Home DUNIYA Page 10

DUNIYA

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Harbin Lekki: Abubuwa Biyar daga Bakin Gwamnan Legas Sanwo-Olu

0
Harbin Lekki: Abubuwa Biyar daga Bakin Gwamnan Legas Sanwo-Olu Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya yi bayani ga jama'ar Legas kai tsaye a kafafen yaɗa labarai na talabijin na jihar a safiyar Laraba. Gwamnan jihar ya bayyana cewa bai da ikon...

EndSars: Ƴan Sandan Lagos sun Buɗe Wuta ga Dubban Jama’a masu zanga-zanga a Jahar...

0
EndSars: Ƴan Sandan Lagos sun Buɗe Wuta ga Dubban Jama'a masu zanga-zanga a Jahar Ta su. Ƴan sandan kwantar da tarzoma sun buɗe wa dubban masu zanga-zangar EndSars wuta a dandalin Lekki toll gate da ke birnin Legas a kudancin...

Shahararan Mawaki ya Goyin Bayan Zanga-Zangar ‘Yan Najeriya

0
Shahararan Mawaki ya Goyin Bayan Zanga-Zangar ‘Yan Najeriya Fitaccen mai wakar gambara na Amurka Kenye West, ya shiga jerin shahararrun mutane a fadin duniya dake goyon bayan gagarumar zanga-zangar kawo karshen cin zarafin ‘yan sanda a Najeriya. A wani sako da...

Salon Neman Karshen Zanga-Zanga  a Jos Ya Sauya

0
Salon Neman Karshen Zanga-Zanga  a Jos Ya Sauya Matasa a birnin Jos da ke jihar Filato sun ci gaba da yin zanga-zanga sun kuma bukaci a yi garambawul don kyautata rayuwar al'ummar Najeriya. Yayin da ake ci gaba da gudanar da...

Matasa Sunyi Zanga-Zanga Bayan Mutuwar Wani Matashi A Kano

0
Matasa Sunyi Zanga-Zanga Bayan Mutuwar Wani Matashi A Kano A safiyar ranar Litinin 19 ga watan Oktoba, matasa suka gudanar da wata zanga-zanga a yankin Kofar Mata da ke tsakiyar birnin Kano, bisa zargin ‘yan sanda sun hallaka wani matashi...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno