An Kama ‘Yan Majalisar Dokokin Amurka 17 Kan Adawa da Soke ‘Yancin Zubar da...
An Kama 'Yan Majalisar Dokokin Amurka 17 Kan Adawa da Soke 'Yancin Zubar da Ciki
Akalla 'yan majalisar dokokin Amurka 17 ne aka kama a birnin Washington DC, saboda zanga-zangar adawa da soke 'yancin zubar da ciki.
Cikin 'yan majalisar da...
Ƙarancin Man Fetur ya Jawo Zanga-Zanga a Sri Lanka
Ƙarancin Man Fetur ya Jawo Zanga-Zanga a Sri Lanka
Masu zanga-zanga sun toshe hanyoyi a wasu sassan Colombo babban birnin Sri Lanka bayan gidajen mai da dama sun rasa mai.
Hakan ya jawo cikas matuƙa ga motocin haya inda tuni wasu...
Farashin Kuɗin Wutar Lantarki ya ƙaru a Najeriya
Farashin Kuɗin Wutar Lantarki ya ƙaru a Najeriya
Bincike ya nuna cewa farashin kuɗin wutar lantarki ya ƙaru da kashi 58 cikin 100 tun bayan da gwamnatin Najeriya ta janye tallafin naira biliyan 500 da take bai wa fannin samar...
Jami’an Tsaron Najeriya Sun Nuna Jajircewa, Sun Cancanci Yabo – Lai Mohammed
Jami'an Tsaron Najeriya Sun Nuna Jajircewa, Sun Cancanci Yabo - Lai Mohammed
Gwamnatin tarayya tace kowace rana Najeriya na ƙara samun aminci da zaman lafiya ta kowane ɓangare.
Ministan yaɗa labarai da Al'adu, Alhaji Lai Mohammed, ya ce jami'an tsaron Najeriya...
Safarar Miyagun Kwayoyi: Ma’aikatan Gidan Gyaran Hali Sun Isa Kotu Domin Tafiya da Abba...
Safarar Miyagun Kwayoyi: Ma'aikatan Gidan Gyaran Hali Sun Isa Kotu Domin Tafiya da Abba Kyari
Labarin da ke iso mu yanzun nan ya bayyana cewa, tuni ma’aikatan gidan gyaran hali na Kuje suka isa babban kotun tarayya, inda ake sauraraan...
Hukumomi Sun ƙwace Helikwaftoci da Otel Mallakin Tsohon Ministan Harkokin Waje na Zambia
Hukumomi Sun ƙwace Helikwaftoci da Otel Mallakin Tsohon Ministan Harkokin Waje na Zambia
Hukumomi sun kama tsohon ministan harokoin waje na Zambia Joseph Malanji kan tuhumar da suke ma sa ta halarta kudin haram.
Gwamnatin kasar ta ce Mista malanji ya...
Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine
Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine
Shugaban Syria Bashar al-Asad ya zargi kasashen yamma da tayar da yakin Ukraine.
"Kasashen yamma na fakewa da taimakawa al'ummar duniya, amma a lokaci guda kuma suna aikata laifukan...
‘Yan Sanda 4 Sun Rasa Rayukansu Yayin da Tawagar Motar Ministocin Buhari ta yi...
'Yan Sanda 4 Sun Rasa Rayukansu Yayin da Tawagar Motar Ministocin Buhari ta yi Hatsari a Jahar Delta
Daya daga cikin motocin da ke cikin ayarin shugaban ma’aikatan Buhari, Ibrahim Gambari, da minista Fashola da takwaransa Ngige sun yi hatsari...
Muna Shirin Rage Dogaro da Arzikin Gas na Rasha – Tarayyar Turai
Muna Shirin Rage Dogaro da Arzikin Gas na Rasha - Tarayyar Turai
Kungiyar tarayyar Turai ta ce tana shirin rage dogaro kacokan akan gas din Rasha da kaso biyu bisa uku kafin nan da karshen shekarar da muke ciki.
Kwamishinonin kungiyar...
EU za ta Fara Aika Makamai Zuwa Ukraine
EU za ta Fara Aika Makamai Zuwa Ukraine
Ƙungiyar Tarayyar Turai ta European Union (EU) ta sanar da cewa za ta fara aika makamai zuwa Ukraine.
Wannan ne karon farko da EU za ta yi hakan a tarihinta.
Da take magana yayin...