Labarai

Olusegun Obasanjo ya Magantu Kan Bashin da Shugaba Buhari Zai Karbo

0
Olusegun Obasanjo ya Magantu Kan Bashin da Shugaba Buhari Zai Karbo   Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya mayar da martani ga shirin shugaba Muhammadu Buhari na karbo sababbin rance, yana mai cewa yin aro don tara bashi ga ƴan gobe...

Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 6 a ƙauyen ƙaramar Hukumar Tangaza Dake...

0
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 6 a ƙauyen ƙaramar Hukumar Tangaza Dake Sokoto   Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai sabon hari ƙauyen ƙaramar hukumar Tangaza, inda suka hallaka mutum shida. Rahotanni sun tabbatar da cewa miyagun maharan sun...

Gwamna Matawalle ya Bayyana Cewa Babu Ranar Maida Sabis a  Zamfara

0
Gwamna Matawalle ya Bayyana Cewa Babu Ranar Maida Sabis a  Zamfara   Gwamna Bello Matawalle na jahar Zamfara, ya bayyana cewa babu ranar maida hanyoyin sadarwa a jaharsa. Matawalle yace gwamnatinsa zata cigaba da tattaunawa da hukumomin tsaro lokaci bayan lokaci domin...

NNPC: Shugaba Buhari ya Nada Darektocin Hukumar Gudanarwar kamfanin

0
NNPC: Shugaba Buhari ya Nada Darektocin Hukumar Gudanarwar kamfanin   Shugaba Muhammadu Buhari, a matsayinsa na Ministan harkokin man fetur ya bayar da umarnin mayar da kamfanin mai na NNPC a matsayin wanda zai iya ba da dama a zuba hannun...

Jiragen Yaƙi da Gwamnatin Najeriya ta Siya Daga Amurka 6 Sun Taho Najeriya

0
Jiragen Yaƙi da Gwamnatin Najeriya ta Siya Daga Amurka 6 Sun Taho Najeriya   Rahotanni sun bayyana cewa jiragen yaƙi guda 6 ƙirar A-29 Super Tucano da Najeriya ta siya daga Amurka sun taho Najeriya. Tun a watan Fabrairun 2018 ne gwamnatin...

Fursunoni a Afghanistan na Pul-e-Charkhi Sun Tsere

0
Fursunoni a Afghanistan na Pul-e-Charkhi Sun Tsere   Gidan yari mafi girma a Afghanistan na Pul-e-Charkhi wanda a baya kafin Taliban ta kwace Kabul, ke dauke da dubban fursunoni, a yanzu ya kasance babu kowa a cikinsa. Wasu hotuna da BBC ta...

Abubuwa Game da Marigayi Dr Obadiah Mailafia

0
Abubuwa Game da Marigayi Dr Obadiah Mailafia   A yau ne aka samu mummunan labarin mutuwar wani jigo a Najeriya, tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya, Dr Obadiah Mailfaia. Ya taka rawa a Najeriya ta fuskoki da dama. A cikin wannan rahoton...

Tsohon Mataimakin Babban Bankin Najeriya Dr Obadiah Mailafia, Ya Rasu

0
Tsohon Mataimakin Babban Bankin Najeriya Dr Obadiah Mailafia, Ya Rasu   Tsohon mataimakin Babban Bankin Najeriya Dr Obadiah Mailafia, ya rasu kamar yadda matarsa ta tabbatar wa BBC. Ta ce " ya rasu ne a asibitin Gwagwalada da safiyar Lahadi bayan gajeruwar...

Bayan Rasuwar Sarkin Kantagora, Said Umaru Namaska: An Fara Shirin Nada Sabon Sarkin Sudan

0
Bayan Rasuwar Sarkin Kantagora, Said Umaru Namaska: An Fara Shirin Nada Sabon Sarkin Sudan   An fara shirin nada sabon Sarkin Sudan na Masarautar Kontagora a jahar Neja. Sarkin Sudan ya rasu ne ranar 9 ga Satumba 2021. Ana zargin daya daga cikin...

Mutane 2 Sun Rasa Ransu Sanadiyyar Tashin Bom a Birnin Jalalabad na Afghanistan

0
Mutane 2 Sun Rasa Ransu Sanadiyyar Tashin Bom a Birnin Jalalabad na Afghanistan   Bom ya kashe mutum biyu a birnin Jalalabad na Afghanistan Wani abin fashewa da aka sa a bakin titi a birnin Jalalabad na Afghanistan ya kashe a ƙalla...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno