Abin da Matasa za su yi Bayan Kammala karatu – Ganduje 

0
Abin da Matasa za su yi Bayan Kammala karatu - Ganduje    Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam'iyyar APC na kasa., Abdullahi Ganduje, ya ce tsarin ilimin Najeriya na da nakasu. Abdullahi Ganduje ya shawarci matasa da su fantsama wurin koyon sana'o'in...

‘Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota

0
'Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota   Rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar ceto wata yarinya mai suna Amina 'yar shekaru biyu da rabi. An ceto ta ne bayan mahaifinta ya shigar da kokensa ga 'yan sanda...

Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya

0
Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya Gwamnatin Saudiyya ta bayyana buƙatar shigar da nama ton 200,000 da kuma ton miliyan ɗaya na waken soya daga Najeriya. Hakan na zuwa ne yayin da ƙasar ke...

Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata – Jaruma Tonto Dikeh

0
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata - Jaruma Tonto Dikeh   Jarumar fim a masana'antar Nollywood, Tonto Dikeh ta yi magana kan yadda kiran salla ya yi tasiri a rayuwarta. Dikeh ta ce sautin kiran salla ya sauya mata rayuwa...

’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina

0
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina ’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 22 a garin Runka da ke Ƙaramar Hukumar Safana ta jihar Katsina a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. Rahotanni sun ce maharan sun afka...

’Yan Najeriya na Cikin Yunwa – Jigon APC ga Tinubu 

0
’Yan Najeriya na Cikin Yunwa - Jigon APC ga Tinubu    Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki, Olatunbosun Oyintoloye, ya shawarci Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu kan duba halin yunwar da ya ce ’yan Nijeriya na ciki. Olatunbosun ya shaida wa...

Sojoji Sun Dakile Harin Boko Haram Kan Turakun Wutar Lantarki a Yobe

0
Sojoji Sun Dakile Harin Boko Haram Kan Turakun Wutar Lantarki a Yobe   Lokaci kaɗan bayan gyara wutar yankin Arewa maso Gabas, ’yan ta’addan Boko Haram sun yi kokarin kai hari tare da sake lalata wutar. Sai dai dakarun sojojin Najeriya sun...

An Sake Zaben Tinubu a Matsayin Shugaban ECOWAS

0
An Sake Zaben Tinubu a Matsayin Shugaban ECOWAS An sake zabar Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu a matsayin Shugaban Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) a wa'adi na biyu. Tinubu wanda wa'adin mulkinsa zai kare ranar 9 ga watan Yunin...

Shugaban Rasha, Putin da Kim Jong-Un Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Shigarwa Juna Faɗa

0
Shugaban Rasha, Putin da Kim Jong-Un Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Shigarwa Juna Faɗa   Shugaban Rasha Vladimir Putin da takwaran aikinsa na Koriya ta Arewa, Kim Jong Un sun sanya hannu kan abin da Putin ya bayyana a matsayin "gagarumar"...

Kano: APC na Koƙarin Hana Abba Mulki – NNPP

0
Kano: APC na Koƙarin Hana Abba Mulki - NNPP   Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta zargi APC da yunƙurin kwace mulki ta kowane hali a jihar Kano da ke Arewa maso Yamma. A wata sanarwa da kakakin NNPP na ƙasa ya...