Ya Kamata APC ta Sanya Ido Kada Zaben Fidda Gwanainta ya Zama Irin na...

0
Ya Kamata APC ta Sanya Ido Kada Zaben Fidda Gwanainta ya Zama Irin na PDP - Gbenga Olawepo-Hashim Wani jigon APC ya bayyana bukatar hadin kai tsakanin jam'iyyar da kuma kishin kasa a kan gaba da komai. Ya bayyana cewa, ya...

‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya Masu Yawan Gaske a Hanyar Kaduna-Birnin Gwari

0
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya Masu Yawan Gaske a Hanyar Kaduna-Birnin Gwari Tsagerun yan bindiga sun farmaki babbar hanyar Kaduna-Birnin Gwari inda suka yi garkuwa da matafiya masu yawan gaske. An tattaro cewa yawancin wadanda maharan suka sace mata...

Aikin da Mukai Kan ‘Yan Bindiga a Cikin Makon Nan – Rundunar ‘Yan Sanda

0
Aikin da Mukai Kan 'Yan Bindiga a Cikin Makon Nan - Rundunar 'Yan Sanda Rundunar 'yan sanda ta bayyana aikin da ta yi kan 'yan bindiga a cikin makon nan, inda ta ragargaji wasu a hanyar Birnin Gwani. Rahoton da muke...

Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba...

0
Lukman da Kekemeke Sun Gargadi Abdullahi Adamu Kan Yanke Hukuncin Bai-daya da Sunan Shugaba Buhari Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC mai mulki bayan mutum biyu daga cikin kwamitin gudanarwar jam'iyyar ya bukaci sauran mambobin kwamitin su bijirewa...

Zamu Saki Sojojin Rwanda Biyu da Aka Garkame a ƙasata – Shugaban Congo

0
Zamu Saki Sojojin Rwanda Biyu da Aka Garkame a ƙasata - Shugaban Congo Shugaban Angola Joao Lourenco, ya ce Jamhuriyyar Dimukuradiyyar Congo ta amince su saki sojojin Rwanda biyu da ake tsare da su a makon da ya wuce, sakamakon...

Hukumar Kare Hakki Bil Adama na Bincike Kan zargin kisa a Zaɓen Fidda Gwanin...

0
Hukumar Kare Hakki Bil Adama na Bincike Kan zargin kisa a Zaɓen Fidda Gwanin APC a Kano   Hukumar kare hakkin bil adama ta kasa da haɗin gwiwar kungiyoyin farar-hula a Kano sun kaddamar da kwamitin bincike kan zargin kisan mutane...

Najeriya na Fuskantar Matsalolin Tsadar Abinci Sakamakon Yaƙin Ukraine

0
Najeriya na Fuskantar Matsalolin Tsadar Abinci Sakamakon Yaƙin Ukraine   Najeriya da wasu ƙasashen duniya 44 na fuskantar matsalolin tsadar abinci sakamakon yaƙin Ukraine, a cewar wani binciken kamfanin Boston ko BCG mai nazari kan lamura a duniya. Kamfanin na BCG da...

Dokar Haramta Achaɓa ta Fara Aiki a Kananan Hukumomi 6 da ke Birnin Legas

0
Dokar Haramta Achaɓa ta Fara Aiki a Kananan Hukumomi 6 da ke Birnin Legas A wannan rana ta Laraba 1 ga watan Yuni, dokar haramta achaɓa da Gwamna Babajide Sanwo-Olu, ya kafa ta soma aiki a jihar Legas. Haramcin achaɓa ya...

Kwankwaso ya Magantu Akan Zama Shugaban ƙasa a Zaɓen 2023

0
Kwankwaso ya Magantu Akan Zama Shugaban ƙasa a Zaɓen 2023   Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce shi ba wai ya matsa ta dole sai ya zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023 da ke tafe. Jagoran NNPP na ƙasa ya ce shi da...

Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ?

0
Ko Menene Dalilin da Yasa Tambuwal ya Janyewa Atiku ? Bayanai sun fito kan ainahin dalilin da yasa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya janyewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a zaben fidda gwanin PDP. Mai magana da yawun kungiyar kamfen...