Jami’an NDLEA Sun Kama Matafiya 2 Dauke da Bindigogi 18 da Harsasai 1,300
Jami'an NDLEA Sun Kama Matafiya 2 Dauke da Bindigogi 18 da Harsasai 1,300
Jami'an tsaro sun kama wasu matafiya biyu dauke da bindigogi goma sha takwas da harsasai sama da 1,300.
Jami'an NDLEA na binciken motocin ne don duba ko safarar...
Sarkin Yarbawa ya Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Game da Yajin Aikin ASUU
Sarkin Yarbawa ya Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Game da Yajin Aikin ASUU
Babban Sarkin yarbawa, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya gargaɗi gwamnatin tarayya game da yajin aikin ASUU.
Basaraken ya bukaci FG ta gaggauta magance yajin aikin don dakile...
Kotu ta Soke ‘Dan Takarar Kujerar Gwamnan APC a Jihar Taraba
Kotu ta Soke 'Dan Takarar Kujerar Gwamnan APC a Jihar Taraba
Kotu ta fitittiki dan takarar kujerar gwamna na jam'iyyar APC a jihar Taraba, Sanata Emmaneul Bwacha.
Kotun tarayya ta baiwa hukumar INEC umurnin ta gaggauta shirya sabon zaben fidda gwani.
Lauyoyin...
Ina Danasanin Cire Al’aurata ‘Daya – Mata-Maza
Ina Danasanin Cire Al'aurata 'Daya - Mata-Maza
Wata kyakkyawar budurwa ta bayyana damuwarta a TikTok bayan ta cire daya daga cikin al’aurarta
Matashiyar mai suna @Ifyberry1 a TikTok ta yi ikirarin cewa an haifeta da al’aurar namiji da mace.
Ify ta ce...
Cutar Annobar Ebola ta Sake Barkewa a Uganda
Cutar Annobar Ebola ta Sake Barkewa a Uganda
Wani matashi da ya kamu da cutar ebola a kasar Uganda ya rasu, yayin da jami'an lafiya suka tabbatar da sake barkewar wannan annoba.
Ministan lafiyan Uganda ya fada wa manema labarai cewa...
Kungiyar ‘Yan China Mazauna Najeriya Sun yi Alla-Wadai da Kashe Ummita
Kungiyar 'Yan China Mazauna Najeriya Sun yi Alla-Wadai da Kashe Ummita
Kungiyar Sinawa 'yan kasuwa a Najeriya ta yi alla-wadai da kisan da ake zargin wani mambanta, Geng Quanrong ya yi wa matashiya Ummukhulthum Sani Buhari a Kano.
Da take mika...
Amai da Gudawa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 a Sansanin Tsoffin Mayakan Boko...
Amai da Gudawa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 a Sansanin Tsoffin Mayakan Boko Haram
Annobar amai da gudawa ta yi sanadin mutuwar wani adadi na mazauna sansanin Shokari da aka tsugunnar da tsoffin mayakan Boko Haram da iyalansu a...
Shimfida Bututun Iskar Gas: Najeriya da Morocco Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar
Shimfida Bututun Iskar Gas: Najeriya da Morocco Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar
Kasashen Morocco da Najeriya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar da za ta bayar da damar shimfida bututun iskar gas daga Najeriya zuwa Morocco.
Aikin na tsawon kilomita 7,000 zai...
Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Adamawa ya yi Murabus
Shugaban Jam'iyyar APC na Jihar Adamawa ya yi Murabus
Adamawa - Rikicin da ke faruwa a jam'iyyar All Progressives Congress, APC, reshen jihar Adamawa ta janyo shugaban jam'iyyar, Alhaji Ibrahim Bilal ya yi murabus.
Ya mika wasikar murabus dinsa nan take,...
Harajin Basu Kariya: ‘Yan Bindiga Sun Karbi N19m da Kwale-Kwale a Kauyukan Zamfara
Harajin Basu Kariya: 'Yan Bindiga Sun Karbi N19m da Kwale-Kwale a Kauyukan Zamfara
Yan bindiga suna cigaba da cin karensu babu babbaka a wasu yankuna na Jihar Zamfara da sauran jihohin arewa maso yamma da tsakiya.
Rahotanni sun nuna cewa yan...