Magu: Wasu Kungiyoyi Sun Bukaci Buhari ya Dakatar da Kwamitin Salami

0
Magu: Wasu Kungiyoyi Sun Bukaci Buhari ya Dakatar da Kwamitin Salami HEDA da wasu Kungiyoyi su na so a dakatar da binciken Ibrahim Magu. Kungiyoyin su na ganin kwamitin Ayo Salami ba zai iya yin adalci ba. A ra’ayin wadannan kungiyoyi, binciken...

Wata Kungiya ta Koka da Halin da Musulmai ke Fuskanta a Kudu

0
Wata Kungiya ta Koka da Halin da Musulmai ke Fuskanta a Kudu SEMON da Igbo Muslim Forum sun ce ana muzguna wa Musulmai a kasar Ibo. Kungiyoyin sun ce Musulmai na fuskantar barazana na babu gaira, babu dalili. Ana zargin CAN, Ohanaeze...

Najeriya: Sarakunan Arewa Sun Nuna Damuwar su Akan Wasu Jahohi

0
Najeriya: Sarakunan Arewa Sun Nuna Damuwar su Akan Wasu Jahohi Hankalin Sarakunan Arewa ya tashi a kan tabarbarewar ilimin yara mata a wasu jihohin yankin guda biyar. Jihohin da abun ya shafa sune, Borno, Zamfara, Sokoto, Kebbi da kuma Gombe. Sarakunan sun...

Sojojin Najeriya Sunyi Rashin Wani Kwamanda

0
Sojojin Najeriya Sunyi Rashin Wani Kwamanda   Kwamanda a rundunar soji ya yanke jiki ya fadi matacce yayin da ya ke tsaka da gabatar jawabi ga sojoji. Kakakin rundunar soji bai samu damar amsa kiran jaridar Gazette don jin inda aka tsaya...

Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu

0
Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu Wani kamfani, Insight Dynamic Resources Limited ya na karar gwamnatin Najeriya. Kamfanin ya kai Ministan sufuri da shugaban BPP gaban wani babban kotun tarayya. Ana zargin an saba doka wajen bada...

Jam’iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa

0
Jam'iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa Jam’iyyar PDP ta shiga wani yanayi na kidimewa a halin yanzu. Ana rade-radin Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi zai koma APC. Babbar Jam’iyyar hamayyar za ta hana Gwamnan sauya-sheka. Rahotanni sun bayyana cewa uwar jam’iyyar PDP ta...

ASUU: Babu Wata Yarjejeniya Tsakanin mu da Gwamnatin Tarayya

0
ASUU: Babu Wata Yarjejeniya Tsakanin mu da Gwamnatin Tarayya Kungiyar Malaman Jami’a ta yi magana game da yajin-aikin da ta ke yi. Shugaban ASUU ya ce gwamnati ba ta cika duka alkawuran da ta yi ba. Biodun Ogunyemi ya karyata ikirarin da...

‘Yan Sanda Sun Kama Wasu Batagari da Makamai

0
'Yan Sanda Sun Kama Wasu Batagari da Makamai Yan sanda sun kai samame maboyar masu aikata miyagu ayyuka a jihar Lagas. A cikin haka, sun yi nasarar kama mutane 720 da makamai a fadin sassa 14 na jihar. Hakan ya faru ne...

Kano: ‘Yan Sanda Sun Kashe Mutane Biyu

0
Kano: 'Yan Sanda Sun Kashe Mutane Biyu Ana zaman dari dari a Kano bayan an zargi yan sanda da kashe wasu matasa biyu a unguwar Sharada. Rahoto ya nuna cewa lamarin ya afku ne a ranar Asabar, 14 ga watan Nuwamba...

APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta – Samuel Ojebode

0
APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta - Samuel Ojebode Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wani babban jigonta, Samuel Ojebode, a Oyo. Ojebode, ya kasance Shugaban jam’iyyar a mazabar tarayya ta Oyo. Wasu daga cikin jiga-jigan jam’iyyar sun nuna...