Ministan Kwadago ya yi Martani Kan Yajin Aikin ASUU
Ministan Kwadago ya yi Martani Kan Yajin Aikin ASUU
Minista kwadago ya bayyanawa yan Najeriya shi mai kishin kasa ne.
Ya ce har wasu mambobin kungiyar ASUU ya fi kishi saboda makarantun kudi suka sanya yaransu ba na gwamnati.
Ministan kwadago da...
Karin Bincike Game da Mutuwar Diego Maradona
Karin Bincike Game da Mutuwar Diego Maradona
Malaman asibiti sun yi bincike game da abin da ya kashe Diego Maradona.
Masanan sun tabbatar da cewa babu alamun Marigayin ya kwankwadi giya.
Matsalar koda da hanta da ciwon zuciya ne su ka taru...
Kungiyar ci Gaban Harkokin Addinin Musulunci ta Nada Sabon Mataimakin Shugaba
Kungiyar ci Gaban Harkokin Addinin Musulunci ta Nada Sabon Mataimakin Shugaba
Kungiyar ci gaban harkokin addinin musulunci ta sanar nada Alhaji Rasaki Oladejo a matsayin sabon mataimakin shugaba.
Oladejo wanda kwarrarre ne a fannoni da dama ya maye gurbin marigayi Alhaji...
APC: Abinda ya Taimaki Jam’iyyar a Zabukan 2015 da 2019
APC: Abinda ya Taimaki Jam'iyyar a Zabukan 2015 da 2019
Fasto Tunde Bakare ya yabi Jagoran jam’iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu.
‘Dan siyasar ya ce Bola Tinubu ya taimaka sosai wajen samun nasarar APC.
Ya ce ba don Tinubu ba, da APC...
Jam’iyyar APC ta Kasa ta yi Martani Kan Dakatar da Rotimi Amaechi
Jam'iyyar APC ta Kasa ta yi Martani Kan Dakatar da Rotimi Amaechi
Hedkwatan jam'iyyar APC ta kasa ta soke dakatarwa da wani tsagin jam'iyyar a Jihar Rivers ta yi wa Rotimi Amaechi.
Uwar jam'iyyar ta ce wadanda suka yi dakatarwar ba...
ASUU: NANS ta yi Martani Kan Komawa Yajin Aiki
ASUU: NANS ta yi Martani Kan Komawa Yajin Aiki
Kungiyar daliban Najeriya ta tabbatar da cewa za ta fada gagarumar zanga-zanga idan ASUU ta koma yajin aiki.
Kungaiyar ta ce abun kunya ne da takaici yadda kungiyar tace ta janye yajin...
Sheikh Ahmed Lemu: Abubuwa Game da Marigayin
Sheikh Ahmed Lemu: Abubuwa Game da Marigayin
Allah ya yiwa shahararren malamin nan na addinin Musulunci da ke Najeriya, Sheikh Ahmed Lemu rasuwa.
Shehin malamin ya rasu ne a safiyar yau Alhamis, 24 ga watan Disamba a garin Minna, babbar birnin...
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kama Wani Hatsabibin Boka
Rundunar Sojoji ta yi Nasarar Kama Wani Hatsabibin Boka
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kama bokan tsohon hatsabibin ɗan fashi Terwase Akwaza.
An kama Ugba Lorlumun mai shekaru 75 a duniya ne a kusa da matsafarsa da ke jihar Benue.
Sojojin...
2023: Wata Kungiya ta Shawarci Wani Gwamna da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa
2023: Wata Kungiya ta Shawarci Wani Gwamna da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa
An bukaci Gwamna Bala Mohammed ya duba yiwuwar fitowa tseren kujerar shugaban kasa a 2023.
Wata kungiya a Abuja ce ta shawarci gwamnan na Bauchi a cikin wata...
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Laraba
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Laraba
Ta tabbata yanzu, annobar korona ta sake waiwaye a karo na biyu a Najeriya.
Gwamnati ta bada umurnin rufe makarantu, gidajen biki, gidajen rawa dss.
An sake dokar kulle a jihar Kwara...