Home SIYASA Page 4

SIYASA

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Kammala Sauraron Shari’ar Zaɓen Gwamna Abdullahi Sule

0
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Kammala Sauraron Shari'ar Zaɓen Gwamna Abdullahi Sule   Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta kammala sauraron shari'ar zaɓen gwamnan jihar Nasarawa. Gwamnan jihar Abdullahi Sule na jam'iyyar APC ne ya shigar da ƙarar, yana ƙalubalantar...

Shugaba Tinubu ya Sanya Hannu Kan Karin Kasafin Kudin 2023

0
Shugaba Tinubu ya Sanya Hannu Kan Karin Kasafin Kudin 2023   Shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan karin kasafin kudin 2023 wanda yake kan naira triliyan 2.17 Tinubu ya rattaba hannu kan takardar kasafin kudin ne a yau Laraba, 8...

Martanin Ƴan Najeriya Kan Batun Sayen Motocin Alfarma na Remi Tinubu

0
Martanin Ƴan Najeriya Kan Batun Sayen Motocin Alfarma na Remi Tinubu   'Yan Najeriya na ci gaba da nuna bacin rai da kwakwazo har a shafukan sada zumunta kan yunƙurin gwamnati na sayen sabbin motocin alfarma ga Uwargidan shugaban ƙasar, Remi...

Idan ka Kwace Min Makarfafata, Ina da Sauran Tasiri Kenan a Siyasance? – Wike

0
Idan ka Kwace Min Makarfafata, Ina da Sauran Tasiri Kenan a Siyasance? - Wike   Ministan Abuja ya yi karin haske a kan rikicin siyasar da ya dabaibaye siyasar jiharsa ta Ribas, kan yunkurin tsige Gwamna Siminalayi Fubara na jihar mai...

Kujerar Sakataren PDP na ƙasa: Kotu ta Bukaci UDEH-Okoye da ya Maye Gurbin Anyanwu

0
Kujerar Sakataren PDP na ƙasa: Kotu ta Bukaci UDEH-Okoye da ya Maye Gurbin Anyanwu   Kotu ta bayyana kujerar Samuel Anyanwu, ɗan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar Imo, ta sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa a matsayin wacce ba kowa...

An Bankado Yawan Asusun Bankin da Samuel Ortom ya ɓoye Kafin ya Bar Mulki

0
An Bankado Yawan Asusun Bankin da Samuel Ortom ya ɓoye Kafin ya Bar Mulki   Gwamnatin jihar Benuwai ta bankaɗo badaƙalar yawan asusun bankin da Samuel Ortom ya ɓoye kafin ya bar mulki. Kwamishinan kuɗi da tsare-tsaren kasafi, Michael Oglegba, ya ce...

Dalilin da Yasa na Fice Daga Zauren Majalisa Ana Tsaka da Muhawara – Sanata...

0
Dalilin da Yasa na Fice Daga Zauren Majalisa Ana Tsaka da Muhawara - Sanata Ndume     "Babu shakka akwai rashin jituwa da ke faruwa a majalisa tsakanin wanda yake jagorancin da kuma wasu, amma duk lamarin 'yan kanzagi ne masu shiga...

Gwamnatin Tarayya ta Tsara N26trn a Matsayin Kasafin Kuɗi na 2024

0
Gwamnatin Tarayya ta Tsara N26trn a Matsayin Kasafin Kuɗi na 2024   Najeriya ta tsara naira tiriliyan 26.01 (dala biliyan 33.8) a matsayin kasafin kuɗi na shekarar 2024 da za ta miƙa wa majalisar tarayya domin amincewa kafin ƙarshen watan Disambar...

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ƙwace kujerar ɗan Majalisar Tarayya, Sanata Abbo

0
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ƙwace kujerar ɗan Majalisar Tarayya, Sanata Abbo   Kotun Ɗaukaka Ƙara a Najeriya ta ƙwace nasarar ɗan majalisar tarayya Sanata Ishaku Abbo na jam'iyyar APC mai wakiltar Mazaɓar Adamawa ta Arewa a zaɓen watan Fabarairu da ya...

Rundunar Sojin Isra’ila na Shirin Kai Hare-Hare a Gaza ta Sama, Kasa da Ruwa

0
Rundunar Sojin Isra'ila na Shirin Kai Hare-Hare a Gaza ta Sama, Kasa da Ruwa   Rundunar sojan Isra'ila ta ce tana shirin faɗaɗa yaƙin da take yi a kan Zirin Gaza ta ruwa, da sama, da ƙasa. "IDF na shirin ƙaddamar...

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas