Home SIYASA Page 5

SIYASA

Sanata Ifeanyi Ubah ya Sauya sheƙa Zuwa Jam’iyyar APC

0
Sanata Ifeanyi Ubah ya Sauya sheƙa Zuwa Jam'iyyar APC   Sanata Ifeanyi Ubah ya sauya sheƙa daga jam'iyyar YPP ya koma jam'iyyar APC mai mulki ranar Alhamis, 12 ga watan Oktoba, 2023. Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ne ya tabbatar da haka...

Shugaba Tinubu ya Saba Dokar Kasa Wajen Nada Sabon Shugaban EFCC – Daniel Bwala

0
Shugaba Tinubu ya Saba Dokar Kasa Wajen Nada Sabon Shugaban EFCC - Daniel Bwala   Daniel Bwala ya zargi Bola Ahmed Tinubu da sabawa dokar kasa wajen nada sabon shugaban da zai jagoranci EFCC. A matsayin na lauya, tsohon ‘dan jam’iyyar ta...

Atiku Abubakar ya Soki Nade-Naden da Shugaba Tinubu ya yi a Makon Nan

0
Atiku Abubakar ya Soki Nade-Naden da Shugaba Tinubu ya yi a Makon Nan   ‘Dan takaran PDP, Atiku Abubakar ya soki nade-naden da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a makon nan. Fela Durotoye ya shiga cikin masu taimakawa shugaban Najeriya a...

Atiku Abubakar ya yi Martani Kan Zargin Takardun Bogi na WAEC

0
Atiku Abubakar ya yi Martani Kan Zargin Takardun Bogi na WAEC   Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani kan zargin cewa ya yi jabun takardar shaidar jarrabawar kammala sakandare mai dauke da suna "Sadiq Abubakar". Atiku, dan takarar shugaban...

Dalilin da Yasa Kotu ta Tsige Dan Takarar Gwamnan APC na Jihar Bayelsa

0
Dalilin da Yasa Kotu ta Tsige Dan Takarar Gwamnan APC na Jihar Bayelsa   Kotun Abuja ta yanke hukunci a shari'ar takarar Timipre Sylva, a matsayin dan takarar gwamnan APC. Yan makonni kafin zaben gwamnan jihar Bayelsa da za a yi a...

Hukumar INEC ta Janye Daukaka ƙarar da ta yi Kan Hukuncin Zaben Gwamnan Kano

0
Hukumar INEC ta Janye Daukaka ƙarar da ta yi Kan Hukuncin Zaben Gwamnan Kano   Hukumar zaɓe ta ƙasa ba za ta cigaba da neman daukaka ƙara ba kan hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan Kano ta yanke. Hakan na ƙunshe...

Daukaka Kara: Abba ya Dauko Hayar Lauyan da ya jagoranci Kare Tinubu

0
Daukaka Kara: Abba ya Dauko Hayar Lauyan da ya jagoranci Kare Tinubu   Abba Kabir Yusuf ya samu shigar da kara a babban kotu domin kalubalantar shari’ar zaben Kano. Gwamnan jihar Kano da jam'iyyarsa ba su gamsu da nasarar da kotu ta...

Muhimmin Abinda ya Kai mu Wurin Buhari – Ganduje

0
Muhimmin Abinda ya Kai mu Wurin Buhari - Ganduje   Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa ya jagoranci tawagar mambobin NWC zuwa wurin Buhari ne domin ya gabatar da su. Shugaban APC na ƙasa ya ce sun kuma taya tsohon shugaban ƙasar murnar...

Shugaba Tinubu ya Aikawa da Majalisar Dattawa ƙarin Ministoci 3

0
Shugaba Tinubu ya Aikawa da Majalisar Dattawa ƙarin Ministoci 3   FCT, Abuja - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya aike da wasiƙa zuwa ga majalisar dattawa domin neman amincewarta kan ƙarin ministoci guda uku. Jaridar NTA News ta rahoto cewa shugaban...

Kotu ta Ayyana Zaben Gwamnan Kaduna a Matsayin Wanda Bai Kammala ba

0
Kotu ta Ayyana Zaben Gwamnan Kaduna a Matsayin Wanda Bai Kammala ba   Kotun zaben gwamnan jihar Kaduna ta soke nasarar zaben Gwamna Uba Sani. Da take yanke hukunci a ranar Alhamis, 28 ga watan Satumba, kotun ta ayyana zaben gwamnan jihar...

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas