Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara

0
Ƴan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a Zamfara   Al'ummar yankin Bukkuyum a jihar Zamfara sun ce ƴanbindiga sun yi sace fiye da mutum kusan 150 a wani hari da suka kai cikin dare. Mazauna yankunan sun ce ƙauyuka da...

INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta

0
INEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa. Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta...

Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aik

0
Kamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin Aiki   Ma'aikatan kamfanin samar da mai da iskar gas mafi girma a Najeriya, Seplat Energy, sun shiga yajin aikin sai baba ta gani, wanda zai iya kawo cikas...

Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi – MDD

0
Yaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDD   Majalisar ɗinkin duniya ta ce farashin kayan abinci ya yi tashin da ya daɗe bai yi ba tsawon watanni shida da suka wuce, kuma akwai yiwuwar zai ci gaba...

Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun ‘Yan Ta’adda a Jihar Borno

0
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannnun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno   Majiyoyin sun ce sojojin sun kai samame kan ’yan ta'addan kuma sun yi nasarar ceto dukkan waɗanda abin ya shafa su uku a lokacin aikin. Sojojin Operation Haɗin Kai...

Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa

0
Shugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-Naɗa   Abuja - Kwana biyu bayan rasa wasu masu mukamai a gwamnatinsa, Bola Tinubu ya yi sababbin nade-nade. Shugaban Tinubu ya amince da nadin Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwancin kasa, NCX. A wata...

Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano

0
Rikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano   Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon rikici tsakanin jami’an tsaro da mazauna wasu ƙauyuka a Kano. Rahotanni sun bayana cewa rikicin ya samo asali ne daga takaddamar...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar Ebonyi   Abakaliki, Ebonyi - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe basarake a Ebonyi, Eze Josephat Ikegwu. Rahotanni sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a daren...

Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC

0
Zaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INEC   Jam'iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta buƙaci a cire shugaban hukumar zaɓen ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan. ADC ta ce hukumar ta koma ƴan amshin shatar jam'iyya mai mulki ta APC, kuma...

Ma’anar Falle Ɗaya Ce

0
Ma'anar Falle Ɗaya Ce   Idan akwai wata kalma da za ta samu karɓuwa a wurin ƴan siyasa musamman a arewacin Najeriya to ita ce kalmar Falle Ɗaya wadda a yanzu haka amonta kawai ake ji na tashi a cikin wake...