Yaduwar Corona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Tun Shigowar Sabuwar Shekara
Yaduwar Corona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Tun Shigowar Sabuwar Shekara
Adadin masu kamuwa da Korona yana karuwa kullum tun da aka shiga sabuwar shekara.
Kwanaki 9 a jere, yan Najeriya sama da 1000 ke kamuwa da Korona.
Gwamnatin tarayya...
Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki
Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki
Ahmad Lawan ya shawarci shugabbanin kasar nan da su mai da hankali wajen yi wa al'ummarsu aiki.
Shugaban majalisar dattijan, ya ja hankalinsu da su daina bada...
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta Gudanar da Faretin Bankwana ga AIG Bishi
Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Gudanar da Faretin Bankwana ga AIG Bishi
Babban jami'in dan sanda, Omololu Bishi, mai mukamin AIG ya yi mutuwar bazata bayan kara masa girma.
A ranar 18 ga watan Disamba, 2020, IGP Mohammed Adamu ya karawa...
Makiyaya Sun Aika Manoni Lahira a Jahar Osun
Makiyaya Sun Aika Manoni Lahira a Jahar Osun
wasu makiyaya sun kashe wani manomi a garin Osun a ranar Talata 12 ga watan Janairu.
Al'amarin ya faru ne a gonar manomin dake kauyen Boole.
Sai da shanun makiyayan suka lalata amfanin gonar...
Makarantu Zasu Koma Karatu 18 ga Watan Janairu – Dakta Sani Aliyu
Makarantu Zasu Koma Karatu 18 ga Watan Janairu - Dakta Sani Aliyu
Makarantu zasu koma karatu ranar 18 ga watan janairu.
Shugaban kwamitin fadar shugaban kasa kan yaki da korona ne ya bayyana haka.
Ya fadi hakan ne a wani shiri na...
Kungiyoyin Malaman Jami’a SSANU da NASU Suna Zanga-Zangar Lumana a Abuja
Kungiyoyin Malaman Jami'a SSANU da NASU Suna Zanga-Zangar Lumana a Abuja
Wasu kungiyoyin malaman jami'a sun fito zanga-zangar lumana a babban birnin tarayya Abuja.
Kungiyoyin sun fito ne dan nuna kokensu dangane da tsarin IPPIS.
Sun kuma bayyana kukansu na rashin biyan...
Yadda Kungiyar Maza Masu Rowa ta Bunkasa a Sauran Kasashen Afirka
Yadda Kungiyar Maza Masu Rowa ta Bunkasa a Sauran Kasashen Afirka
Kungiyar samari masu masu matse aljihu ta fara bunkasa zuwa sauran kasashen Afirka.
Wasu daga cikin kasashen da suka bude rassan kungiyar sun hada da Ghana, Liberia, Uganda, Malawi da...
Buɗe Makaranta: Jami’ar ABU Zaria ta Saka Ranar 25 ga Watan Janairu
Buɗe Makaranta: Jami'ar ABU Zaria ta Saka Ranar 25 ga Watan Janairu
Daga karshe, Jami'ar ABU Zaria ta sanya ranar 25 ga watan Janairu domin buɗe makaranta.
Sai dai jami'ar ta shirya wani tsari da za ta bi wajen koyar da...
Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami’i...
Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami'i Daya a Katsina
An yi musayar wuta tsakanin 'yan bindiga da dakarun rundunar sojoji a kananan hukumomin jihar Katsina guda biyu.
A yayin dukkan musayar wutar, dakarun...
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Kotun sojoji dake zamanta a Maiduguri, jahar Borno ta yankewa jami'in soja, Azunna Maduabuchi hukuncin kisa kan laifin kisan kwamandansa, Laftanal Babakaka Ngorji.
Kotun ta yanke a kashe shi ta...