Abinda ya ke ci Min Tuwo a Kwarya – Lai Mohammed
Abinda Yake Ci Min Tuwa a Kwarya - Lai Mohammed
Ministan yada labarai, Alhaji Lai Mohammed, ya ce akwai babbar nadamar da ya ke yi a matsayinsa na minista.
A cewarsa, nadamarsa ba ta wuce yadda 'yan Nigeria suka gaza yabawa...
A Hukunta Duk Wanda ya ki Yarda da Gwajin Cutar Korona – Shugaba Buhari
A Hukunta Duk Wanda ya ki Yarda da Gwajin Cutar Korona - Shugaba Buhari
Shugaba Buhari ya kara wa'adin kwamitin yaki da cutar Coronavirus zuwa watan Mayun 2021 don tunkarar zango na biyu na annobar.
Shugaban ya kuma umarci hukumar shige...
2023: Wasu Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon ‘Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban...
2023: Wata Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon 'Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa
Wasu su na burin ina ma Sanata Ken Nnamani ya karbi mulkin Najeriya.
Magoya bayan ‘Dan siyasar su na ganin shi ya fi cancanta ya gaji...
Jami’an ‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Uba, ‘Da da Jika
Jami'an 'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Uba, 'Da da Jika
Jami'an hukumar yan sanda a jihar Kano sun damke wani mutumi mai suna, Adamu Musa, 'dansa, sule Mallam, da jikansa, Isyaku sule, kan laifin kisan wani mutum da ake zargi...
Yaduwar Korona: Kasashen da Suka Hana Shigowa Daga Ingila
Yaduwar Korona: Kasashen da Suka Hana Shigowa Daga Ingila
Akalla kasashe 45 ne suka dakatar da jiragen sama daga Ingila yayinda kasar ke samun karuwar wadanda suka kamu da cutar korona a sabon rukunin bullar ta.
An tattaro cewa wani sabon...
ASUU: Kungiyar ta Janye da Yajin Aiki
ASUU: Kungiyar ta Janye da Yajin Aiki
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ta janye daga yajin aikin da ta kwashe watanni tara tana yi.
Shugaban kungiyar ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi, ya bayyana...
Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam’iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani
Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam'iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani
Shugaban jam'iyyar APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas ya mayarwa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso martani.
A baya bayan nan, Kwankwaso ya ce baza su sake yarda a maimata musu...
Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa
Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa
Babajide Sanwo-Olu, gwamnan Jihar Legas ya shawarci al'umma musulmi su rungumi tsarin tarin kudin hajji da jiharsa ta bullo da shi.
Sanwo Olu ya ce bayyana hakan ne a wurin kaddamar da...
Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani
Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani
Shehu Sani ya soki wata doka da Gwamnatin Jihar Kano ta kawo.
An hana duk masu manyan motoci ajiye fasinjojinsu a Sabon Gari.
Tsohon Sanatan ya roki Gwamnatin Kano ta janye wannan dokar.
Sanata Shehu...
Shirin da Batagari Suke Son yi da Bikin Kirismeti
Shirin da Batagari Suke Son yi da Bikin Kirismeti
Ana shirin kai hari coci-coci lokacin bikin Kirismeti da sabuwar shekara.
Kakakin DSS, Afunanya, ya ankarar da yan Najeriya, musamman masu bukukuwa.
Ya bukaci yan Najeriya su nisanci taron jama'a musamman wannan lokacin.
Hukumar...