Na yi Nadamar Jagorancin Tafiyar da ta bai wa Tambuwal Nasarar Zama Kakakin Majalisa...
Na yi Nadamar Jagorancin Tafiyar da ta bai wa Tambuwal Nasarar Zama Kakakin Majalisa ta Bakwai - Gbajabiamila
Shugaban majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya ce ya yi nadamar jagorancin tafiyar da ta bai wa Aminu Tambuwal nasarar zama kakakin majalisa...
Hauhawar Farashin Kayayyaki Matsala ce ta Duniya Baki ɗaya ba wai iya Najeriya ba...
Hauhawar Farashin Kayayyaki Matsala ce ta Duniya Baki ɗaya ba wai iya Najeriya ba - Garba Shehu
Mai magana da yawun shugaba Buhari, Garba Shehu ya ce hauhawar farashin kayayyaki matsala ce ta shafi duniya ba wai iya Najeriya ba.
Ya...
Jawabin Kwankwaso Bayan Ganawarsa da Tinubu
Jawabin Kwankwaso Bayan Ganawarsa da Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce tabbas ya gana da zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a Faransa.
Kwankwaso, jagoran NNPP mai kayan marmari, ya ce zai fitar da cikakken bayani...
Irin Kasurgumar Sata da Rashin Gaskiya da Suka Dabaibaye Najeriya ya Girgiza Buhari –...
Irin Kasurgumar Sata da Rashin Gaskiya da Suka Dabaibaye Najeriya ya Girgiza Buhari - Fadar Shugaban Kasa
Irin satar da ake tafkawa a Gwamnatin Najeriya ta ba har Shugaba Muhammadu Buhari mamaki.
Malam Garba Shehu ya ce dokar kasa tayi wa...
Jirgin Ruwa ya Kife a Tekun Indiya ɗauke da Mutane 39
Jirgin Ruwa ya Kife a Tekun Indiya ɗauke da Mutane 39
Rahotanni da ke fitowa daga ƙasar China na nuna cewa wani jirgin ruwa na kamun kifi mai ɗauke da mutum 39 ya kife a tekun Indiya.
Shugaba Xi Jinping ya...
Mu Madrid ne, ba ma Fargabar Kowace Kungiya – Antonio Rudiger
Mu Madrid ne, ba ma Fargabar Kowace Kungiya - Antonio Rudiger
Antonio Rudiger ya ce suna da ƙwarin gwiwar samun nasara a kan Manchester City a wasan zagaye na biyu a Gasar Zakarun Turai da za su fafata a ranar...
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kan Ayarin Motocin Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya, An...
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kan Ayarin Motocin Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya, An Kashe Mutane 4
Ƴan sanda a Najeriya sun ce ƴan bindiga sun kai hari kan ayarin motocin ofishin jakadancin Amurka a ƙasar, inda aka kashe mutum...
Yawan Fararen Hula da Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Sudan
Yawan Fararen Hula da Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Sudan
Kungiyar likitoci a Sudan ta ce alkaluman fararen hula da suka mutu a rikicin ƙasar da ake ci gaba da yi, ya kai 822, tare da jikkata wasu mutum 3,215.
Faɗan...
Hatsaniya ta ɓarkewar a Kotun Sauraron ƙararrakin Zaɓen Shugaban ƙasa
Hatsaniya ta ɓarkewar a Kotun Sauraron ƙararrakin Zaɓen Shugaban ƙasa
An samu ɓarkewar hatsaniya a kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa a ranar Laraba lokacin da ɓangarorin jam'iyyar Labour guda biyu suka far wa juna.
Hatsaniyar ta soma ne lokacin da...
Adadin Kudin da Muke Buƙatar Domin Kai Kayan Agaji Sudan – MDD
Adadin Kudin da Muke Buƙatar Domin Kai Kayan Agaji Sudan - MDD
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce tana buƙatar $3bn domin kai agaji zuwa Sudan.
MDD ta ce ana sa ran mutum sama da rabin miliyan ne za su tsere daga...