Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu –...

0
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu - Ngelale   Mai bai wa shugaban Najeriya shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Ajuri Ngelale ya sanar da ajiye aikinsa 'na wucin gadi' Cikin wata sanarwa da...

Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga...

0
Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga Duk Wanda ke Buƙata - NNPCL   Babban kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya musanta zargin da ya ce ƙungiyar kare haƙƙin Musulmi ta Najeriya, MURIC ta...

Gwamnatin Tarayya ta Fayyace Batun Shekarun Zana WAEC/NECO

0
Gwamnatin Tarayya ta Fayyace Batun Shekarun Zana WAEC/NECO   Abuja - Gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagoranci Bola Ahmed Tinubu ta yi ƙarin haske kan batun mafi ƙarancin shekarun zana jarabawar gama sakandire a Najeriya. Rahotannin da ke yawo sun yi iƙirarin cewa gwamnatin...

Gwamnatin Zamfara ta Magantu Kan Zargin Biyan ‘Yan Ta’adda Kudin Sulhu

0
Gwamnatin Zamfara ta Magantu Kan Zargin Biyan 'Yan Ta'adda Kudin Sulhu   Jihar Zamfara - Gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da sanarwar da aka ce ta fito daga gare ta na shirin tattaunawa da yan ta'adda domin sulhu. Sakataren gwamnatin Zamfara,...

Tashin Fetur: Ana son Bata Sunan Tinubu – Sheikh Jingir

0
Tashin Fetur: Ana son Bata Sunan Tinubu - Sheikh Jingir   Jihar Plateau - Shugaban kungiyar Izala mai hedikwata a jihar Filato ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan tausayawa talakawa. Sheikh Muhammadu Sani Yahaya Jingir ya yi magana ne kan...

Tashin Fetur: Gwamnatin Ekiti ta Rage wa Ma’aikata Ranakun Zuwa Aiki

0
Tashin Fetur: Gwamnatin Ekiti ta Rage wa Ma'aikata Ranakun Zuwa Aiki Jihar Ekiti - Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji ya amince ma'aikata su rika zama suna aiki daga gida a wasu kwanakin mako. Gwamnan ya ɗauki wannan matakin ne domin ragewa...

Nan da ƙarshen Mako Man Fetur Zai Wadata a Ko’ina – Gwamnatin Najeriya

0
Nan da ƙarshen Mako Man Fetur Zai Wadata a Ko'ina - Gwamnatin Najeriya   Ƙaramin Ministan Albarkatun Man Fetur, Heineken Lokpobiri ya ce daga yanzu zuwa ƙarshen mako man fetur zai wadata a ko'ina a faɗin ƙasar. Ministan ya bayar da wannan...

Ambaliyar Ruwa: Za a yi Mamakon Ruwan Sama na Kwana Biyar a Jihohi 21...

0
Ambaliyar Ruwa: Za a yi Mamakon Ruwan Sama na Kwana Biyar a Jihohi 21 - NIMET   Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi hasashen cewa mamakon ruwan sama da za a yi kwana biyar ana yi, zai janyo ambaliyar ruwa a wurare...

Gwamnatin Najeriya ta ƙara Kashi 50 na Kuɗin Abincin Fursunoni da ke Faɗin ƙasar

0
Gwamnatin Najeriya ta ƙara Kashi 50 na Kuɗin Abincin Fursunoni da ke Faɗin ƙasar   Gwamnatin Najeriya ta amince da ƙara kashi 50 na kuɗin abincin fursunonin da ke gidajen gyaran hali a faɗin ƙasar. Da yake jawabi ga manema labarai a...

Sai Wanda Yake da NIN za a Sayar wa da Shinkafa N40,000 – Gwamnatin...

0
Sai Wanda Yake da NIN za a Sayar wa da Shinkafa N40,000 - Gwamnatin Najeriya   Gwamnatin Najeriya ta ce ta ƙaddamar da sayar da shinkafa ƴar gwamnati kilogram 50 kan farashin N40,000. Amma gwamnatin ta ce sai wanda yake da lambar...