Hare-Haren Isra’ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a Lebanon
Read Also:
Ma’aikatar lafiyar Lebanon ta ce adadin mutanen da suka mutu a ƙasar tun bayan fara hare-haren Isra’ila kan Hezbollah ya kai 1,072.
Wannan ya haɗa da mutum 33 da suka mutu a cikin sa’a 24 da suka gabata.
Lebanon ta ce adadin wadanda suka jikkata ya kai 2,966.















