Idan Malamai Basu Fadawa Shugabanni Gaskiya a Munbari ba, a Ina Zasu Fada ?
Idan Malamai Basu Fadawa Shugabanni Gaskiya a Munbari ba, a Ina Zasu Fada ?
Ita gaskiya, gaskiya ce indai gaskiyar ce.
Yayin da aka tozarta gaskiya, ko kuma sai an zabi wanda za'a gayawa gaskiya ma'ana sai masu rauni (Talakawa) za'a...
Ramadan: Shugaba Buhari ya yi Kira ga Musulmai su Ciyar da Talakawa Abinci
Ramadan: Shugaba Buhari ya yi Kira ga Musulmai su Ciyar da Talakawa Abinci
Bayan sanarwar ganin watar azumin Ramadana mai alfarma, Shugaba Buhari ya taya Musulman Najeriya murna.
A sakon maraba da Ramadanansa, Shugaban kasan ya yi kira ga Musulmai su...
Dangote ya Hada N380.38bn a Cikin Watanni 3
Dangote ya Hada N380.38bn a Cikin Watanni 3
Tun daga watan Fabrairu, duniya ta shiga gunaguni game da mamayar Rasha a kasar Ukraine, lamarin da ya jefa miliyoyin 'yan Ukraine cikin mawuyacin hali.
Sai dai bisa ga dukkan alamu ba 'yan...
Tsawon Shekaru 6 Karamar Hukumata ta Guzamala Tana Hannun Boko Haram – Abdulkareem Lawan
Tsawon Shekaru 6 Karamar Hukumata ta Guzamala Tana Hannun Boko Haram - Abdulkareem Lawan
Abdulkareem Lawan, Kakakin majalisar jihar Borno ya bayyana cewa tsawon shekaru shida karamar hukumarsa ta Guzamala tana hannun Boko Haram.
Lawan ya bayyana hakan ne yayin wani...
‘Yan Ta’addan na Hira da Gidajen Rediyo da Jaridu Cikin Harshen Hausa, Amma Har...
'Yan Ta'addan na Hira da Gidajen Rediyo da Jaridu Cikin Harshen Hausa, Amma Har Yanzu ba su San Yadda Hukumomi za su Kama su ba - Shehu Sani
Tsohon dan majalisar dokoki daga Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana...
Firaministan Pakistan na Fuskantar Gagarumin Kalubale na Harkar Siyasarsa
Firaministan Pakistan na Fuskantar Gagarumin Kalubale na Harkar Siyasarsa
Firaministan Pakistan Imran Khan na fuskantar gagarumin kalubale na harkar siyasarsa, bayan da 'yan adawa ke neman tsige shi daga kan mulki a wata kuri'a nuna rashin amincewa.
'Yan majalisar dokokin kasar...
Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Harin Wannan Lokaci ya Bambanta – El-Rufai
Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna: Harin Wannan Lokaci ya Bambanta - El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya, Nasir Ahmed El-Rufai ya ce 'yan Boko Haram ne suka tsara tare da aiwatar da hari kan jirgin kasa a Abuja...
NITDA ta Ƙaddamar da Shirinta na Noman Zamani a Birnin Tarayya Abuja
NITDA ta Ƙaddamar da Shirinta na Noman Zamani a Birnin Tarayya Abuja
Hukumar (NITDA) ƙarƙashin jagorancin Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), bisa kulawar ma'aikatar sadarwa da tattalin arziƙin zamani, ƙarƙashin jagorancin Farfesa Isah Ali Ibrahim Pantami, (FNCS, FBCS, FIIM), yau...
Kadan Daga Cikin Wadanda Suka Rasa Rayukansu a Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna
Kadan Daga Cikin Wadanda Suka Rasa Rayukansu a Harin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna
A ranar 28 ga watan Maris ɗin 2022 ne wasu ƴan bindiga suka dasa bam a kan hanyar da jirgin ƙasa yake wucewa daga Abuja zuwa Kaduna.
Bayan...
Kwale-Kwale ya Nutse da Mutane 20 Yayin da Suke Kokarin Guduwa Daga Harin ‘Yan...
Kwale-Kwale ya Nutse da Mutane 20 Yayin da Suke Kokarin Guduwa Daga Harin 'Yan Bindiga a Jahar Neja
Kwale-Kwale ya kife da wasu yan gudun hijira akalla 20 yayin da suka tsere daga harin yan bindiga a yankin Munya ta...