Ba za mu Biya kuɗi ba a Matsayin Fansa ga Mahara don Sakin ɗaliban...

0
Ba za mu Biya kuɗi ba a Matsayin Fansa ga Mahara don Sakin ɗaliban Kuriga - Gwamnatin Tarayya   Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sake jaddada umarninsa ga jami'an taron ƙasar da su yi duk mai yiwuwa don kuɓutar da ɗaliban...

Hatsaniya ta Janya ƙone-ƙone a Kasuwar Wuse da ke Abuja

0
Hatsaniya ta Janya ƙone-ƙone a Kasuwar Wuse da ke Abuja   Wata hatsaniya da ta faru tsakanin rundunar tsaftace Abuja ta 'Taskforce' da ƴan kasuwar Wuse da ke Abuja ta janyo ƙone-ƙonen shaguna da mutuwar wani matashi da yammacin ranar Talata. Lamarin...

Jami’an Tsaro Sun Kama Gungun Miyagu a Jihar Anambra

0
Jami'an Tsaro Sun Kama Gungun Miyagu a Jihar Anambra   Jami'an ƴan sanda sun kama wani gungun masu aikata miyagun laifuka a ƙaramar hukumar Idemili ta Kudu a jihar Anambra. Ƴan sandan na rangadi ne tare da ƴan sintiri lokacin da suka...

WTO ta ƙaddamar da Cibiyar Tabbatar da Ingancin Abinci a Najeriya

0
WTO ta ƙaddamar da Cibiyar Tabbatar da Ingancin Abinci a Najeriya   Ƙungiyar cinikayya ta duniya WTO ta ƙaddamar da wata cibiyar haɓaka kasuwanci a Najeriya domin tabbatar da ingancin abinci. Cibiyar wani shiri ne na duniya da ke neman haɓaka hanyoyin...

Majalisar Dattijan Najeriya ta Dakatar da Sanata Abdul Ningi

0
Majalisar Dattijan Najeriya ta Dakatar da Sanata Abdul Ningi   Majalisar Dattijan Najeriya ta dakatar da sanata mai wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya, Sanata Abdul Ningi daga majalisar na tsawon wata uku bayan zargin shi da furta kalaman da ake ganin...

Yawancin Kuɗaɗen da CBN,Emefiele ya Fitar ba Tare da sa Hannun Buhari ba –...

0
Yawancin Kuɗaɗen da CBN,Emefiele ya Fitar ba Tare da sa Hannun Buhari ba - Ngelale   Fadar shugaban Najeriya ta ce yawancin kuɗaɗen da aka fitar daga Babban bankin ƙasar (CBN) ƙarƙashin shugabancin Godwin Emefiele, an fitar da su ne ba...

Tsananin Zafi: Johannesburg na Fama da ƙarancin Ruwan Sha

0
Tsananin Zafi: Johannesburg na Fama da ƙarancin Ruwan Sha   A birnin Johannesburg na Afirka ta Kudu, mahukunta sun ɗora laifin ƙarancin ruwa da ake fuskanta a birnin kan tsananin zafin da ake fama da shi, lamarin da ya sa magudanan...

Firaiministan Haita ya yi Murabus

0
Firaiministan Haita ya yi Murabus   Firaiministan Haiti, Ariel Henry ya yi murabus sakamakon matsin lamba na kwanaki da kuma karuwar tashin hankali a kasar. Hakan na zuwa bayan da shugabannin ƙasashen yankin Karibiyan suka gana a Jamaica domin tattauna halin da...

Gwamnatin Jihar Jigawa da Sokoto Sun Rage Lokutan Aiki Saboda Ramadan

0
Gwamnatin Jihar Jigawa da Sokoto Sun Rage Lokutan Aiki Saboda Ramadan   Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da rage lokutan aiki a jihar da sa’o’i biyu ga ma'aikatan gwamnatin jihar a cikin watan Ramadan. Hakan na ƙunshe ne a...

Cushe a Kasafin Kudi: Sanata Adeola ya Soki Kalaman Sanata Ningi

0
Cushe a Kasafin Kudi: Sen.Adeola ya Soki Kalaman Sen.Ningi   Hayaniya ta kaure a zauren Majalisar Dattijai yayin da sanatoci ke muhawara kan zargin cushe a cikin kasafin kuɗin ƙasar, wanda shugaban ƙungiyar sanatocin arewa, Abdul Ningi ya yi a wata...