Home DUNIYA

DUNIYA

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Hajjin Bana: Maniyyata za su Biya N2.8m a Matsayin Kuɗin Kujera

0
Hajjin Bana: Maniyyata za su Biya N2.8m a Matsayin Kuɗin Kujera   Hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON, ta sanar da cewa maniyyata aikin hajjin bana za su biya kuɗi da ya kai naira miliyan biyu da dubu 890...

An ga Watan Azumin Ramadan a Sassan Najeriya

0
An ga Watan Azumin Ramadan a Sassan Najeriya Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na uku ya sanar da ganin jaririn watan Ramadan na shekarar 2023 a wasu sassan Najeriya. A jawabin da ya yi na sanarwar wanda aka sanya...

Hukumar INEC ta Tsawaita Wa’adin Karɓar Katin Zaɓe

0
Hukumar INEC ta Tsawaita Wa'adin Karɓar Katin Zaɓe   Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta a Najeriya INEC ta tsawaita wa'adin karɓar katin zaɓe da a ke gudanawar a halin yanzu a fadin ƙasar. A wata sanarwa da kwamishinan hukumar kuma shugaban kwamitin...

Jerin Attajiran Duniya: Dangote ya Tashi Daga na 60 Zuwa na 80

0
Jerin Attajiran Duniya: Dangote ya Tashi Daga na 60 Zuwa na 80   Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Aliko Dangote, ya dawo kasa daga cikin jerin manyan attajiran duniya. Dangote ya haura zuwa Attajirin Duniya na 60 a watan...

Saudiyya ta Bukaci ‘Yan Kasar su Fara Duba Sabon Watan Dhul Hijjah Ranar Labara

0
Saudiyya ta Bukaci 'Yan Kasar su Fara Duba Sabon Watan Dhul Hijjah Ranar Labara   Hukumomi a Saudiyya sun bukaci 'yan kasar su soma duba sabon watan Dhul Hijjah na shekarar Musulunci ta 1443 ranar Laraba da almuru. Wani sako da shafin...

2022 World CUP: Hukuncin da Gwamnatin Qatar ta Tanadar wa Duk Wanda ya Aikata...

0
2022 World CUP: Hukuncin da Gwamnatin Qatar ta Tanadar wa Duk Wanda ya Aikata Zina Ko Luwadi Gwamnatin kasar Qatar tace a gasar kwallon kafar duniya ta bana, ba zata yarda da fasadi da lalaci ba. Qatar kasar Larabawa ce kuma...

Adadin Mutanen da Suka Rasa Muhallinsu a Duniya – MDD

0
Adadin Mutanen da Suka Rasa Muhallinsu a Duniya - MDD A karon farko, hukumar 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya, ta ce adadin mutanen da rikici da tashin hankali da take hakkinsu da kaucewa gurfana gaban shari'a ya tilastawa...

Kashi 80 Cikin 100 na Mutanen Afirka ba a yi Musu Allurar Rigakafin Corona...

0
Kashi 80 Cikin 100 na Mutanen Afirka ba a yi Musu Allurar Rigakafin Corona ba - Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya   Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) Dr Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce kashi 80 cikin 100 na mutanen Afirka...

Corona: Hukumar Lafiya ta Duniya ta Amince da Rigakafin Cutar da Indiya ta Samar

0
Corona: Hukumar Lafiya ta Duniya ta Amince da Rigakafin Cutar da Indiya ta Samar Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce ta amince a soma bada rigakafin annobar corona da Indiya ta samar cikin gaggawa. Rigakafin da kamfanin Bharat BioTech ya...

Corona: Saudiyya ta Taƙaita Aikin Umrah ga Waɗanda Suka yi Rigakafin Cutar

0
Corona: Saudiyya ta Taƙaita Aikin Umrah ga Waɗanda Suka yi Rigakafin Cutar Hukumomin Saudiyya sun sanar da taƙaita yawan masu aikin Umrah ga mutanen da kawai suka karɓi allurar rigakafin corona guda biyu. Ma’aikatar kula da aikin Hajji da Umrah ta...
- Advertisement -
Latest News
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -AtikuƘasar Faransa ta Buƙaci a Saki Bazoum Cikin Gaggawa ba Tare da Sharaɗi baSojin Najeriya Sun Kama ƴan Bindiga 10 a Jihohi BiyuZa mu Kare Masu Zanga-Zanga Matuƙar ta Lumana ce - IG EgbetokunZambar Intanet: Hukumar EFCC ta Kama Matashi Mai Dalilin Auren BogiMajalisar Dattawan Najeriya ta Amince da Kudirin Sabon Albashi Mafi ƙanƙanta a KasarMutanen NNPC Sun Buɗe Kamfanin Tace Mai a Malta: Kyari ya Mayar wa Dangote MartaniNLC ta ba Tinubu Shawara Kan Dakile Zanga-Zanga a Fadin Najeriya  Sanatan LP ya Sauya Sheka Zuwa APCKashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano - MasanaTsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–ZangaDalilin da Yasa Muka  Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLCShugaba Tinubu ya Amince da N70,000 a Matsayin Mafi Karancin Albashi ga Ma'aikatan Najeriya Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki - CBNShugaba Tinubu ya Yaba da Hukuncin Kotun Koli Kan Ƙananan Hukumomi