Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis
Da alamun mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona duk da cewa daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa da cutar kulli yaumin.
Gwamnatin tarayya ta shawarci masu shirye-shiryen bikin...
Malam Ibrahim Shekarau ya yi Martani Kan Sauke Shugabannin Tsaro
Malam Ibrahim Shekarau ya yi Martani Kan Sauke Shugabannin Tsaro
Yan majalisar dattawan Najeriya sun bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro.
Tsohon gwamnan jihar Kano ya jaddada wannan bukata na yan majalisan.
Ya ce ko ba dan rashin kokari...
2021: Akwai Yiwuwar Za’ayi Karancin Abinci – Wani Malamin Jami’a
2021: Akwai Yiwuwar Za'ayi Karancin Abinci - Wani Malamin Jami'a
Shugaban Jami’ar Al-Hikmah ya ce akwai yiwuwar ayi karancin abinci.
Noah Yusuf ya ce kashe manoman da ake yi zai iya jawo wannan bala’i.
Yusuf ya bayyana ambaliyar ruwa da rigingimu a...
2023: Saraki ya yi Kira ga Masu Neman Kujerar Shugaban Kasa
2023: Saraki ya yi Kira ga Masu Neman Kujerar Shugaban Kasa
Bukola Saraki ya ce duk wanda ya karkatar da hankalinsa wurin neman kujerar 2023 a yanzu, baya da kishin Najeriya.
A cewar tsohon shugaban majalisar dattawa, kasar nan tana cikin...
Tarihin ‘Dan Najariya da ya Zagaye Kasashen 87 a Babur – Olabisi Ajala
Tarihin 'Dan Najariya da ya Zagaye Kasashen 87 a Babur - Olabisi Ajala
Mashood Adisa Ajala, mutum ne mai dumbin tarihi cike da burgewa da ban sha'awa.
Shine mutumin da ya zagaye kasashe 87 na turawa a babur inda yayi suna,...
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kotun Majistare ta IV a Birnin Kebbi, ta bada umurnin garkame wata mata mai suna, Patricia Nebochi, a gidan yarin Argungun kan laifin satan dan jariri a jihar.
Matar, mai...
Rashin Tsaro: Buhari ya Amince da Zama da ‘Yan Majalisar Wakilai
Rashin Tsaro: Buhari ya Amince da Zama da 'Yan Majalisar Wakilai
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da zama da 'yan majalisar wakilai nan kusa.
Hakan ya biyo bayan yadda 'yan majalisar suka rude, suka kidime kuma suka gigice.
Majalisar ta dauki zafi...
Kuros Riba: ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda
Kuros Riba: 'Yan Ta'adda Sun Kashe Mataimakin Kwamishinan 'Yan Sanda
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin cewa 'yan fashi da makami ne sun hallaka mataimakin kwamsihinan 'yan sanda, Egbe Edum.
Edum, mai mukamin kwamishinan 'yan sanda, ya gamu da ajalinsa a...
Bayan Kisan Zabarmari: Dakarun Sojoji Sun Kaiwa Manyan Boko Haram Hari
Bayan Kisan Zabarmari: Dakarun Sojoji Sun Kaiwa Manyan Boko Haram Hari
Hedkwatar tsaro ta sanar da yan Najeriya labari mai dadi bayan kisan Zabarmari da yan ta’adda suka yi a Borno.
Bisa rahoton hedkwatar tsaron a ranar Talata, 1 ga watan...
Adamawa: Wani Yankin Jahar na Fuskantar Kangin Rayuwa
Adamawa: Wani Yankin Jahar na Fuskantar Kangin Rayuwa
Da rashin muhimman gine-gine masu amfani, Folwoya Goriji, wani gari a jihar Adamawa, na fuskantar kangin rayuwa.
A garin babu tsaftataccen ruwan sha wanda hakan yasa mazauna garin ke shan ruwa a kogi...