Abubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a Najeriya

0
Abubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a Najeriya Wata matsala da ƴan Najeriya ke fama da ita tsawon shekaru ita ce rashin tsayayyiyar wutar lantarki abin da ke shafar harkokin yau da kullum da kuma na...

Bayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da Makanta

0
Bayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da Makanta   Wani mutum a Mozambique ya makance bayan ya yi amfani da maganin gargajiya da fitsari wajen warkar da ciwon ido. Mutumin mai suna Babu Aiuba yana jinya a babban asibitin Quelimane...

Direba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka Dalibai

0
Direba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka Dalibai   Mahukuntan jami'ar Ilorin da ke jihar Kwara sun shiga cikin damuwa sakamakon mutuwar wani direba. Direban, yayin da yake kai wasu ɗalibai zuwa harabar jami’ar, ya rasa ransa bayan kwatsam...

Kungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul Ningi

0
Kungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul Ningi   Kungiyoyin da ke magana da masu rajin kare Arewacin Najeriya suna tare da Sanatan Bauchi ta tsakiya, Abdul Ningi. An dakatar da ‘dan siyasar daga majalisar dattawa bayan ikirarin an yi...

Jerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas

0
Jerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas   Yayin da ake fama da tsadar kayan abinci a jihar Legas, gwamnatin jihar ta bude kasuwanni da za a siyar da kaya mai sauki. Gwamnatin ta shirya bude kasuwannin...

An Buƙaci Shugaban NLC, Joe Ajaero da ya yi Murabus

0
An Buƙaci Shugaban NLC, Joe Ajaero da ya yi Murabus   Babban taron da jam’iyyar Labour Party (LP) ke shirin yi a birnin Umuahia na jihar Abia ya haifar da sabon faɗa tsakanin jam’iyyar da ƙungiyar NLC. Rikicin ya ɓarke ne tsakanin...

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manyan Jami’an Sojoji 22 a Jihar Delta

0
'Yan Bindiga Sun Hallaka Manyan Jami'an Sojoji 22 a Jihar Delta   Wasu ƴan bindiga sun yi wa sojoji kwanton ɓauna a ƙauyen Okuoma da ke ƙaramar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta, inda suka kashe da dama daga cikinsu. Rundunar...

Watan Ramadan: Ana Ci gaba da Fafatawa a Khartoum

0
Watan Ramadan: Ana Ci gaba da Fafatawa a Khartoum Alamu sun nuna cewa tsagaita wuta a watan Ramadan a Sudan zai yi wahala bayan sojojin ƙasar sun sanar da cewa sun sake ƙwato shelkwatar gidan labarai na kasar da ke...

Na ji Bakin Cikin Dakatar da Sanata Abdul Ningi – Gwamna Bala

0
Na ji Bakin Cikin Dakatar da Sanata Abdul Ningi - Gwamna Bala   Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammad ya nuna damuwarsa kan matakin da majalisar dattawan Najeriya ta ɗauka na dakatar da sanata mai wakiltar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawan...

Dakarun Isra’ila Sun Kai Hari Cibiyar Raba Tallafi ta Rafah – MDD

0
Dakarun Isra'ila Sun Kai Hari Cibiyar Raba Tallafi ta Rafah - MDD   Hukumar kula da 'yan gudun jihirar Falasɗinawa ta Majalisar Dinkin Duniya UNRWA ta ce an kashe ɗaya daga cikin ma'aikan hukumar tare da raunata wasu mutum 22 a...