ENDSARS: Masar za ta Mayar da ‘Yan Najeriya Gida Saboda Zanga-Zangar
ENDSARS: Masar za ta Mayar da 'Yan Najeriya Gida Saboda Zanga-Zangar
Hukumomi a Masar sun ce za su mayar da wasu 'yan Najeriya gida, sakamakon gudanar da zanga-zangar End SARS ba tare da neman izini ba.
Shugaban hukumar kula da 'yan...
Kano: Gwamnatin ta Kafa Kwamiti Don Zaftarewa Iyaye Kuɗin Makaranta
Kano: Gwamnatin ta Kafa Kwamiti Don Zaftarewa Iyaye Kuɗin Makaranta
Gwammatin jihar Kano ta sanar da kafa wani kwamiti da zummar aiwatar da shirin zaftarewa iyayen ɗalibai a jihar kuɗin makaranta da kashi 25 cikin 100 sakamakon gararin da annobar...
SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu
SERAP ta Sha Alwashin Gurfanar da Majalisar Wakilan Najeriya a Gaban Kotu
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta yi barazanar gurfanar da majalisar wakilan Najeriya a gaban kotu, saboda aniyarta ta yin doka game da...
WAEC ta Rike Sakamakon Wasu ɗalibai
WAEC ta Rike Sakamakon Wasu ɗalibai
An fitar da sakamakon jarrabawar kammala makarantun sakadire ta Afrika ta yamma wato WAEC da ɗalibai suka zana a wannan shekara.
Alƙalumman da hukumar shirya jarrabarwar ta fitar sun nuna cewa kaso 65 cikin 100...
Habasha: ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Wasu Mutune a Jihar Oromo
Habasha: 'Yan Bindiga Sun Hallaka Wasu Mutune a Jihar Oromo
Mahara sun kashe akalla mutun 32 tare da kona gidajen da dama a wani mummunan hari a yammacin Habasha.
Hukumomi sun daura alhakin harin kan kungiyar yan tawaye ta Oromo Liberation...
Satar Mutane ya Dauƙi Sabon Salo a Najeriya
Satar Mutane ya Dauƙi Sabon Salo a Najeriya
Matsalar satar mutane na daukar wani sabon salo a Najeriya, kasancewar yadda ake zuwa keɓaɓɓun wurare kamar masallaci da asibiti ana satar mutane.
A jihar Nasarawa, kamar wasu sassan kasar da matsalar ta...
Zazzau: Sabon Sarkin Zai Jagoranci Kwamitin Matasa da Kungiyoyar NGF
Zazzau: Sabon Sarkin Zai Jagoranci Kwamitin Matasa da Kungiyoyar NGF
An nada Kwamitoci bayan taron da Gwamnonin Arewa su ka yi a Kaduna.
Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli ne aka zabi ya rike kwamitin Matasa - Kusan wannan ne aikin farko...
Kaduna: Kotu ta Saka Ranar Sanar da Makomar Sabon Sarkin Zazzau
Kaduna: Kotu ta Saka Ranar Sanar da Makomar Sabon Sarkin Zazzau
Wata babbar kotun da ke zama a Dogarawa, jihar Kaduna ta yanke ranar 5 ga wata domin yanke hukuncin sharia'r da ake yi a kan nadin sabon sarki.
Amma lauyan...
Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki?
Me ya sa ƙungiyar ASUU ta ƙi janye Yajin Aiki?
Ɗaliban jami'a a Najeriya na ci gaba da jiran tsammani bayan shafe watanni bakwai suna zaman gida saboda yajin aikin ƙungiyar malaman jami'o'in ta ASUU.
Tun a ranar 23 ga watan...
Ibadan: Kotu ta Datse Igiyar Auren Shekara 10
Ibadan: Kotu ta Datse Igiyar Auren Shekara 10
Matar aure ta zargi mijinta da sace mata 'yan kudadenta da ake boyewa a ma'adanarta.
Bayan zargin sata, matar mai suna Shakirat ta yi zargin cewa mijinta ya na yi mata barazanar cewa...