Martanin da Wike ya Maida wa Shugaban Jam’iyyar PDP
Martanin da Wike ya Maida wa Shugaban Jam'iyyar PDP
Gwamna Wike na jihar Ribas ya maida zazafan martani ga shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Dr. Iyorchia Ayu.
Gwamnan ya gargaɗi Ayu da cewa butulci da girman kai ba zai kai shi...
Hukumar INEC ta Sanar da Ranar Karshe da za ta Fitar da Sunayen Dukkan...
Hukumar INEC ta Sanar da Ranar Karshe da za ta Fitar da Sunayen Dukkan 'Yan Takara a Zaben 2023
Hukumar shirya zabe ta INEC za ta fitar da sunayen wadanda za'a gani ranar zabe a 2023 .
Hukumar INEC za ta...
Ambaliya: An Samu Gawarwakin Mutane 15 da Suka Nutse a Maiduguri
Ambaliya: An Samu Gawarwakin Mutane 15 da Suka Nutse a Maiduguri
Akalla gawarwakin mutum 15 aka gano a kogin Ngadabul a Maiduguri, babban birnin jihar Borno bayan afkuwar wata ambaliya.
Kodinetan hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa NEMA a arewa...
Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Ruftawar Kabaruruka a Kano
Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Ruftawar Kabaruruka a Kano
Lamarin ruftawar kaburburan a makabartar ta Abbatuwa ya faru ne a jiya Laraba
A cewar daya daga cikin masu kula da makabarar, ya ce a duk shekara suna fama da matsalar ambaliyar...
Yadda Shugaban Kamfanonin Mai a Rasha ya Kashe Kansa
Yadda Shugaban Kamfanonin Mai a Rasha ya Kashe Kansa
An samu shugaban daya daga cikin manyan kamfanonin mai a Rasha Lukoil, a mace a Moscow.
Kafar yada labaran Rasha ta ce Ravil Maganov, ya fado ta taga daga hawa na shida...
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayakan Boko Haram 49 a Jihar Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayakan Boko Haram 49 a Jihar Borno
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana kashe mayakan Boko Haram 49 a wasu hare-hare ta sama da jiragen yaki na Super Tukano suka yi kan 'yan ta'addar a jihar...
Kyadar Biri: Mutane 4 Sun Kamu da Cutar a Jihar Katsina
Kyadar Biri: Mutane 4 Sun Kamu da Cutar a Jihar Katsina
Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da mutum hudu da suka kamu da cutar kyandar biri, inda wasu 53 kuma suka kamu da cutar amai da gudawa ta kwalara.
Kwamishinan lafiya...
‘Yan Yawon Budu Ido 4 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Hatsarin Jirgin Sama
'Yan Yawon Budu Ido 4 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Hatsarin Jirgin Sama
'Yan yawon bude ido hudu 'yan kasar Jamus da matukinsu dan Afirka ta Kudu sun mutu a wani hatsarin jirgin sama a Namibia jiya talata.
A cewar rahotannin daga...
Za mu Bawa Mutanen Shekarau da Suka Koma Jam’iyyar PDP Mukamai – Ayu
Za mu Bawa Mutanen Shekarau da Suka Koma Jam'iyyar PDP Mukamai - Ayu
Shugaban babbar jam’iyyar adawa a Najeriya PDP, Iyorchia Ayu ya ce za su baiwa mutanen malam Ibrahim Shekarau da suka koma jam’iyyar mukamai lokacin nadin sabbin shugabannin...
Ɗaruruwan ‘Yan Gudun Hijira a Najeriya Sun Shiga Halin Ka-ka-ni-ka-yi Kan Barazanar Rasa Matsugunnansu
Ɗaruruwan ‘Yan Gudun Hijira a Najeriya Sun Shiga Halin Ka-ka-ni-ka-yi Kan Barazanar Rasa Matsugunnansu
Ɗaruruwan ‘yan gudun hijira da ƴaƴansu a Najeriya sun ce sun shiga halin ka-ka-ni-ka-yi bayan hukumomi sun ba su zuwa yau don su tashi, ko kuma...