Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC
Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADC
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar PDP, Isa Ashiru Kudan ya fice daga jam'iyyar.
Cikin wata sanarwa da ya fitar, Ashiru ya ce ya auki matakin ne sakamakon rigingimun da...
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP.
An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa...
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra’ila
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ila
Wani sabon harin makami mai linzami da Iran ta kai ya haddasa gobara a wata matatar mai da ke Haifa a arewacin Isra’ila.
Bidiyoyin da aka fitar sun nuna...
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo
An Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo
Akoko, Ondo - Wani Sarki mai daraja ta daya a jihar Ondo, Owa na Ogbagi ya jikkata bayan kai masa hari har cikin fadarsa.
Basaraken mai suna Oba Victor Olasehinde Adetona, ya...
‘Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar Ondo
Wasu ’yan bindiga sun kai hari wani asibiti a Akure, Jigar Ondo, da misalin ƙarfe 2 na dare, inda suka sace ma’aikatan lafiya da ke bakin aiki.
Rahotanni sun ce maharan sun...
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai
Alamomin Fitowar Haƙori ga Jarirai
Lokacin da jariri ya fara fitar da haƙori na ɗaya daga cikin muhimman matakai a rayuwarsa, amma kuma lokaci ne da ke zuwa da ƙalubale ga shi jaririn da iyaye.
Wasu jarirai kan yi kuka sosai...
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a Borno
Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan ISWAP guda 38 bayan sun kai hari wani sansanin sojoji a Jihar Borno.
Harin ya faru ne da safiyar ranar Asabar a...
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra’ila
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila
Niamey, Nijar - Shugaban kasar Nijar, Janar Abdourahaname Tchiani ya tsoma baki game da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Tchiani ya nuna damuwa game da yakin da ake...
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?
Mene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?
A kwanakin nan, batun kama mutane saboda iƙirarin faɗin albarkacin bakinsu ya sake janyo ce-ce-ku-ce a Najeriya, musamman bayan da aka zargi gwamnatin Neja da kama wani matashi da ake zargin...
Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?
Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?
Abuja - Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya sanar da cewa ba zai tsaya takarar shugabancin ƙasa ba a babban zaɓen shekarar 2027.
Bukola Saraki, ya bayyana cewa ya ɗauki...





















