Najeriya: Kasar Saudiyya ta Nuna Alhinin Kisan Manoma
Najeriya: Kasar Saudiyya ta Nuna Alhinin Kisan Manoma
Kasar Saudiyya ta bayyana alhininta a kan kisan manoman jihar Borno da ake zargin 'yan Boko Haram sun yi.
Saudiyya ta mika sakon ta'aziyyarta ga iyalan wadanda al'amarin ya shafa da gwamnatin Najeriya...
EFCC ta Kara Gurfanar da Babachir David Karo na Biyu
EFCC ta Kara Gurfanar da Babachir David Karo na Biyu
A karo na farko tun bayan mutuwar Jastis Jude Okeke, EFCC ta sake gurfanar da Babachir David Lawal.
An fara gurfanar da Babachir, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, a watan Fabarairu na...
Lai Mohammmed ya yi Martani Akan ‘Yan Ta’adda
Lai Mohammmed ya yi Martani Akan 'Yan Ta'adda
Muna bukatar taimakon kasashen ketare don kawo karshen ta'addanci, cewar ministan labarai da al'adu, Lai Mohammed.
A cewarsa, akwai makamai na musamman da ya kamata Najeriya ta mallaka, idan ba haka ba, 'yan...
Ya Kamata Mazauna Yankuna Su Din ga Ba wa Sojoji Cikakken Bayani – Jonh...
Ya Kamata Mazauna Yankuna Su Din ga Ba wa Sojoji Cikakken Bayani - Jonh Enenche
A ranar Litinin, rundunar sojin Najeriya sun yi korafi a kan yadda mazauna Maiduguri suke boye musu bayanai a kan 'yan ta'adda.
A cewar Kakakin rundunar...
Buhari ya Tura Tawagarsa Zuwa Borno
Buhari ya Tura Tawagarsa Zuwa Borno
Shugaban kasa Buhari ya aika wata tawaga zuwa Borno a kan kisan gillar da aka yi wa wasu manoma a jihar ta arewa.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ne ya jagoranci tawagar wacce ta hada...
Gwamnoni 36: Kisan Manoma 43 ya Nuna Gazawar Tsaron Kasa
Gwamnoni 36: Kisan Manoma 43 ya Nuna Gazawar Tsaron Kasa
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta kwatanta kisan monoma 43 na kauyen Zabarmari a matsayin zalunci.
Sun fadi hakan ne ta bakin shugabansu, inda suka ce harin ya nuna gazawar tsaron kasar gaba...
Gwamnatin Kano Tayi Sabon Naɗe a CARS da SRCOE
Gwamnatin Kano Tayi Sabon Naɗe a CARS da SRCOE
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi muhimman nade. nade a gwamnatin jihar Kano.
Daga cikin nade-naden da Ganduje ya yi akwai nadin shugaban makarantar CARS da SRCOE.
Ganduje ya bukaci...
Yadda Rayuwa ta sauyawa Wani Tsohon Dan Siyasa
Yadda Rayuwa ta sauyawa Wani Tsohon Dan Siyasa
Wani tsohon mutum wanda aka gan shi yana tura amalanke na abincin dabbobinsa ya ce tsohon kansila ne shi.
Anibaba ya ce a lokacin mulkin Babangida, N500 ne albashinsa duk da N444 suke...
Wata Majiya: Dalilin Kashe Manoman Shinkafa
Wata Majiya: Dalilin Kashe Manoman Shinkafa
Majiya ta bayyana dalilin da yasa mayakan kungiyar Boko Haram suka yi wa manoma yankan rago a garin Zabarmari da ke jihar Borno.
An tattaro cewa mazauna kauyen sun kama daya daga cikin yan ta'addan...
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Malamin Jami’a – Dr Karl Kwaghger
Yadda 'Yan Bindiga Suka Kashe Malamin Jami'a - Dr Karl Kwaghger
Jami’an tsaro sun tsinci gawar wani Malami a Jami’ar aikin gona, Makurdi.
An iske Dr. Karl Kwaghger jina-jina a hanya bayan an yanka makwogoronsa.
Zuwa yanzu babu wanda ya san wadanda...