Rashin Tsaro: Gwamnan Jahar Kano ya Soki Gwamnan Jahar Kaduna
Rashin Tsaro: Gwamnan Jahar Kano ya Soki Gwamnan Jahar Kaduna
Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Ganduje, ya soki maganar da gwamna Nasir El-Rufai na jahar Kaduna ya yi akan rashin tsaron yankin arewa maso yamma.
Dama gwamna El-Rufai yace saboda rashin daukar...
Kotu ta Dakatar da Kwamitin Rikon Kwarya na Jam’iyyar PDP a Jahar Ebonyi
Kotu ta Dakatar da Kwamitin Rikon Kwarya na Jam'iyyar PDP a Jahar Ebonyi
Har yanzu PDP bata kashe wutar rikicin shugabancinta da ke ruruwa ba a jahar Ebonyi.
Hakan ya kasance ne yayinda kotu ta dakatar da kwamitin rikon kwarya na...
Yaduwar Corona: Gwamnatin Daular Larabawa ta Dakatar da Shigar ‘Yan Najeriya Kasar ta
Yaduwar Corona: Gwamnatin Daular Larabawa ta Dakatar da Shigar 'Yan Najeriya Kasar ta
Gwamnatin daular larabawa (UAE) ta dakatar da shigar 'yan Najeriya Dubai ta jiragen sama a matsayin hanyar dakatar da yaduwar COVID-19.
Babban kamfanin jiragen saman Najeriya, Air Peace,...
Kungiyar CNG ta Nuna Rashin Goyan Bayanta ga Gwamnonin Arewa Kan Haramta Kiwo a...
Kungiyar CNG ta Nuna Rashin Goyan Bayanta ga Gwamnonin Arewa Kan Haramta Kiwo a Fili
Gamayyar kungiyoyin arewa, CNG, ta nuna goyon bayanta ga neman afuwa da Sheikh Gumi ke son ganin an yi wa yan bindiga.
Kungiyar ta kuma soki...
Jahar Kano ta Kama Mutane Sama da 200 da Laifin Saba Dokokin Hana Yaɗuwar...
Jahar Kano ta Kama Mutane Sama da 200 da Laifin Saba Dokokin Hana Yaɗuwar Cutar Corona
Kwamitin da ke kula da cutar corona a jahar Kano ya kama mutum sama da 200 a kokarinsa na tabbatar da bin dokokin hana...
‘Yan Majalisa ba sa Rayuwar Jindadi- Benjamin Kalu
'Yan Majalisa ba sa Rayuwar Jindadi- Benjamin Kalu
Honarabul Benjamin Kalu ya bayyana dalilin da ya sa yan majalisa ke yawan mutuwa yanzu.
.
Dan majalisan ya bayyana cewa yan Najeriya musamman mutan mazabunsu na damunsu da yawa.
Yan bayyana cewa yan majalisan...
Babban Kwamitin Kungiyar Kasuwanci ta Duniya ta Sanar da Ranar Nadin Sabuwar Darakta Janar
Babban Kwamitin Kungiyar Kasuwanci ta Duniya ta Sanar da Ranar Nadin Sabuwar Darakta Janar
Tsohuwar Ministar kudi a Najeriya, da yiyuwar ta kasance sabuwar Darakta-Janar na WTO.
Hukumar ta sanar da sabon nadin Darakta-Janar din zai gudana ranar 15 ga watan...
Hukumar EFCC ta Gurfanar da Tsohuwar Ministar Sufurin Jiragen Sama, Stella Oduah Kan Ta’ammali...
Hukumar EFCC ta Gurfanar da Tsohuwar Ministar Sufurin Jiragen Sama, Stella Oduah Kan Ta'ammali da Dukiyar Gwamnati
EFCC ta gurfanar da Stella Oduah, tsohuwar ministar sufurin jiragen sama, bisa zarginta da satar kudade.
Ana zargin ta da wawurar kudade lokacin tana...
Sauya Sheka da Femi Kayode ya yi Zuwa APC Shawara ce Mai Kyau ga...
Sauya Sheka da Femi Kayode ya yi Zuwa APC Shawara ce Mai Kyau ga Jam'iyyar - Kungiyar Matasa
Kungiyar GYB2PYB Youth Support Group ta marabci Femi Fani-Kayode zuwa jam'iyyar APC.
Kungiyar ta bayyana zuwansa jam'iyyar alheri ne wajen sauya Najeriya ba...
Babu Sulhu Tsakaninmu da ‘Yan Bindiga – Gwamnatin Jahar Kaduna
Babu Sulhu Tsakaninmu da 'Yan Bindiga - Gwamnatin Jahar Kaduna
Matsalar tsaro na cigaba da kwasan rayukan mutane a jahar Kaduna.
A rana guda, gwamnatin jahar tayi alhinin kisan mutane sama da 20.
Gwamna El-Rufa'i ya bayyana cewa babu sulhu tsakaninsa da...






















