Hukumomi Sun ƙwace Helikwaftoci da Otel Mallakin Tsohon Ministan Harkokin Waje na Zambia
Hukumomi Sun ƙwace Helikwaftoci da Otel Mallakin Tsohon Ministan Harkokin Waje na Zambia
Hukumomi sun kama tsohon ministan harokoin waje na Zambia Joseph Malanji kan tuhumar da suke ma sa ta halarta kudin haram.
Gwamnatin kasar ta ce Mista malanji ya...
Shugabannin Kasashen da ke Mambobin NATO Sun Isa Birnin Brussels Domin Taron ƙoli Kan...
Shugabannin Kasashen da ke Mambobin NATO Sun Isa Birnin Brussels Domin Taron ƙoli Kan ƙasar Ukraine
Shugabannin kasashen da ke mambobin kungiyar tsaro ta Nato sun isa birnin Brussels domin duba matakan da suka dace su dauka domin mayar wa...
‘Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe ‘Yar Majalisar Kasar Somaliya
'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe 'Yar Majalisar Kasar Somaliya
Akalla mutum 15, ciki har da wata 'yar majalisar kasar Somaliya sun halaka, bayan da wasu 'yan kunar bakin wake suka kai hare-hare biyu a garin Beledweyn na tsakiyar kasar.
Firaminista...
Fadar Vatican za ta Iya Taka Rawa Wajen Kawo Karshen Yakin da Rasha Take...
Fadar Vatican za ta Iya Taka Rawa Wajen Kawo Karshen Yakin da Rasha Take yi da mu - Shugaban Ukraine
Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya yi magana da Fafaroma Francis sanna ya ce fadar Vatican za ta iya taka rawa...
Ma’aikatar Bada Agaji ta Kafa Cibiyoyi Takwas Domin Kula da Wadanda su ke Sansanin...
Ma’aikatar Bada Agaji ta Kafa Cibiyoyi Takwas Domin Kula da Wadanda su ke Sansanin Gudun Hijira a Garuruwan Zamfara - Kwamishinan Jahar
Gwamatin Zamfara ta na dawainiya da mutane fiye da 700, 000 da matsalar rashin tsaro ta shafe su.
Ibrahim...
Kyautar da Fasinja ya Bawa Direban NAPEP Bayan Dawo Masa da Wayoyinsa Guda 10
Kyautar da Fasinja ya Bawa Direban NAPEP Bayan Dawo Masa da Wayoyinsa Guda 10
Gaskiyar wani direban keke napep ya ya narkar da zukatan jama'a a shafukan sada zumunta tare da sanya jama'a cikin mamaki.
Direban dan Najeriya ya gano cewa...
Bayan Tsige ‘Yan Majalisa 20: ‘Yan Sanda Sun Mamaye Harabar Majalisar Dokokin Jahar Cross...
Bayan Tsige 'Yan Majalisa 20: 'Yan Sanda Sun Mamaye Harabar Majalisar Dokokin Jahar Cross River
An tsaurara matakan tsaro a harabar majalisar dokokin jihar Cross River.
Hakan ya biyo bayan tsige yan majalisa 20 da babbar kotun tarayya da ke Abuja...
APC Zuwa PDP: Masoyin ɗan Siyasa ya Salwanta Rayuwarsa Gurin Murnar Sauya Shekar Uban...
APC Zuwa PDP: Masoyin ɗan Siyasa ya Salwanta Rayuwarsa Gurin Murnar Sauya Shekar Uban Gidansa a Abuja
Wani masoyi ɗan gani kasheni na shugaban karamar hukuma a Abuja ya rasa rayuwarsa sanadiyyar hatsarin mota.
Mutumin ya rasu ne yayin da suke...
Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m
Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m
Zulum ya yiwa leburori masu aikin kwasan lodin kaya a Bolori Stores goma ta alkhairi ranar Litinin.
Leburori sama da dari takwas sun samu kudi duba hamsin zuwa dubu dari don jan jari.
Daya...
Tsohon Firaministan Mali Soumeylou Boubeye Maiga ya Mutu
Tsohon Firaministan Mali Soumeylou Boubeye Maiga ya Mutu
Tsohon firaministan Mali Soumeylou Boubèye Maïga - wanda ke fuskantar shari'a saboda tuhumar da ake masa ta cin hanci da rashawa - ya mutu yana mai shekara 67 da haihuwa.
Mista Maiga ya...