Wani Mutum ya Samu ‘Yanci Bayan Shekaru a Gidan Yari
Wani Mutum ya Samu 'Yanci Bayan Shekaru a Gidan Yari
Wani mutumin jihar Michigan a kasar Amurka, ya samu yanci bayan kwashe kimanin shekaru 40 a gidan yari kan laifin da bai aikata ba.
A cewar CNN, mutumin mai suna Walter...
ASUU: Dalilin Janye Yajin Aiki
ASUU: Dalilin Janye Yajin Aiki
Kungiyar ASUU ta fito ta bayyana dalilanta na janye yajin-aiki a Najeriya.
Shugaban kungiyar ya ce za su zubawa gwamnati ido su ga gudun ruwanta.
Biodun Ogunyemi yace za su koma idan gwamnati ta gagara cika alkawari.
A...
Hanyar da Za’a bi Don Magance Matsalar Tsaro – Gwamnan Kogi
Hanyar da Za'a bi Don Magance Matsalar Tsaro - Gwamnan Kogi
Gwamna Yahaya Bello na Kogi ya bayyana hanyar da za a bi don kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar.
Bello ya ce za a samu sakat sosai a kasar...
‘Yan Bindiga Sun Kai wa ‘Yan Sanda Hari Tare da Garkuwa da Dan Kasuwa
'Yan Bindiga Sun Kai wa 'Yan Sanda Hari Tare da Garkuwa da Dan Kasuwa
Yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan kasuwa Abdullahi Kalos a karamar hukumar Minjibir tare da ƙone motar yan sanda.
Wani shaidan gani da ido ya...
Rabiu Kwankwaso ya Mayarwa da Gwamna Abdullahi Ganduje Martani
Rabiu Kwankwaso ya Mayarwa da Gwamna Abdullahi Ganduje Martani
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana game da tsige Muhammadu Sanusi II.
Tsohon Gwamnan ya fitar da jawabi na musamman ya na yi wa Ganduje raddi.
Kwankwaso ya ce babu abin da ya...
Hukun Kirsimeti: Adadin Kwanakin da Gwamnatin Tarayya ta Bada
Hukun Kirsimeti: Adadin Kwanakin da Gwamnatin Tarayya ta Bada
Gwamnatin tarayya ta bada hutun bukukuwar Krsimeti, Ranar bada kyaututuka (Boxing Day), da kuma sabon shekara.
Ranakun hutun sune Juma'a 25 da Litinin 28 ga watan Disambar 2020, sai kuma ranar Juma'a...
Abinda ya ke ci Min Tuwo a Kwarya – Lai Mohammed
Abinda Yake Ci Min Tuwa a Kwarya - Lai Mohammed
Ministan yada labarai, Alhaji Lai Mohammed, ya ce akwai babbar nadamar da ya ke yi a matsayinsa na minista.
A cewarsa, nadamarsa ba ta wuce yadda 'yan Nigeria suka gaza yabawa...
A Hukunta Duk Wanda ya ki Yarda da Gwajin Cutar Korona – Shugaba Buhari
A Hukunta Duk Wanda ya ki Yarda da Gwajin Cutar Korona - Shugaba Buhari
Shugaba Buhari ya kara wa'adin kwamitin yaki da cutar Coronavirus zuwa watan Mayun 2021 don tunkarar zango na biyu na annobar.
Shugaban ya kuma umarci hukumar shige...
2023: Wasu Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon ‘Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban...
2023: Wata Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon 'Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa
Wasu su na burin ina ma Sanata Ken Nnamani ya karbi mulkin Najeriya.
Magoya bayan ‘Dan siyasar su na ganin shi ya fi cancanta ya gaji...
Jami’an ‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Uba, ‘Da da Jika
Jami'an 'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Uba, 'Da da Jika
Jami'an hukumar yan sanda a jihar Kano sun damke wani mutumi mai suna, Adamu Musa, 'dansa, sule Mallam, da jikansa, Isyaku sule, kan laifin kisan wani mutum da ake zargi...