Yaduwar Korona: Gwamnatin Legas ta Saka Sabuwar Doka Kan Masu Biki

0
Yaduwar Korona: Gwamnatin Legas ta Saka Sabuwar Doka Kan Masu Biki   A sabuwar dokar gwamnatin Lagas sai sabbin ma'aurata sun nemi izini kafin su tara jama'a a wajen biki. Hakan na daga cikin matakan yaki da annobar korona. Daga yanzu mutane 300...

Ahmed Lemu da Mahaifin Kwankwaso: Gbajabiamila ya Mika Sakon Ta’aziyyarsa

0
Ahmed Lemu da Mahaifin Kwankwaso: Gbajabiamila ya Mika Sakon Ta'aziyyarsa   Femi Gbajabiamila ya yi alhinin mutuwar Sheikh Ahmed Lemu da Musa Sale Kwankwaso. Kakakin majalisar ya yiwa mamatan samun jin kai daga Allah madaukakin sarki tare da samun Aljanna. Gbajabiamila ya bayyana...

Korona: Jawabin Bill Gate Kan Afrika

0
Korona: Jawabin Bill Gate Kan Afrika Babban mai arzikin nan na duniya, Bill Gates, ya ce har yanzu duniya ta rasa dalilin da yasa korona bata yi kamari a Afrika ba. Mashahurin mai kudin ya ce hakan yasa shi farin ciki...

Ali Ndume ya yi Magana Kan Hare-Haren Boko Haram

0
Ali Ndume ya yi Magana Kan Hare-Haren Boko Haram   Sanata Ali Ndume ya yi watsi da hare-haren da mayakan Boko Haram suka kai jihohin Adamawa da Borno. Yan ta'addan sun kai harin ne a daren ranar Kirsimeti. Ndume ya kuma mika ta'aziyya...

Ta’aziyyar Ahmed Lemu: Matar Wani Gwamna ta ci Gyaran Atiku Abubakar

0
Ta'aziyyar Ahmed Lemu: Matar Wani Gwamna ta ci Gyaran Atiku Abubakar An ci gyaran Wazirin Adamawa, Atiku Abubakar a sakon ta’aziyyar Ahmed Lemu. Hadiza El-Rufai ta yi wa tsohon Mataimakin shugaban kasar gyara a shafin Twitter. Uwargidar Gwamnan ta nuna akwai kure...

Masarautar Saudiyya ta Fara Karbar Rigakafin COVID-19

0
Masarautar Saudiyya ta Fara Karbar Rigakafin COVID-19   Shugaba mai matsayi bayan sarki, ya karbi alluran rigakafin COVID-19. Saudiyya ta amince a yiwa al'ummarta alluran rigakafin da kamfanin Pfizer/Biontech ta samar. Yayinda kasashen duniya ke rabawa al'ummarsu rigakafin, babu ko guda a Najeriya. An...

Rabiu Kwankwaso: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyyar Mahaifinsa

0
Rabiu Kwankwaso: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyyar Mahaifinsa   Allah ya yiwa mahaifin babban jagoran darikar Kwankwasiyya rasuwa. An yi jana'izarsa bayan Sallar Juma'a a garin Kano. Buhari ya siffanta marigayin matsayin mutum mai saukin sauki da tawali'u. Shugaba Muhammadu Buhari ya jajantawa...

Muhimman Abubuwa Kan Auran Kabilar Ebira

0
Muhimman Abubuwa Kan Auran Kabilar Ebira   Kabilar Ebira ce mafi rinjaye a jihar Kogi kuma Allah ya yi masu kyawawan mata na gani na fada. Sai dai kamar kowacce kabila, tana da nata al'addun a yayin neman aure. Legit.ng ta tattaro wasu...

2023: Gwamnan Jahar Jigawa ya yi Jawabi Kan APC

0
2023: Gwamnan Jahar Jigawa ya yi Jawabi Kan APC Rikicin cikin gida da ya kunno kai a jam’iyyar APC reshen jigawa na iya haddasa mata rasa jihar a 2023. Wannan shine matsayar Gwamna Muhammadu Badaru a ranar Juma’a, 25 ga watan...

Wasu Kungiyoyi Sunyi Martani Ga Shugaba Buhari Kan Samun Tsaro

0
Wasu Kungiyoyi Sunyi Martani Ga Shugaba Buhari Kan Samun Tsaro Buhari ya fitar da jawabi yana cewa cewa tsaro ya samu a Adamawa, Borno da Yobe. Ran manyan Arewa ya baci da wannan magana da shugaban kasar ya yi a makon. Sauran...