LATEST ARTICLES

Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra’ila Makamai

0
Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra'ila Makamai   Amurka a makon da ya gabata ta dakatar da aika wa Isra'ila bama-bamai kan fargabar kai munanen hare-hare a birnin Rafah da ke kudancin Gaza...a cewar wani babban jami'in gwamnatin Amurka. Jami'in...

Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da ‘Yan Ta’adda

0
Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da 'Yan Ta'adda   Ƙungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka Ecowas ta ce za ta kafa dakarun ko-ta-kwana domin tunkarar matsalar 'yan ta'adda masu iƙirarin jihadi da ke tayar da zaune tsaye...

Soke Harajin Tsaron Intanet: TUC ta yi Barazanar Gudanar da Zanga-Zanga

0
Soke Harajin Tsaron Intanet: TUC ta yi Barazanar Gudanar da Zanga-Zanga Ƙungiyar ƙwadago ta TUC a Najeriya ta yi barazanar gudanar da gagarumar zanga-zanga tare da dakatar da al'umura a faɗin ƙasar matuƙar gwamnatin tarayya ba ta soke sabon harajin...

Kotu ta ɗaure Mutane 41 Kan Damfara ta Intanet

0
Kotu ta ɗaure Mutane 41 Kan Damfara ta Intanet   Wata babbar kotun tarayya da ke zama a garin Onitsha a jihar Anambra, karkashin jagorancin mai shari’a S. M Shuaibu da Hauwa Inuwa ta yankewa wasu ƴan damfara ta intanet 41...

Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024

0
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024 Sanata Ali Ndume ya caccaki hukumar Alhazai kan karin kudin kujerar aikin hajjin shekarar 2024 da muke ciki. Ndume ya ce karin kudin a wannan hali rashin adalci ne musamman...

Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shinkafa

0
Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin Shikafa   Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya rage kaso 50 cikin 100 a farashin shinkafa domin ragewa al'ummar jihar wahalhalun tsadar rayuwa. Ya ce gwamnatinsa za ta sayar da...

Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar ‘Yan Kwadago na Jihar Yobe

0
Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar Yobe   Shugaban kungiyar 'yan kwadago na jihar Yobe ya sake shiga cikin wani sabon rikici bayan da aka zarge shi da karkatar da kayan tallafi. Kotu a Damaturu, babban...

Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan...

0
Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan Okuama   A yau Laraba 27 ga watan Maris aka binne sojojin da suka mutu yayin harin kwantan bauna a jihar Delta. Shugaba Bola Tinubu ya samu halartar...

Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin ‘Dan Ta’adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa

0
Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa   Kasurgumin dan ta'adda a jihar Zamfara ya gamu da ajalinsa bayan dakarun sojoji sun hallaka shi da nayaƙansa. Rundunar sojojin ta bayyana nasarar da ta samu inda ta murjushe hatsabibin...

Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn

Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn   A wani mataki na rage radadin talauci a tsakanin al'umma, gidauniyyar Dangote ta kaddamar da tallafin rabon abinci na kasa a jihohin kasar nan inda mutane miliyan daya suka amfana. Alhaji Aliko...