Home SIYASA Page 3

SIYASA

Za mu Rage Hauhawar Farashin Kayayyaki da Kashi 21 a Cikin 100 – Shugaba...

0
Za mu Rage Hauhawar Farashin Kayayyaki da Kashi 21 a Cikin 100 - Shugaba Tinubu   Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi duk abin da ya kamata domin rage hauhawar farashin kayayyaki da kashi 21 cikin 100...

Akpabio ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya ta Soke Wasu Ma’aikatun Gwamnati

0
Akpabio ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya ta Soke Wasu Ma'aikatun Gwamnati   Shugaban Majalisar dattawan Najeriya Sanata Godswill Akpabio ya buƙaci gwamnatin tarayyata ta soke wasu ma'aikatun gwamnati, sannan ta yi garambawul a wasu, ta yadda za a samu ingantuwar aiki. Yayin da...

Majalisar Dokokin Kenya ta Haramta wa Mambobinta Sanya Kayan Gargajiya

0
Majalisar Dokokin Kenya ta Haramta wa Mambobinta Sanya Kayan Gargajiya   Majalisar dokokin Kenya ta haramta wa mambobinta sanya wata nau'in rigar kwat da ake kira Kaunda suit, wadda ta samo sunanta daga sunan tsohon shugaban ƙasar Zambia, marigayi Kenneth Kaunda. Shugaban...

Hukumar NJC ta Shirya Gudanar da Bincike Kan Al’amuran da Suka Shafi Takardar Daukaka...

0
Hukumar NJC ta Shirya Gudanar da Bincike Kan Al'amuran da Suka Shafi Takardar Daukaka Karar Zaben Gwamnan Kano   Majalisar shari’a ta kasa (NJC) ta shirya gudanar da bincike kan al’amuran da suka shafi takardar daukaka karar zaben gwamnan jihar Kano...

An Samu Takaddama a Majalisar Dattawan Najeriya Kan Nada Sabbin Shugabannin Marasa Rinjaye

0
An Samu Takaddama a Majalisar Dattawan Najeriya Kan Nada Sabbin Shugabannin Marasa Rinjaye   An samu takaddama a majalisar dattijan Najeriya ranar Talata, bayan sanar da nadin shugabanni a bangaren marasa rinjaye da Shugaba Majalisar Godswill Akpabio ya yi. Kujerar shugaban marasa...

Mulkin ƴan Najeriya na da Wuyar Sha’ani – Buhari

0
Mulkin ƴan Najeriya na da Wuyar Sha'ani - Buhari   Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce ya mulki Najeriya da iyakar iyawar da Allah ya ba shi. Buhari ya bayyana haka ne a tattaunawa da gidan talbijin na ƙasa (NTA). Sai...

APC na Amfani da ƙarfin Iko: Fadar Shugaban Najeriya ta Mayar wa da Atiku...

0
APC na Amfani da ƙarfin Iko: Fadar Shugaban Najeriya ta Mayar wa da Atiku Martani   Fadar shugaban Najeriya ta mayar wa babbar jam'iyyar adawa ta PDP da kuma ɗan takararta na shugaban ƙasa Atiku Abubakar kan zargin da suka yi...

Obasanjo ya Caccaki Hukuncin da Alƙalan Najeriya Suka Yanke Kan Shari’o’in Zaɓe

0
Obasanjo ya Caccaki Hukuncin da Alƙalan Najeriya Suka Yanke Kan Shari'o'in Zaɓe   Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya caccaki hukuncin da alƙalan Najeriya suka yanke kan shari'o'in zaɓe, yana mai cewa bai kamata alƙalai uku zuwa biyar su soke hukuncin...

An yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Tsige Ribadu a Matsayin Mai Bada...

0
An yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Tsige Ribadu a Matsayin Mai Bada Shawara Kan Tsaro   An fara kira ga shugaban kasa Bola Tinubu kan ya tsige Nuhu Ribadu a matsayin mai bada shawara kan tsaro saboda furucinsa na...

An Kama Waɗanda Suka yi wa Shugaban ƙungiyar ƙwadago, Ajaero Duka

0
An Kama Waɗanda Suka yi wa Shugaban ƙungiyar ƙwadago, Ajaero Duka   A ranar Laraba ne mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Mal Nuhu Ribadu, ya nemi afuwar gamayyar ƙungiyar ƙwadago kan harin da aka kai wa shugabanta...

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas