Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar

0
Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar   Jihar Kano - Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da kudirin dokar da zai ba gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ikon kafa sabuwar hukumar tsaro. Amincewar ta biyo...

Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025

0
Gwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025   Gwamnatin Ghana ta sanar da rage kuɗin aikin Hajjin shekarar 2025 daga cedi 75,000 zuwa cedi 62,000, wanda yayi daidai da dala $4,130. Wannan na daga cikin matakin cika alƙawarin da shugaban ƙasar,...

Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar Caraboa

0
Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar Caraboa   Fatan Arsenal na lashe kofin farko a kakar bana ya gamu da cikas bayan da Newcastle ta yi waje da ita a gasar Carabao da suka fafata a filin wasa na St. James'...

Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa

0
Takar Dakon Man Fetur ta ƙone a Adamawa   Rahotanni daga Yola, babban birnin jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa gobara ta tashi a lokacin da wata tankar dakon man fetur ke sauke mai a wani gidan...

Hukumar NAHCON ta ƙara Wa’adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025

0
Hukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025   Hukumar aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ƙara wa'adin biyan kuɗin aikin hajjin bana zuwa ranar 10 ga watan Fabrairun 2025. A cikin wata sanarwa da mataimakiyar daraktar sashen watsa labarai...

Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye...

0
Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsatse a Katsina   Jihar Katsina – Fitaccen mai yin barkwanci a kafafen sada zumunta, Bello Habib Galadanci, wanda aka fi sani da Dan Bello, ya yi abin...

Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da...

0
Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata Goje   Abuja - Tsohon gwamnan Gombe, Sanata Mohammed Danjuma Goje, ya yabawa Shugaba Bola Tinubu bisa yadda yake jagorancin 'yan Najeriya...

An Kashe Sama da Jami’an Tsaro 326 – Rahoto

0
An Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - Rahoto   Abuja - Akalla jami’an tsaro 326 ne aka ce sun rasa rayukansu yayin gudanar da aikin su a tsakanin Janairun 2023 zuwa Janairun 2024. Jami’an da aka kashe sun fito daga hukumomin...

Majalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4

0
Majalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4   Jihar Kano - Majalisar dokokin jihar Kano ta yi Allah wadai da kalaman shugaban jami'ar Bayero, Farfesa Sagir Adamu ya yi a kan aikin rusau a Rimin...

A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha – Zelensky

0
A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha - Zelensky Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelensky ya ce duk wata tattaunawa da za a yi kan makomar ƙasarsa, wajibi ne a sanya ƙasashen yamma da Amurka da Rasha da kuma...