2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba...
2023: Gwamna Yahaya Bello ya Magantu a Kan Wanda ya Kamata ya Gaji Shugaba Buhari
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya magantu a kan wanda ya kamata ya mallaki tikitin takarar shugaban kasa na APC a zaben 2023.
Bello ya ce...
Kotu a Babban Birnin Tarayya ta Gamsu da Nuna Adawa da ba da Belin...
Kotu a Babban Birnin Tarayya ta Gamsu da Nuna Adawa da ba da Belin Abba Kyari
Wata kotu a babban birnin tarayya ta yi zama, ta duba yiwuwar ba da belin DCP Abba Kyari da ake zargi da harkallar kwayoyi.
Kotun...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Hedkwatar ‘Yan Sanda a Jahar Imo
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Hedkwatar 'Yan Sanda a Jahar Imo
Yan bindiga sun kai mummunan hari wata Hedkwatar yan sanda a Imo, mutane yankin sun tsorata sun yi takan su.
Wani mazaunin yankin ya ce Artabun da aka yi tsakankin...
Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam’iyyar APC da ke Gudana Yau
Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam'iyyar APC da ke Gudana Yau
Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), kana kuma sakataren kwamitin sadarwar zamani, na babban taron ƙasa na jam'iyyar APC, Malam Kashf Inuwa Abdullahi,...
Shugaba Buhari ya Bukaci Mambobin APC da su ci gaba da Hada Kansu Sannan...
Shugaba Buhari ya Bukaci Mambobin APC da su ci gaba da Hada Kansu Sannan su Marawa Sabon Shugabancin Jam'iyyar Baya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarci Sanata Adamu Abdullahi da ya duba cancanta sama da komai wajen zabar yan takara...
Tsohuwar Ministar Buhari ta Bayyana Yadda ta Ci gaba da Rayuwa Bayan Badakatar kwalin...
Tsohuwar Ministar Buhari ta Bayyana Yadda ta Ci gaba da Rayuwa Bayan Badakatar kwalin NYSC
Kemi Adeosun ta bayyana irin halin da ta riski kanta a ciki bayan badakatar satifiket dinta.
Tsohuwar ministar ta bayyana cewa bayan afkuwar lamarin ta kan...
2023: Kudi na ke Bukata ba Kujerar Shugaban Kasa ba – Rotimi Amaechi ga...
2023: Kudi na ke Bukata ba Kujerar Shugaban Kasa ba - Rotimi Amaechi ga Magoya Bayansa
Rotimi Amaechi, Ministan Sufuri (Dan Amanar Daura) ya shaida wa magoya bayansa cewa shi fa yanzu kudi kawai ya ke bukata domin ya kula...
Gwamnatin Taliban ta Haramta Cuɗanyar Mata da Maza a Wuraren Shakatawa a Kabul
Gwamnatin Taliban ta Haramta Cuɗanyar Mata da Maza a Wuraren Shakatawa a Kabul
Gwamnatin Taliban a Afghanistan ta ce daga yanzu maza da mata ba za su tafi wuraren shakatawa ba lokaci guda a Kabul.
Sanarwar da gwamnatin ta fitar ta...
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojojin Nijar 6
'Yan Bindiga Sun Hallaka Sojojin Nijar 6
An kashe sojojin Nijar shida wani hari da ƴan bindiga suka kai kudu maso yammacin ƙasar, kusa da iyaka da Burkina Faso, kamar yadda ma’aikatar tsaron kasar ta sanar ranar Asabar.
Harin wanda aka...
Shugaban Ukraine ya Sake Kira ga Gwamnatocin ƙasashen Yammaci da su ba Shi Makamai
Shugaban Ukraine ya Sake Kira ga Gwamnatocin ƙasashen Yammaci da su ba Shi Makamai
Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya yi kira ga gwamnatocin ƙasashen yammaci su ba shi jirage da tankokin yaƙi da makaman kakkabo makami mai linzami.
A jawabin da...