
Gwamna Matawalle ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Ministocin Buhari   Gwamna Bello Matawalle na Zamfara ya bukaci Hukumar EFCC da ke yaƙi da rashawa ta soma bincikenta da jami'an gwamnatin Buhari da ministocinta, da zaran an sauka daga mulki. Jaridar...

Kano da Abuja: Gwamnatin Tarayya ta Amince a Jinginar da Filin Jiragen Sama

0
Kano da Abuja: Gwamnatin Tarayya ta Amince a Jinginar da Filin Jiragen Sama   Gwamnatin Najeriya ta amince a jinginar da filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da ke Abuja da kuma Mallam Aminu Kano da ke Kano. Gwamnati ta amince da wannan...

Na yi Nadamar Jagorancin Tafiyar da ta bai wa Tambuwal Nasarar Zama Kakakin Majalisa...

0
Na yi Nadamar Jagorancin Tafiyar da ta bai wa Tambuwal Nasarar Zama Kakakin Majalisa ta Bakwai - Gbajabiamila   Shugaban majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya ce ya yi nadamar jagorancin tafiyar da ta bai wa Aminu Tambuwal nasarar zama kakakin majalisa...

Hauhawar Farashin Kayayyaki Matsala ce ta Duniya Baki ɗaya ba wai iya Najeriya ba...

0
Hauhawar Farashin Kayayyaki Matsala ce ta Duniya Baki ɗaya ba wai iya Najeriya ba - Garba Shehu   Mai magana da yawun shugaba Buhari, Garba Shehu ya ce hauhawar farashin kayayyaki matsala ce ta shafi duniya ba wai iya Najeriya ba. Ya...

Jawabin Kwankwaso Bayan Ganawarsa da Tinubu

0
Jawabin Kwankwaso Bayan Ganawarsa da Tinubu Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce tabbas ya gana da zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a Faransa. Kwankwaso, jagoran NNPP mai kayan marmari, ya ce zai fitar da cikakken bayani...

Irin Kasurgumar Sata da Rashin Gaskiya da Suka Dabaibaye Najeriya ya Girgiza Buhari –...

0
Irin Kasurgumar Sata da Rashin Gaskiya da Suka Dabaibaye Najeriya ya Girgiza Buhari - Fadar Shugaban Kasa   Irin satar da ake tafkawa a Gwamnatin Najeriya ta ba har Shugaba Muhammadu Buhari mamaki. Malam Garba Shehu ya ce dokar kasa tayi wa...

Hatsaniya ta ɓarkewar a Kotun Sauraron ƙararrakin Zaɓen Shugaban ƙasa

0
Hatsaniya ta ɓarkewar a Kotun Sauraron ƙararrakin Zaɓen Shugaban ƙasa   An samu ɓarkewar hatsaniya a kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa a ranar Laraba lokacin da ɓangarorin jam'iyyar Labour guda biyu suka far wa juna. Hatsaniyar ta soma ne lokacin da...

Shugaba Buhari ya Yaba wa Hilda Baci, da ke Kokarin Kafa Tarihin Girki a...

0
Shugaba Buhari ya Yaba wa Hilda Baci, da ke Kokarin Kafa Tarihin Girki a Duniya   Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya yaba wa Hilda Baci da ke kokarin kafa tarihi a matsayin wacce ta fi daɗewa tana girki a duniya. Buhari ya...

Labarai