Legas: Yadda ‘Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar
Legas: Yadda 'Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar
Shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Legas, Sanai Ogunbiade, ya ce 'yan ta'adda sun shiga gidansa na Ikorodu sun yi masa fashi da tsakar rana
Ya wallafa...
Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya
Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya
Wasu fusatattun matasa sun afka gidan sanata mai wakiltar Mazaɓar Oyo ta Tsakiya, Teslim Folarin, inda suka wawashe kayayyaki.
Jaridar Premium Times ta ruwaito a yau Asabar cewa matasan...
Jos: Matasan Sun yi Cincirindo Domin Diban Kayan Tallafin Korona
Jos: Matasan Sun yi Cincirindo Domin Diban Kayan Tallafin Korona
Satan kayan tallafin Korona ya zama ruwan dare a jihohin Najeriya.
Matasa a jihar Plateau sun shiga kwasan nasu rabon tun da an ki raba musu - Kayan abincin da ake...
Daya Daga Matan Marigayi Ado Bayero: Bamu da Gidan Zama, an Hana mu Komai...
Daya Daga Matan Marigayi Ado Bayero: Bamu da Gidan Zama, an Hana mu Komai na Gado
Daya daga cikin iyalan marigayi sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero, ta magantu.
Hajiya Hauwa, wacce ta haifa masa 'yaya biyu ta bayyana irin halin kuncin...
Najeriya: Labaran ƙarya da aka Yaɗa kan Zanga-Zangar EndSars
Najeriya: Labaran ƙarya da aka Yaɗa kan Zanga-Zangar EndSars
A farkon watan nan ne dai aka fara wata zanga-zanga a Najeriya inda matasan ƙasar suka yi kira da a rushe rundunar da ke yaƙi da fashi da makami ta SARS.
Batun...
Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki
Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki
Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar sa dalilinta na yin shiru a kan harbe-harben Lekki.
Mai bai wa shugaban kasar shawara na musamman a fannin yada labarai, Femi Adesina...
Borno: Dakarun Sojin Najeriya Sun Fatattaki ‘Yan Ta’addan da Suka Kai Hari
Borno: Dakarun Sojin Najeriya Sun Fatattaki 'Yan Ta'addan da Suka Kai Hari
Rundunar Sojin Najeriya ta Army Super Camp sun mayar da harin da 'yan Boko Haram suka kai Ngamdu da ke karamar hukumar Kaga a jihar Borno.
Sun samu nasarar...
Cross Rivers: Kada a Sake a Harbi Masu Diban Kayan Tallafin Korona
Cross Rivers: Kada a Sake a Harbi Masu Diban Kayan Tallafin Korona
Bayan samun labarin ana diban kayan tallafin Korona, gwamnan Cross RIver ya aika sako mai muhimmanci ga jami'an tsaro.
Mai magana da yawun gwamnan ya saki jawabi da yammacin...
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai kalmashe kafa yana kallon kuda kwado yayi masa kafa ba
Ya ce zai tabbatar ya kawo karshen ta'addanci, rikici da tashin hankali...
Jami’an Tsaro na Kallo Mutane Suka Sace Tallafin COVID-19 a Kwara
Jami'an Tsaro na Kallo Mutane Suka Sace Tallafin COVID-19 a Kwara
Wani abun al'ajabi ya faru a ranar Juma'a, inda dandazon mutane suka balle babban dakin ajiyar kaya, suka kwashe kayan tallafin COVID-19
Babban abun mamakin shine, yadda mutanen suka yi...