Yanda Wata Gobara ta Tashi a Wani Gidan Man Fetur da Kasuwa

0
Yanda Wata Gobara ta Tashi a Wani Gidan Man Fetur da Kasuwa Gobara ta tashi a wani gidan man fetur a Jihar Oyo da kuma kasuwa Katako a Jihar Plateau. An shawarci mutane da su kara lura a lokacin sanyi don...

Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar – Nurudden Isa

0
Zamfara: Gwamnatin Bata da Iko Aka Gwal din Jahar - Nurudden Isa An samu barkewar cece-kuce bayan gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta fara cinikayyar gwal din da aka gano a jihar. Gwamnonin kudancin Najeriya sun nemi ba'asi a...

Dalilin Rashin Samun Damar Ganawa da Gwamnoni – Buhari

0
Dalilin Rashin Samun Damar Ganawa da Gwamnoni- Buhari Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ya hana shi zuwa Jihar Ribas jiya. An shirya cewa shugaban kasar zai gana da shugabannin yankin Neja-Delta. A karshe dole aka fasa zaman inda shugaban kasar ya...

IGP Zuwa Janar Garba Wahab: Kai Nazarin Magana Kafin ka Furta

0
IGP Zuwa Janar Garba Wahab: Kai Nazarin Magana Kafin ka Furta Manjo Janar Garba Wahab mai ritaya ya zargi babban sifeton 'yan sanda da gazawa wajen jan ragamar rundunar 'yan sanda. Ba tare da wani bata lokaci ba, IGP Adamu, ta...

Kotu ta Kara Bada Umarni Kama Abdulraseed Maina

0
Kotu ta Kara Bada Umarni Kama Abdulraseed Maina Babbar kotun gwamnatin tarayya da ke zamanta a Abuja ta bukaci a kama Abdurasheed Maina a duk inda aka gan shi. Sanata Ali Ndume, mai wakiltar jihar Borno ta kudu, ne ya karbi...

Gwamnatin Buhari ta Gaza Gurin Tsaro – Mohammed Umar Bago

0
Gwamnatin Buhari ta Gaza Gurin Tsaro - Mohammed Umar Bago Mohammed Umar Bago ya yarda gazawar Buhari a kan tsaro ta fito fili. Bago ya bukaci gwamnatin tarayya ta yi maganin miyagun 'yan bindiga. ‘Dan Majalisar ya ce ba a fadawa Buhari...

Kano Itace Jahar da Tafi Yaki da Cin Hanci da Rashawa – Ganduje

0
Kano Itace Jahar da Tafi Yaki da Cin Hanci da Rashawa - Ganduje Gwamna Abdullahi Ganduje ya jinjinawa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano. Ganduje ya ce hukumar ta jihar ta fi kowacce tasiri da karfi a...

Yanda ‘Yan Bindiga Suka Salwanta Rayukan Jama’a

0
Yanda 'Yan Bindiga Suka Salwanta Rayukan Jama'a Masu garkuwa da mutane suna cigaba da kai hare-hare kauyakun jihar Kaduna. 'Yan ta'addan sun kai hari Kajuru, Igabi, Giwa da Zangon Kataf ranar Litinin da Talata. Sakamakon hare-haren, mutane 16 sun rasa rayukansu, sun...

An Samu Shigowar Sabuwar Cuta Mai Kashe Jama’a

0
An Samu Shigowar Sabuwar Cuta Mai Kashe Jama'a ‘Yan Majalisar Kogi sun ce an yi wata cuta da ke kashe Jama’a a Olamaboro. Kawo yanzu ba a san daga ina cutar nan ta fito, ko a iya gano maganinta ba. ‘Dan Majalisar...

Abinda Cutar Covid-19 ta Koya Min – Gwamnan Niger

0
Abinda  Cutar Covid-19 ta Koya Min - Gwamnan Niger   Kebewata ta koyamin darasi, na tabbatar cutar COVID-19 gaskiya ce, cewar gwamnan jihar Niger. Gwamnan jihar Niger, Abubakar Sani Bello, ya ce yayi amfani da killacewarsa wurin neman gafarar Allah. Ya fadi hakan...