Tsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–Zanga

0
Tsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–Zanga   Tsohon Minista a gwamnatin Muhammadu Buhari ya ba wa ma su shirin zanga-zanga shawarwari a kan illar yin haka ga zaman lafiya. Sunday Dare, wanda shi ne tsohon Ministan wasanni da...

Dalilin da Yasa Muka  Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLC

0
Dalilin da Yasa Muka  Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLC   Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta NLC sun sanar da amincewarsu da naira 70,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta ga ma'aikatan ƙasar. Shugaban Najeriya Bola Tinubu ne ya amince...

Shugaba Tinubu ya Amince da N70,000 a Matsayin Mafi Karancin Albashi ga Ma’aikatan Najeriya 

0
Shugaba Tinubu ya Amince da N70,000 a Matsayin Mafi Karancin Albashi ga Ma'aikatan Najeriya   Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin albashi na...

Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki – CBN

0
Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki - CBN   Gwamnan bankin Najeriya (CBN), Yemi Cardoso, ya danganta tsadar kayayyaki da bashin Naira tiriliyan 37.5 da aka baiwa gwamnatin tarayya. A ranar 23 ga Mayu, 2023, majalisar dattijai ta amince da bashin 'Ways and Means'...

Shugaba Tinubu ya Yaba da Hukuncin Kotun Koli Kan Ƙananan Hukumomi 

0
Shugaba Tinubu ya Yaba da Hukuncin Kotun Koli Kan Ƙananan Hukumomi    Shugaba Bola Tinubu ya yaba da hukuncin da kotun koli ta yanke na bayar da cikakken ‘yancin cin gashin kai ga kananan hukumomi. Shugaban ya kara da cewa a yanzu...

Sojoji Sun Dakile Shirin ‘Yan Ta’adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya 

0
Sojoji Sun Dakile Shirin 'Yan Ta'adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya   Hedikwatar tsaro (DHQ) ta ce dakarun sojojinta sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata muhimman kadarorin kasar nan. DHQ ta ce dakarun da ke kula da wadandan...

Atiku ya Magantu Kan Hukuncin Kotun ƙoli da ta Yanke na ƙananan Hukumomi

0
Atiku ya Magantu Kan Hukuncin Kotun ƙoli da ta Yanke na ƙananan Hukumomi   Alhaji Atiku Abubakar ya nuna farin ciki bisa hukuncin da kotun ƙolin najeriya ta yanke na ƴantar da ƙananan hukumomi daga hannun gwamnoni 36. Tsohon mataimakin shugaban ƙasar...

Tinubu ya Tsige Halilu Tare da Mutane 4 Daga CBN ya Saka Shugaban Rikon...

0
Tinubu ya Tsige Halilu Tare da Mutane 4 Daga CBN ya Saka Shugaban Rikon Kwarya   Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fatattaki sirikin Muhammadu Buhari daga shugabancin kamfanin buga kudi na Najeriya. An bukaci Ahmed Halilu da wasu mutum hudu da su...

Amurka da Jamus na Son Jurgen Klopp, AC Milan na Zawarcin Pavlovic

0
Amurka da Jamus na Son Jurgen Klopp, AC Milan na Zawarcin Pavlovic   Amurka da Jamus na son tsohon kocin Liverpool Jurgen Klopp, dan wasan baya na Bayern Munich Matthijs de Ligt na son komawa Manchester United, Crystal Palace ta kuduri...

ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi 

0
ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi    Yayin da ƴan Najeriya ke ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan hukuncin da kotun ƙolin ƙasar ta yi na bai wa ƙananan hukumomin ƙasar cin gashin kai wajen...