2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano...
2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta Tsakiya
Wasu ƙungiyoyin siyasa a Kano sun goyi bayan tsohon Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki, Garba Yusuf Abubakar, don tsayawa takarar kujerar Sanatan...
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin Malami
FCT Abuja –Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta roƙi Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 da ake zargin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin...
Kotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da hukumar kula da gidajen radiyo ta Najeriya NBC ta shigar gabanta, tana...
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara
Al'ummar yankin Bukkuyum a jihar Zamfara sun ce ƴanbindiga sun yi sace fiye da mutum kusan 150 a wani hari da suka kai cikin dare.
Mazauna yankunan sun ce ƙauyuka da...
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta
Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa.
Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta...
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aik
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aiki
Ma'aikatan kamfanin samar da mai da iskar gas mafi girma a Najeriya, Seplat Energy, sun shiga yajin aikin sai baba ta gani, wanda zai iya kawo cikas...
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi – MDD
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDD
Majalisar ɗinkin duniya ta ce farashin kayan abinci ya yi tashin da ya daɗe bai yi ba tsawon watanni shida da suka wuce, kuma akwai yiwuwar zai ci gaba...
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun ‘Yan Ta’adda a Jihar Borno
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannnun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno
Majiyoyin sun ce sojojin sun kai samame kan ’yan ta'addan kuma sun yi nasarar ceto dukkan waɗanda abin ya shafa su uku a lokacin aikin.
Sojojin Operation Haɗin Kai...
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa
Abuja - Kwana biyu bayan rasa wasu masu mukamai a gwamnatinsa, Bola Tinubu ya yi sababbin nade-nade.
Shugaban Tinubu ya amince da nadin Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwancin kasa, NCX.
A wata...
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano
Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon rikici tsakanin jami’an tsaro da mazauna wasu ƙauyuka a Kano.
Rahotanni sun bayana cewa rikicin ya samo asali ne daga takaddamar...





















