Motar Kwastam ta Kashe Mutane 5 yayin Bin  Fasakwaurin Shinkafa a Jahar Katsina

0
Motar Kwastam ta Kashe Mutane 5 yayin Bin  Fasakwaurin Shinkafa a Jahar Katsina   Wata motar kwastam ta kucce ta yi kan jama'a yayin da ta biyo yan fasa kwauri a garin Jibia dake jahar Katsina. Rahotanni sun bayyana cewa hatsarin da...

ALLAH ya yi wa Mataimakin Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Mataimakin Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa   Sheikh Umar Sulaiman ya rigamu gidan gaskiya a yau Litinin a gidansa dake Kaduna yana da shekara 76. Kafin rasuwarsa, shine mataimakin shahararren malamin addinin musulunci, Sheikh Dahiru Bauchi. Dan marigayin, Mustapha Sulaiman,...

Shugaban Jam’iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam’iyyar Kan Batun ya yi Murabus

0
Shugaban Jam'iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam'iyyar Kan Batun ya yi Murabus   A karshe shugaban jam'iyyar PDP, Prince Uche Secondus ya magantu a kan neman da wasu mambobin jam'iyyar ke yi na yayi murabus. Secondus ya bayyana cewa shi ba zai...

Kotu ta Yanke wa Mijin da Kashe Matarsa a Jahar Jigawa Hukuncin Kisa

0
Kotu ta Yanke wa Mijin da Kashe Matarsa a Jahar Jigawa Hukuncin Kisa   Kotu ta samu wani magidanci da laifin kashe Mai dakinsa a jahar Jigawa. Alkali ya gamsu Rabiu Mamman ya kashe mai dakinsa a shekarar 2016 Za a kashe...

Dokar Zaman Gida: ‘Yan Kungiyar IPOB Sun Kona Fasinja a Jahar Imo

0
Dokar Zaman Gida: 'Yan Kungiyar IPOB Sun Kona Fasinja a Jahar Imo   Mambobin IPOB sun yi wa wani fasinja kurmus a karamar hukumar Ahiazu Mbaise ta jahar Imo. An gano cewa miyagun sun tare motocin dake zuwa Imo daga Umuahia kan...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da ‘Yarsa a Jahar Ekiti

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Maigida Sunyi Garkuwa da Matarsa da 'Yarsa a Jahar Ekiti   Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki kan wasu iyalai a titin. Ewu – Ayetoro Ekiti a jahar Ekiti An tattaro cewa...

Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa...

0
Rundunar Sojojin Kasa ta Dakile Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Damboa a Jahar Borno   Sojojin sun ɗauki matakin gaggawa a kan wasu mayakan Boko Haram da suka yi yunkurin kai hari Damboa Dakarun sojin su. sakar musu ruwan...

Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari

0
Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari   Jam'iyyar PDP ta yi kira ga Gwamna Aminu Masari da ya fito fili ya sanar da Buhari cewa ya gaza. Sakataren yada labarai na babbar jam'iyyar hamayyar yace abun kunya ne yadda...

Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha’awar Cigaban ƙasa ne – Gwamna Seyi Mekinde

0
Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha'awar Cigaban ƙasa ne - Gwamna Seyi Mekinde   Siyasa a kowane mataki ba na shugabanni da ‘yan siyasar da ke gwamnati bane kawai; 'yan kasa suna da rawar ganin da za su taka. Wannan shine ra'ayin...

Kungiyar NANS ta Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta

0
Kungiyar NANS na Koka Kan Rashin Tsaro da Dalibai ke Fuskanta Kungiyar dalibai a Najeriya ta bayyana bukatar ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda. Wannan na fito wa ne daga bakin shugaban NANS a ranar Lahadi 8 ga watan Agustan...