Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum
Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...
Gwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar Filato
Gwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar Filato
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya sanar da haramta kiwo da daddare tare da taƙaita amfani da babura a faɗin jihar sakamakon yawaitar hare-haren da ake kai...
Dalilan da ya sa ƴan siyasa ke barin APC – Ndume
Dalilan da ya sa ƴan siyasa ke barin APC - Ndume
Abuja - Sanata Muhammed Ali Ndume ya bayyana cewa ba shi shirin sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa SDP.
Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa Najeriya...
Suna Son ƙulla Haɗaka da ba za ta yi Tasiri ba da Nufin Kawar...
Suna Son ƙulla Haɗaka da ba za ta yi Tasiri ba da Nufin Kawar da APC - Ganduje
Shugaban Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Abdullahi Umar Ganduje ya ce duk wata haɗaka da jam'iyyun hamayyar ƙasar ke shirin yi...
Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 – Atiku
Babu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atiku
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa babu tabbas ko zai tsaya takarar shugabancin ƙasar a zaɓen shekarar 2027.
Atiku ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa...
Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa
Natasha: An yi sa-in-sa a Majalisar Dattawa
An yi sa-in-sa ne tsakanin ɗanmajalisan dattawa mai wakiltar Ebonyi ta arewa, Sanata, Onyekachi Nwebonyi da kuma tsohuwar ministar ilimi ta Najeriya, Oby Ezekwesili.
Lamarin ya faru ne a lokacin jin bahasin kwamitin ladabtarwa...
An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar
An Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar Nijar
An rantsar da Janar Abdouramane Tchiani a matsayin shugaban riƙo na Jamhuriyar Nijar, wanda zai kwashe shekara biyar yana jan ragamar gwamnati kafin miƙa mulki.
Hakan wani ɓangare ne na...
Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai
Ƙudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar Wakilai
Ƙudurin dokar da ke neman cire rigar kariya ga mataimakin shugaban ƙasa da gwamnoni da mataimakansu ya tsallake karatu na biyu, a majalisar wakilan Najeriya.
Ƙudurin na daga...
Shugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas
Shugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yaba wa majalisar dokoki bisa tabbatar da ayyana dokar ta-ɓacin da ya yi a jihar Rivers, inda ya ce ƴan majalisar...
Matakin da Tinubu ya ɗauka a Rivers ci Zarafin Dimokraɗiyya ne – Atiku
Matakin da Tinubu ya ɗauka a Rivers ci Zarafin Dimokraɗiyya ne - Atiku
Ɗantakarar shugaban Najeriya ƙarƙashin jam'iyyar PDP a babban zaɓen ƙasar na 2023, Atiku Abubakar ya bayyana matakin da shugaba Bola Tinubu ya ɗauka a jihar Rivers a...






















