Tsohon Gwamnan Ribas na Shirin Kwato Harkokin Siyasar Jahar – Chibuike Amaechi
Tsohon Gwamnan Ribas na Shirin Kwato Harkokin Siyasar Jahar - Chibuike Amaechi
Chibuike Amaechi na shirin dawowa da karfi domin kwato harkokin siyasa a jahar Ribas a 2021.
Tsohon gwamnan na jahar ya bugi kirjin cewa idan ya dawo, zai murza...
Rundunar ‘Yan Sanda Tayi Nasarar Kubutar da Jami’anta da Aka Sace
Rundunar 'Yan Sanda Tayi Nasarar Kubutar da Jami'anta da Aka Sace
Rundunar 'yan sanda ta sanar da cewa ta samu nasarar kubutar da wasu jami'anta guda uku da aka sace.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin ma su garkuwa da mutane...
Sokoto: ‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kashe Wasu Masu Garkuwa da Mutane Tare da Kama...
Sokoto: 'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kashe Wasu Masu Garkuwa da Mutane Tare da Kama Wasu
An kashe wasu mutane 2 da ake zargin 'yan fashi ne a karamar hukumar Tambuwal dake jihar Sokoto.
Sannan 'yan sandan sun samu nasarar damkar wasu...
ƙasar Amurka ta Cire Kuɗaɗen Biza ga ƴan Najeriya
ƙasar Amurka ta Cire Kuɗaɗen Biza ga ƴan Najeriya
Gwamnatin Amurka ta yafe biyan kudin biza ga 'yan Nigeria ma su sha'awar ziyartar kasar.
Ma'aikatar harkokin waje ta Amurka ta ce cire kudin ya biyo bayan ragi da cire kudin daukan...
EFCC ta Kama Hadimin Gwamnan Bauchi
EFCC ta Kama Hadimin Gwamnan Bauchi
Jami'an EFCC sun cika hannu da wani babban jigon jam'iyyar PDP a Bauchi.
Ana zarginsa da aikata laifin ba cin hanci da rashawa yayi zabe.
An mika shi ga yan sanda kuma sun yi awon gaba...
Zamfara: ‘Yan Tadda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Zamfara: 'Yan Ta'adda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Ana dab da fara zaben maye gurbi a karamar hukumar Bakura, 'yan Ta'adda sun tarwatsa jama'a.
Wurin 8:30 na safe, 'yan ta'addan sun bayyana daga dajin da ke kusa inda suka kai...
Fitaccen Attajiri ya Rasu – Chief Harry Akande
Fitaccen Attajiri ya Rasu - Chief Harry Akande
Sanannen dan kasuwa Chief Harry Akande ya rasu a ranar Asabar, 5 ga watan Disamba.
Ya rasu sakamakon gajeriyar rashin lafiya kamar yadda dan shi ya sanar a wata takarda.
Fitaccen mai arzikin ya...
Sunayen ‘Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Sunayen 'Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Legit.ng a wannan rubutun ta kawo muku jerin yan takaran zaben cike gibin kujerun majalisar dattawa shida da majalisar dokokin jaha 9 tsakanin manyan jam'iyyun APC da...
#EndSARS: Dalilin Dayasa Na Goyi Bayan Zanga-Zangar da Aka yi a Arewacin Najeriya: Fitaccen...
#EndSARS: Dalilin Dayasa Na Goyi Bayan Zanga-Zangar da Aka yi a Arewacin Najeriya: Fitaccen Mawakin Hausa, Nazifi Asnani
Sunan Nazifi Asnanic a masana'antar shirya Fina Finai ta Kannywood da rera wakoki bashi da bukatar doguwar gabatarwa bare nanatawa,domin kuwa sanannne...
Zulum: Ka Cancanci Yabo a Gurin Kowa
Zulum: Ka Cancanci Yabo a Gurin Kowa
Masu ta'aziyya a gida da waje sun yi alhinin kisan manoma 47 a Zabarmari, jihar Borno.
Kungiyar Boko Haram ta dauki alhakin kisan wadannan manoma.
Yau mako daya da rashin wadannan mutane da aka raba...