Ina Neman Afuwar Al’ummar ƙasa Game da Wahalhalun da Wasu Tsare-Tsarenmu Suka Haifar –...
Ina Neman Afuwar Al’ummar ƙasa Game da Wahalhalun da Wasu Tsare-Tsarenmu Suka Haifar - Shugaba Buhari
Shugaban Najeriya mai barin gado, Muhammadu Buhari ya nemi afuwar al'ummar ƙasar game da wasu manufofin gwamnatinsa waɗanda ya ce ya san sun haifar...
Kotun ɗaukaka ƙara Rashen Jihar Kano ta Dakatar da Hukuncin Soke Nasarar Jam’iyyar Labour...
Kotun ɗaukaka ƙara Rashen Jihar Kano ta Dakatar da Hukuncin Soke Nasarar Jam'iyyar Labour a Jihar Abia
Kotun ɗaukaka ƙara a Najeriya rashen Jihar Kano ta ba da umarnin dakatar da hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yi na...
Gidauniyar AMG ta Ɗau Nauyin Karatun Gwarzuwar Alqur’ani, Aisha Abubakar har ta Gama Jami’a
Gidauniyar AMG ta Ɗau Nauyin Karatun Gwarzuwar Alqur’ani, Aisha Abubakar har ta Gama Jami’a
Daga Hannatu Sulaiman Abba
AREWA AGENDA - Gidauniyar Aminu Magashi Garba ta ɗau nauyin karatun Aisha Abubakar wanda ta zo ta biyu a gasar karatun Al’kur’ani da...
Tabbas Ma’aikatan Lafiya Sun San Rashin Imanin ‘Yan Kwacen Waya
Tabbas Ma’aikatan Lafiya Sun San Rashin Imanin ‘Yan Kwacen Waya
Duk Wanda Ke Aiki a ‘Dakin Taimakon Gaggawa (Accident And Emergency) Zai Tabbatar Maka Cewa ‘Yan Kwacen Waya Ba Su Da Imani. Domin Ganin Yadda Yaran Su Ka Gama Nazartar...
Ku Aikata Wadannan Abubuwan Idan Sun Caka Muku Makami
Ku Aikata Wadannan Abubuwan Idan Sun Caka Muku Makami
1-Idan sun caka kuma sun zare a ko wanne ‘bangare ne a jikin bil’adama. Toh, ya zama wajibi ku yi gaggawar samun wani abu mai tsafta ku danne wajan domin sa...
Sunayen Manyan ‘Yan Siyasar da ake Tunanin Tinubu zai ba Ministoci
Sunayen Manyan ‘Yan Siyasar da ake Tunanin Tinubu zai ba Ministoci
Wani rahoto da jaridar Nigerian Tribune ta wallafa na nuni da cewa zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya fara duba tsarin majalisar ministocinsa da kuma ta masu...
Lamidi Apapa ya Musanta Zargin ƙarbar N500m Domin kawo cikas ga ƙarar da LP...
Lamidi Apapa ya Musanta Zargin ƙarbar N500m Domin kawo cikas ga ƙarar da LP ta Shigar a Kotun Sauraron ƙararrakin Zaɓen Shugaban ƙasa
Gaskiya ta fito dangane da batun cika aljihun shugaban tsagin jam'iyyar Labour Party, Lamidi Apapa, da N500m.
Apapa...
Gwamna Matawalle ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Ministocin Buhari
Gwamna Matawalle ya Bukaci Hukumar EFCC da ta Binciki Ministocin Buhari
Gwamna Bello Matawalle na Zamfara ya bukaci Hukumar EFCC da ke yaƙi da rashawa ta soma bincikenta da jami'an gwamnatin Buhari da ministocinta, da zaran an sauka daga mulki.
Jaridar...
Kano da Abuja: Gwamnatin Tarayya ta Amince a Jinginar da Filin Jiragen Sama
Kano da Abuja: Gwamnatin Tarayya ta Amince a Jinginar da Filin Jiragen Sama
Gwamnatin Najeriya ta amince a jinginar da filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da ke Abuja da kuma Mallam Aminu Kano da ke Kano.
Gwamnati ta amince da wannan...
Jihohin Arewa Maso Gabashin Najeriya da za su Samu Ruwan Sama Mai Karfin Gaske
Jihohin Arewa Maso Gabashin Najeriya da za su Samu Ruwan Sama Mai Karfin Gaske
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargadin samun ruwan sama mai karfi gaske da tsawa a wasu sassa na arewa maso gabashin Najeriya.
Kakakin hukumar,...