Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce ta kama wasu matasa 21 a wani otel da ke yankin Kureken Sani a ƙaramar hukumar Kumbotso bisa zargin aikata abubuwan da suka saɓa...
Kano: Matar da ta Haifi ‘ya’ya 5 ta Rasu
Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta Rasu
Hafsatu Yusuf, matar da Legit Hausa ta ruwaito ta haifi 'yan biyar a asibitin Murtala dake birnin Kano ta rasu sakamakon zubar jini.
An gudanar da jana'izar marigayiyar a unguwar Hotoro yayin...
Kotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, Turaki
Kotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, Turaki
Kotu ta bayar da umarnin kamo Kabiru Turaki saboda kin bayyana a gabanta kan tuhumar bayar da bayanan karya ga yan sanda.
Rundunar yan sanda na tuhumar shugaban jam'iyyar na PDP da...
An Ceto Jami’in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun ‘Yan Ta’adda
An Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'adda
Jami’an tsaron farin kaya ta DSS sun ceto sakataren ƙaramar hukuma da wasu 'yan ta'adda suka sace daga gidansa a Kano.
Hukumar ta samu nasarar kama matasa biyu daga cikin wadanda...
Ukraine ta kai wa Rasha Hari
Ukraine ta kai wa Rasha Hari
Wani hari da Ukraine ta kai ta amfani da jirgin mara matuƙi ya haddasa gobara a wata babbar tashar jiragen ruwa da ke Tekun Baltic a arewa maso yammacin Rasha.
Gwamnan yankin Leningrad ya ce...
Mun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari – Rundunar Sojin Iran
Mun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin Iran
Rundunar sojin ruwan Iran ta bayyana a wata sanarwa cewa ta kai wa jirgin ruwan Amurka, mai ɗauke da ɗaruruwan jiragen yaƙi, USS Abraham Lincoln, hari ta amfani da...
Gwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da Amurka
Gwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da Amurka
Gwamnatin Iraq ta gayyaci manyan jami’an diflomasiyyar Iran da kuma Amurka bayan hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane da kuma ƙara fargabar cewa ƙasar na iya shiga rikicin yaƙin...
Sabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon – Isra’ila
Sabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ila
Ministan tsaron Isra'ila, Isreal Katz ya ce shi da babban hafsan hafsoshin rundunar IDF, janar Eyal Zamir sun amince da sabbin wuraren da za a kai...
Iran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra’ila
Iran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ila
Iran ta kai wasu sabbin hare hare da makamai masu linzami da jirage marasa matuƙa kan Isra'ila da sansanonin sojojin Amurka da ke Kuwait da Jordan da Bahrain.
Jirage marasa...
Amurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen Yaƙin
Amurka/Iran: Sharuɗɗan da Iraq ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen Yaƙin
Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito cewa ƙasar ta yi watsi da buƙatu da sharuɗan da Amurka ta gindaya na kawo ƙarshen yaƙin.
Tashar ta ruwaito hakan ne daga wata...





















