Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump – Birtaniya
Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - Birtaniya
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer ya ce ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da ƙasar Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka,...
‘Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
Wasu ’yan bindiga sun kai hari wani asibiti a Akure, Jigar Ondo, da misalin ƙarfe 2 na dare, inda suka sace ma’aikatan lafiya da ke bakin aiki.
Rahotanni sun ce maharan sun...
Ukraine ta kai wa Rasha Hari
Ukraine ta kai wa Rasha Hari
Wani hari da Ukraine ta kai ta amfani da jirgin mara matuƙi ya haddasa gobara a wata babbar tashar jiragen ruwa da ke Tekun Baltic a arewa maso yammacin Rasha.
Gwamnan yankin Leningrad ya ce...
Gwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da Amurka
Gwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da Amurka
Gwamnatin Iraq ta gayyaci manyan jami’an diflomasiyyar Iran da kuma Amurka bayan hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane da kuma ƙara fargabar cewa ƙasar na iya shiga rikicin yaƙin...
Hare-Haren Isra’ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a Lebanon
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a Lebanon
Ma'aikatar lafiyar Lebanon ta ce adadin mutanen da suka mutu a ƙasar tun bayan fara hare-haren Isra'ila kan Hezbollah ya kai 1,072.
Wannan ya haɗa da mutum 33 da suka...
Qatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran
Qatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran
Ma'aikatar harkokin wajen Qatar, ta ce ƙasar ba za ta shiga aikin sasanta tsakanin Amurka da Iran ba domin kawo ƙarshen yaƙin Iran ba.
Kakakin ma'aikatar Majid Ansari ne ya bayyana haka a...
Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila
Hezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila
Ƙungiyar Hezbollah ta ƙasar Lebanon ta ce ta kai hare-hare guda 63 kan Isra’ila a ranar Lahadi.
A cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na Telegram, Hezbollah ta bayyana cewa...
Yanzu Lokaci ya Wuce da Zan Saye Arsenal – Dangote
Yanzu Lokaci ya Wuce da Zan Saye Arsenal - Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya ce yanzu lokaci ya wuce da zai saya ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da ke Ingila, inda ya ce zai cigaba da...
Shugaba Tinubu na Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaron Nigeriya
Shugaba Tinubu na Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaron Nigeriya
FCT Abuja - Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawar sirri yanzu haka da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a Aso Villa da ke birnin tarayya Abuja.
Taron dai na gudana...
An Kama ‘Yan Majalisar Dokokin Amurka 17 Kan Adawa da Soke ‘Yancin Zubar da...
An Kama 'Yan Majalisar Dokokin Amurka 17 Kan Adawa da Soke 'Yancin Zubar da Ciki
Akalla 'yan majalisar dokokin Amurka 17 ne aka kama a birnin Washington DC, saboda zanga-zangar adawa da soke 'yancin zubar da ciki.
Cikin 'yan majalisar da...





















