Gwamnatin Tarayya Na Shirin Maye Gurbin BVN da NIN – Ministan Sadarwa
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Maye Gurbin BVN da NIN - Ministan Sadarwa
Ministan sadarwa Dakta Isa Ali Pantami, ya sanar da cewa gwamnatin tarayya tana kan shirin maye gurbin BVN da NIN.
Dakta Pantami ya sanar da cewa ya bayar da...
‘Yan Bindiga Sun Budewa motar Gawa Wuta
'Yan Bindiga Sun Budewa Motar Gawa Wuta
'Yan bindiga sun tare motar daukar gawa sun sace kanin marigayin da ake dauke da gawarsa.
Yan bindigan sun kuma kashe wani direban mota da ke biye da motar daukar gawar.
Masu garkuwa da mutanen...
Tukur Buratai: Jawabin Tsohon Babban Hafsan Sojojin Kasar Najeriya, a Gurin Taron Bankwana da...
Tukur Buratai: Jawabin Tsohon Babban Hafsan Sojojin Kasar Najeriya, a Gurin Taron Bankwana da Aiki
Tsohon babban hafsan sojojin kasar Nigeria, Tukur Buratai, ya ce kaunar da mahaifinsa ke yi wa Buhari yasa Buhari ya nada shi mukaminsa.
Janar Tukur Buratai...
Mista Ossy Prestige: ALLAH ya yi wa Dan Majalisar Wakilai na Tarayya Rasuwa
Mista Ossy Prestige: ALLAH ya yi wa Dan Majalisar Wakilai na Tarayya Rasuwa
Dan majalisar wakilai na tarayya, Mista Ossy Prestige ya riga mu gidan gaskiya.
Dan majalisar mai wakiltar mazabar Aba North/South daga jahar Abia.
Ya rasu ne bayan ya dade...
Karin Wa’adin Sifeto Janar: Rundunar ‘Yan Sanda ta yi Martani Kan Batun
Karin Wa'adin Sifeto Janar: Rundunar 'Yan Sanda ta yi Martani Kan Batun
Rundunar 'yan sanda ta karyata rahoton da wata kafar yada labarai ta watsa akan IGP Adamu, babban rundunar 'yan sanda.
Jaridar SaharaReporters ta wallafa cewa IGP Adamu ya bayar...
2023: Ubangiji ne Kawai Zai Iya Cewa ga Shugaban Kasar Najeriya – Rotimi Ameachi
2023: Ubangiji ne Kawai Zai Iya Cewa ga Shugaban Kasar Najeriya - Rotimi Ameachi
An yi wa Ministan sufurin kasa, Rotimi Ameachi, tambaya kan siyasar 2023.
Rotimi Ameachi yace bai san wanda zai zama shugaban Najeriya na gaba ba.
Jigon na APC...
Dalilin Tabarbarewar Ilimi a Najeriya – Sarkin Anka
Dalilin Tabarbarewar Ilimi a Najeriya - Sarkin Anka
Shugaban majalisar sarakunan Zamfara kuma sarkin Anka, ya alakanta tabarbarewar ilimi da auren mace fiye da daya.
Alhaji Attahiru Muhammad Ahmed ya ja kunnen maza a kan auren mace fiye da daya saboda...
Amurka ta Nada ‘Yar Najeriya a Matsayin Daraktar Harkokin Afrika
Amurka ta Nada 'Yar Najeriya a Matsayin Daraktar Harkokin Afrika
'Yan Najeriya a fadin duniya na nuna bajintansu a bangarori daban-daban na rayuwa.
Wata mai sharhi kan lamuran yau da kullum, Zainab Usman, ta samu mukami a Amurka.
Zainab Usman ta samu...
Donald Trump: Tsohon Shugaban Kasar Amurka ya Dawo Kan Kafofin Sada Zumunta
Donald Trump: Tsohon Shugaban Kasar Amurka ya Dawo Kan Kafofin Sada Zumunta
Bayan gargame asusun tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump, an sake bude masa.
Tsohon shugaban kasan ya dawo kan kafofin sada zumunta a matsayin tsohon shugaba.
Faceboo, Twitter, Instagram, Reddit,...
Babu Wanda Zai Tayar da Hankalin ‘Yan Kudu a Arewa – Gwamnan Jahar Jigawa
Babu Wanda Zai Tayar da Hankalin 'Yan Kudu a Arewa - Gwamnan Jahar Jigawa
Gwamnan Jigawa ya yi tsokaci kan tsangwamar da ake yiwa Fulani a kudancin Najeriya.
Badaru yace yan kudun dake Arewa su kwantar da hankalinsu, babu wanda zai...






















