‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manyan Jami’an Sojoji 22 a Jihar Delta

0
'Yan Bindiga Sun Hallaka Manyan Jami'an Sojoji 22 a Jihar Delta   Wasu ƴan bindiga sun yi wa sojoji kwanton ɓauna a ƙauyen Okuoma da ke ƙaramar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta, inda suka kashe da dama daga cikinsu. Rundunar...

Watan Ramadan: Ana Ci gaba da Fafatawa a Khartoum

0
Watan Ramadan: Ana Ci gaba da Fafatawa a Khartoum Alamu sun nuna cewa tsagaita wuta a watan Ramadan a Sudan zai yi wahala bayan sojojin ƙasar sun sanar da cewa sun sake ƙwato shelkwatar gidan labarai na kasar da ke...

Na ji Bakin Cikin Dakatar da Sanata Abdul Ningi – Gwamna Bala

0
Na ji Bakin Cikin Dakatar da Sanata Abdul Ningi - Gwamna Bala   Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammad ya nuna damuwarsa kan matakin da majalisar dattawan Najeriya ta ɗauka na dakatar da sanata mai wakiltar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawan...

Dakarun Isra’ila Sun Kai Hari Cibiyar Raba Tallafi ta Rafah – MDD

0
Dakarun Isra'ila Sun Kai Hari Cibiyar Raba Tallafi ta Rafah - MDD   Hukumar kula da 'yan gudun jihirar Falasɗinawa ta Majalisar Dinkin Duniya UNRWA ta ce an kashe ɗaya daga cikin ma'aikan hukumar tare da raunata wasu mutum 22 a...

Ba za mu Biya kuɗi ba a Matsayin Fansa ga Mahara don Sakin ɗaliban...

0
Ba za mu Biya kuɗi ba a Matsayin Fansa ga Mahara don Sakin ɗaliban Kuriga - Gwamnatin Tarayya   Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sake jaddada umarninsa ga jami'an taron ƙasar da su yi duk mai yiwuwa don kuɓutar da ɗaliban...

Hatsaniya ta Janya ƙone-ƙone a Kasuwar Wuse da ke Abuja

0
Hatsaniya ta Janya ƙone-ƙone a Kasuwar Wuse da ke Abuja   Wata hatsaniya da ta faru tsakanin rundunar tsaftace Abuja ta 'Taskforce' da ƴan kasuwar Wuse da ke Abuja ta janyo ƙone-ƙonen shaguna da mutuwar wani matashi da yammacin ranar Talata. Lamarin...

Jami’an Tsaro Sun Kama Gungun Miyagu a Jihar Anambra

0
Jami'an Tsaro Sun Kama Gungun Miyagu a Jihar Anambra   Jami'an ƴan sanda sun kama wani gungun masu aikata miyagun laifuka a ƙaramar hukumar Idemili ta Kudu a jihar Anambra. Ƴan sandan na rangadi ne tare da ƴan sintiri lokacin da suka...

WTO ta ƙaddamar da Cibiyar Tabbatar da Ingancin Abinci a Najeriya

0
WTO ta ƙaddamar da Cibiyar Tabbatar da Ingancin Abinci a Najeriya   Ƙungiyar cinikayya ta duniya WTO ta ƙaddamar da wata cibiyar haɓaka kasuwanci a Najeriya domin tabbatar da ingancin abinci. Cibiyar wani shiri ne na duniya da ke neman haɓaka hanyoyin...

Majalisar Dattijan Najeriya ta Dakatar da Sanata Abdul Ningi

0
Majalisar Dattijan Najeriya ta Dakatar da Sanata Abdul Ningi   Majalisar Dattijan Najeriya ta dakatar da sanata mai wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya, Sanata Abdul Ningi daga majalisar na tsawon wata uku bayan zargin shi da furta kalaman da ake ganin...

Yawancin Kuɗaɗen da CBN,Emefiele ya Fitar ba Tare da sa Hannun Buhari ba –...

0
Yawancin Kuɗaɗen da CBN,Emefiele ya Fitar ba Tare da sa Hannun Buhari ba - Ngelale   Fadar shugaban Najeriya ta ce yawancin kuɗaɗen da aka fitar daga Babban bankin ƙasar (CBN) ƙarƙashin shugabancin Godwin Emefiele, an fitar da su ne ba...