Wani garken Awaki da ya bazama a cikin unguwar Llandudno dake tsakiyar birnin Landan ya hasala jama’a, inda suke kawo tsaikon ababen hawa akan tituna da kuma yin kashi ko ina.

Awakin wadan da suka baro makiyayarsu sakamakon mamakon ruwan sama tare da iska mai karfin gaske da kuma tsananin sanyi ya sanya suka bazamo cikin gari.

Mai magana da yawun mazauna unguwar, ya bayyana cewar bazamowar awakin a wannan lokacin ba sabon abu bane, saboda a cewarsa a kowace shekara a irin wannan lokaci awakin kan nemi mafaka.

The post Akuyoyi sun addabi birnin Landan appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here