Shugaba Buhari ya yi wa Dr Isa Pantami Ta’aziyya
Shugaba Buhari ya yi wa Dr Isa Pantami Ta'aziyya
Shugaban kasa ya jajantawa Sheikh Isa Ibrahim Pantami.
An yi jana'izar Aisha a ranar Talata a masallacin Annur da ke Wuse 2 a Abuja bayan sallar Zuhr.
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sakon...
Hisbah Tayi Nasarar Kama ‘Dan Sandan da yake Bata Tarbiyyar Yara Mata
Hisbah Tayi Nasarar Kama 'Dan Sandan da yake Bata Tarbiyyar Yara Mata
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wani Basiru a wani gida yana lalata da wata yarinya mai karancin shekaru.
Mahaifin yarinyar ya ce ya nemi yarinyar sama ko...
Sojojin Najeriya Sun Raunata Wasu ‘Yan Bindiga
Sojojin Najeriya Sun Raunata Wasu 'Yan Bindiga
Rundunar OPTS tana samun nasarar ragargazar 'yan bindiga a jihar Kaduna - Rundunar ta mayar da harin 'yan bindiga a titin Kaduna zuwa Abuja.
Sojojin sun kuma ragargaji 'yan bindiga a titin Zaria zuwa...
Najeriya Zata Samu Damar Fitar da Man Fetur Kasashen Waje – Buhari
Najeriya Zata Samu Damar Fitar da Man Fetur Kasashen Waje - Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya kadamar da karamin matatatan man fetur na Waltersmith da ke jihar Imo.
Shugaban kasar ya ce samar da wannan matatan man fetur din zai bawa...
Aisha Yesufu ta Shiga Jerin Mata 100 Masu faɗa a ji na Duniya
Aisha Yesufu ta Shiga Jerin Mata 100 Masu faɗa a ji na Duniya
Gidan jaridar BBC ma su yada labarai sun fitar da jadawalin mata masu a fada a ji na duniya na shekarar 2020.
Sunan 'yar gwagwarmaya, 'yar asalin jihar...
Sojojin Najeriya Sunyi Nasarar Kashe Wasu ‘Yan Boko Haram
Sojojin Najeriya Sunyi Nasarar Kashe Wasu 'Yan Boko Haram
Rundunar Operation Fire Ball suna cigaba da samun nasarar ragargazar 'yan ta'adda a Maiduguri.
Rundunar ta samu nasarar kashe 'yan ta'adda 23, wurin ceto wasu mutane 5 daga hannun 'yan Boko Haram.
Kamar...
Gwamnatin Tarayya Zata Gina Sabon Matatar Man Fetur
Gwamnatin Tarayya Zata Gina Sabon Matatar Man Fetur
An kaddamar da sabon karamar matatar man fetur a kudancin Najeriya.
Hakazalika shugaba Buhari kaddamar da ginin sabon wani matatan duk na kamfani daya.
Har yanzu ana sauraron attajiri Aliko Dangote ya kammala ginin...
Kotu ta Bukaci Hon. ‘Dan Galadima
Kotu ta Bukaci Hon. 'Dan Galadima
Lauyan EFCC yana neman Kotu ta daure Sani Umar Dan-Galadima a kurkuku.
Sani Umar Dan-Galadima shi ne wanda ya tsaya wa Faisal Abdulrasheed Maina.
‘Dan Majalisar yana cikin barazanar rasa N60m ko a garkame shi a...
Mutum na Biyu da Yafi Arziki a Fadin Duniya
Mutum na Biyu da Yafi Arziki a Fadin Duniya
A shekarar 2020, Elon Musk ya maye gurbin Bill Gates, wanda yanzu haka, shine mutum na 2 a kudi, duk duniya.
Elon Musk, CEO din Tesla ne, yana da dukiya mai kimar...
Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari
Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari
Ƙungiyar Dattijan Arewa (NEF) ta nuna damuwarta bisa matsalar tsaro da take addabar yankin arewacin ƙasar Najeriya.
A cewar Ƙungiyar, ba ta gamsu da tafiyar kunkuru da aikin babban titin...





















