Babu Wanda Zai Shigo da Haramtatun Kaya Sai Mun Gane – Ministan Harkokin Cikin-Gida
Babu Wanda Zai Shigo da Haramtatun Kaya Sai Mun Gane - Ministan Harkokin Cikin-Gida
Gwamnatin Najeriya ta ce bude iyakoki ba zai bada damar shigo da shinkafa ba.
Rauf Aregbesola yace sam ba za a bari a shigo da kayan waje...
Fim din Ali Nuhu, “Bana Bakwai” Ya Sauya Akalar Fina Finan Kannywood.
Fim din Ali Nuhu, "Bana Bakwai" Ya Sauya Akalar Fina Finan Kannywood
Musa Sani Aliyu
AREWA AGENDA HAUSA - Shekara ta 2020 tazo da abubuwa dayawa marasa dadi ta fuskoki da dama, kama daga annobar cututtuka zuwa ga durkushewar kasuwanci, dama...
Yadda Muka Tafiyu a Hannun ‘Yan Bindiga – Daliban GSSS Kankara
Yadda Muka Tafiyu a Hannun 'Yan Bindiga - Daliban GSSS Kankara
Daliban makarantar GSSS Kankara sun yi bayani filla-filla kan halin da suka tsinci kansu a ciki bayan harin da yan bindiga suka kai masu.
Wani dalibi ya ce a lokacin...
Yadda Wasu Daliban Su Tsira a Hannun ‘Yan Bindiga
Yadda Wasu Daliban Su Tsira a Hannun 'Yan Bindiga
Rahotanni da sanyin safiyar ranar Asabar sun wallafa labarin yadda 'yan bindiga suka kai hari wata makarantar sakandire a Katsina.
'Yan bindiga sun dira dakin kwanan dalibai da ke makarantar sakandiren kimiyya...
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Masu garkuwa da mutanen da suka sace Honourable Bashir Muhammed sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi.
Honourable Muhammed ya kasance mamba a majalisar dokokin jihar Taraba.
Wasu yan bindiga...
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona
Kwamitin PTF ya zargi kungiyoyin addini da laifi wajen yaduwar COVID-19.
A halin yanzu cutar ta sake dawo wa, ta na harbin mutane a jihohin Najeriya.
Boss Mustapha ya ce ana saba ka’ida wajen...
Pantami: ‘Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data
Pantami: 'Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data
Mutane da dama sun caccaki gwamnati a kan ikirarin ma'aikatar sadarwa ta rage 50% daga kudin data.
Ma'aikatar ta ce tayi ikirarin rage farashin data tun watan Janairun 2020 zuwa watan Nuwamba,...
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu
Mashahurin attajirin Brazil dan asalin kasar Lebanon Joseph Safra, ya rasu ranar Alhamis ya na da shekara 82, a cewar bankin sa.
An haife shi a 1938 ga wasu iyalai Yahudawa...
Adadin Kanawa da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja
Adadin Kanawa da 'Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja
Yan bindiga sun yi sanadiyar mutuwar mutane 16 yan asalin jihar Kano a kan hanyar su ta dawowa kano daga Abuja a babban titin Kaduna zuwa Abuja.
Wata majiya...
Rundunar Sojojin Najeriya Zata Iya Kawo Karshen Boko Haram – Ministan Tsaro
Rundunar Sojojin Najeriya Zata Iya Kawo Karshen Boko Haram - Ministan Tsaro
Ministan tsaro, Manjo janar Bashir Magashi, ya ce sojojin Najeriya sune mafi nagarta a cikin Afirka.
Magashi ya ce rundunar sojin Najeriya za ta iya kawo karshen Boko haram...