Kakakin Majalisar Bauchi ya yi Martani Kan Canza Jam’iyya

0
Kakakin Majalisar Bauchi ya yi Martani Kan Canza Jam'iyya   Ba za a samu gagarumin sauyin sheka na wani babban dan siyasa ba a Bauchi kamar yadda ake ta hasashe a wasu bangarori. Hakan ya fito ne daga kakakin majalisar dokokin jihar...

Abinda Toshe Iyakokin Kasa ya yi wa Mana – Shehu Sani

0
Abinda Toshe Iyakokin Kasa ya yi wa Mana - Shehu Sani   Shehu Sani ya soki rufe iyakoki da aka yi na tsawon wata-da-watanni. Tsohon ‘Dan majalisar yana ganin ba muci ribar komai da matakin ba. Sani yace noman shinkafa ya damu gwamnatin...

NDLEA ta yi Nasarar Kama Wani Mai Fataucin Miyagun Kwayoyi

0
NDLEA ta yi Nasarar Kama Wani Mai Fataucin Miyagun Kwayoyi   Da wuya mafarkin Adendu Kingsley mai shirin zama ango ya zama gaskiya bayan hukumar NDLEA ta kama shi. Jami’an hukumar ne suka kama mai shirin zama angon dauke da haramtaccen sinadari. Sai...

Shugaba Buhari ya Canza Ra’ayin Zama da ‘Yan Majalisa

0
Shugaba Buhari ya Canza Ra'ayin Zama da 'Yan Majalisa   Yan majalisa sun bukaci shugaban kasan ya yi musu bayanin dalilin da ya sa aka gaza shawo kan matsalar tsaro. Bayan rikici da cece-kuce, Buhari ya amince zai bayyana gabansu kuma zai...

Zaben Maye Gurbi: APC ta Janye a Wata Jaha

0
Zaben Maye Gurbi: APC ta Janye a Wata Jaha   A Ranar Asabar, 6 ga watan Disamba, INEC ta gudanar da sauran zabukan maye gurbi a fadin Nigeria. INEC ta bayyana zaben kujerar majalisar dokoki na mazabar Bakura a matsayin wanda bai...

Ranar Auren Baturiya Mai Shekaru 46 da Saurayi dan Kano Mai Shekaru 26

0
Ranar Auren Baturiya Mai Shekaru 46 da Saurayi dan Kano Mai Shekaru 26   Za a daura auren Janine Sanchez da angonta dan asalin jihar Kano, Suleiman Isah a ranar Lahadi, 13 ga watan Disamba. An tattaro cewa za a kulla auren...

Ministan Sadarwa ya yi Hani da Siyar Sababbin Layukan Waya

0
Ministan Sadarwa ya yi Hani da Siyar Sababbin Layukan Waya   Hukumar sadarwan Najeriya, ta umurci dukkan kamfanonin sadarwa su dakatad da rijistan sabbin layukan waya a fadin tarayya. NCC ta bayyana hakan ne a jawabin da diraktan yada labaranta, Dr. Ikechukwu...

Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Karona Ranar Talata

0
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Karona Ranar Talata   Mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona kuma daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa. Gwamnatin tarayya ta shawarci masu shirye-shiryen bikin Kirismeti su bi hankali. Hukumar NCDC ta bayyana adadin...

‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dan Majalisa

0
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dan Majalisa 'Yan bindiga sun yi garkuwa da dan majalisar jihar Taraba, Honarabul Bashir Mohammed. 'Yan bindigan sun bi Mohammed har gidansa ne a cikin dare suka yi awon gaba da shi. Rundunar 'yan sandan jihar...

‘Yan Majalisa Sunyi Tir da Kasafin Kudin 2021

0
'Yan Majalisa Sunyi Tir da Kasafin Kudin 2021   Majalisa tana ganin Naira Biliyan 45 sun yi wa yankin Arewa maso gabas kadan. ‘Yan Majalisar Tarayya na so a kara kason yankin a kundin kasafin kudin 2021. Zainab Gimba ta ce sam babu...