ƙasashen da Suka fi Taka Leda a Duniya
ƙasashen da Suka fi Taka Leda a Duniya
Hukumar ƙwallo ƙafa ta duniya FIFA ta saka Najeriya a matsayi na 36 na jerin ƙasashen da suka fi taka leda a duniya.
Cikin jadawalin da ta fitar ranar Alhamis, hukumar FIFA saka...
Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa...
Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa Guda 3
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya taƙaita yawan motocin da ministocinsa da sauran shugabannin hukumomin gwamnati ke amfani da su a tawagarsu zuwa guda...
Mafi ƙarancin Albashi: Gwamnan Akwa Ibom ya Amince da N80,000
Mafi ƙarancin Albashi: Gwamnan Akwa Ibom ya Amince da N80,000
Gwamnan jihar Akwa Ibom Umo Eno ya sanar da fara biyan ma'aikatan jihar naira 80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi,
Gwamnatin jihar ta kuma kafa kwamitin tabbatar da tsarawa tare da...
Sarkin Kano ya Naɗa ɗansa a Matsayin Ciroman Jihar
Sarkin Kano ya Naɗa ɗansa a Matsayin Ciroman Jihar
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II zai naɗa ɗansa na farko a matsayin Ciroman Kano.
Mahaifin Muhammad Sanusi II, Ambasada Aminu Sanusi ya taɓa riƙe sarautar, sannan Alhaji Nasiru Ado Bayero ya riƙe...
Gwamnatin Kebbi ta Sanya Hannu Kan Dokar Mafi ƙarancin Albashin N75,000
Gwamnatin Kebbi ta Sanya Hannu Kan Dokar Mafi ƙarancin Albashin N75,000
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya sanya hannu a kan sabuwar dokar tsarin albashi mafi ƙanƙanta - naira 75,000, ga ma'aikatan jihar.
A lokacin bikin sanya hannu a kan dokar,...
Bayan Sallamar Ministoci 5: Sababbin Ministocin da Tinubu Naɗa
Bayan Sallamar Ministoci 5: Sababbin Ministocin da Tinubu Naɗa
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministoci biyar tare da naɗa wasu sababbi bakwai da kuma sauya wa goma ma'aikatu.
Wata sanarwa da fadar gwamnatin kasar ta fitar a shafinta na X,...
Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata
Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata
FCT, Abuja - Majalisar dattawa ta ɗauki mataki kan zargin da hukumar NDLEA ta yi wa Sanata Oyelola Yisa Ashiru na samun ƙwayoyi a gidansa.
Majalisar dattawan ta kafa kwamitin...
Kotu ta Tsige Shugaba da Manyan Jami’an Hukumar Zaben Jihar Kano
Kotu ta Tsige Shugaba da Manyan Jami'an Hukumar Zaben Jihar Kano
Kano - Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta tsige shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano (KANSIEC), Farfesa Sani Malumfashi.
A hukuncin da ta...
Tawagar Kano Pillars ta yi Hatsari, Mutane 3 Sun Samu Raunuka
Tawagar Kano Pillars ta yi Hatsari, Mutane 3 Sun Samu Raunuka
Tawagar 'yanwasan ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars ta yi hatsari a kan hanyarsu ta zuwa birnin Jos na jihar Filato.
Ƙungiyar ta 'yan ƙasa da shekara 19 ta tafi Jos...
Gwamna Ododo ya Ƙarawa Ƴan Fansho Kudin Alawus Duk Wata
Gwamna Ododo ya Ƙarawa Ƴan Fansho Kudin Alawus Duk Wata
Jihar Kogi - Gwamnan Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya amince da biyan N10,000 a matsayin alawus ga dukkan ƴan fansho a jihar.
Ahmed Ododo ya ɗauki wannan mataki ne bayan...