‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi
Abakaliki, Ebonyi - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe basarake a Ebonyi, Eze Josephat Ikegwu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a daren...
Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC
Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC
Jam'iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta buƙaci a cire shugaban hukumar zaɓen ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan.
ADC ta ce hukumar ta koma ƴan amshin shatar jam'iyya mai mulki ta APC, kuma...
Ma’anar Falle Ɗaya Ce
Ma'anar Falle Ɗaya Ce
Idan akwai wata kalma da za ta samu karɓuwa a wurin ƴan siyasa musamman a arewacin Najeriya to ita ce kalmar Falle Ɗaya wadda a yanzu haka amonta kawai ake ji na tashi a cikin wake...
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?
Bisa ga dukkan alamu a Najeriya an kama hanyar gina babbar hadaka ta siyasa gabanin babban zaben kasar na 2027, bayan shigar tsohon gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso jam'iyyar ADC.
Ana...
Ban Taɓa Yarda da NATO ba – Trump
Ban Taɓa Yarda da NATO ba - Trump
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce yana nazarin yiwuwar janye Amurka daga ƙungiyar tsaro ta NATO, kamar yadda ya bayyana a wata hira da ya yi da jaridar The Telegraph.
Jaridar ta ruwaito...
An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai
An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai
Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Kaduna ba ta yanke hukunci kan buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, ya gabatar ba inda ta ce za ta sanar da matsayarta a ranar...
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma’a da Litinin Ranakun Hutu
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun Hutu
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutun Easter.
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.
Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump – Birtaniya
Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - Birtaniya
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer ya ce ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da ƙasar Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka,...
China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra’ila Domin Kawo ƙarshen...
China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen Yaƙin
Ƙasashen China da Pakistan sun miƙa wani daftari mai ƙunshe da buƙatu biyar na ƙoƙarin ganin an kawo ƙarshen yaƙin da Amurka da Isra'ila ke...
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na...
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na Najeriya
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar...





















