Home SIYASA Page 3

SIYASA

Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma

0
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma   Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga. Ya bayyana cewa Najeriya...

2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku

0
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku   FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci. Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...

Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum

0
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum   Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...

Gwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar Filato

0
Gwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar Filato   Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya sanar da haramta kiwo da daddare tare da taƙaita amfani da babura a faɗin jihar sakamakon yawaitar hare-haren da ake kai...

Dalilan da ya sa ƴan siyasa ke barin APC – Ndume

0
Dalilan da ya sa ƴan siyasa ke barin APC - Ndume   Abuja - Sanata Muhammed Ali Ndume ya bayyana cewa ba shi shirin sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa SDP. Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa Najeriya...

Suna Son ƙulla Haɗaka da ba za ta yi Tasiri ba da Nufin Kawar...

0
Suna Son ƙulla Haɗaka da ba za ta yi Tasiri ba da Nufin Kawar da APC - Ganduje   Shugaban Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Abdullahi Umar Ganduje ya ce duk wata haɗaka da jam'iyyun hamayyar ƙasar ke shirin yi...

Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 – Atiku

0
Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atiku   Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa babu tabbas ko zai tsaya takarar shugabancin ƙasar a zaɓen shekarar 2027. Atiku ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa...

Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa

0
Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa   An yi sa-in-sa ne tsakanin ɗanmajalisan dattawa mai wakiltar Ebonyi ta arewa, Sanata, Onyekachi Nwebonyi da kuma tsohuwar ministar ilimi ta Najeriya, Oby Ezekwesili. Lamarin ya faru ne a lokacin jin bahasin kwamitin ladabtarwa...

An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar

0
An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar   An rantsar da Janar Abdouramane Tchiani a matsayin shugaban riƙo na Jamhuriyar Nijar, wanda zai kwashe shekara biyar yana jan ragamar gwamnati kafin miƙa mulki. Hakan wani ɓangare ne na...

Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai

0
Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai   Ƙudurin dokar da ke neman cire rigar kariya ga mataimakin shugaban ƙasa da gwamnoni da mataimakansu ya tsallake karatu na biyu, a majalisar wakilan Najeriya. Ƙudurin na daga...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno