Dalilin da Yasa Mayakan Boko Haram Suka Mika Wuya ga Sojojin Najeriya

 

Sojojin Najeriya sun ce mayakan kungiyar Boko Haram suna ajiye makamansu ne a sakamakon hare-haren da ake yawan kai masu ta sama da kasa a mafakarsu.

Tun a makon da ya gabata ku ka ji cewa sakamakon cigaba da bude wa ‘yan Boko Haram wuta da rundunar sojin Operation Hadin Kai suke yi, sun soma mika wuya.

A makon jiya an samu ‘yan ta’addan Boko Haram da-dama da suka ajiye makamansu, sannan suka mika wuya, cikinsu akwai mayaka 19, da mata 19 da yara 49.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here