Gwamnatin Tarayya Zata Bada Makudan Kudade Don Gyara Tituna da Filin Jirgin Sama
Gwamnatin Tarayya Zata Bada Makudan Kudade Don Gyara Tituna da Filin Jirgin Sama
Gwamnatin Tarayya za ta gyara titin da ya hada Kaduna da Jihar Filato.
Za kuma ce ayi aikin hanyar Yakassai-Badume-Damargu-Makinzali a Kano.
Hadi Sirika ya ce Gwamnati za ta...
Shugaba Buhari ya Nada Sabon Shugaban NDE
Shugaba Buhari ya Nada Sabon Shugaban NDE
Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta nada Abubakar Fikpo a matsayin mukaddashin Shugaban hukumar NDE.
Gwamnatin tarayya ce ta sallami Nasir Argungu, wanda ya kasance rike da mukamin daga kan kujerarsa.
Fikpo ya kasance darakta mafi...
‘Yan Kasashen Ketare da Dama Sun Nuna Sha’awar Son Zama ‘Yan Najeriya
'Yan Kasashen Ketare da Dama Sun Nuna Sha'awar Son Zama 'Yan Najeriya
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa fiye da mutum dubu talatin da takwas sun nuna sha'awar son zama 'yan Nigeria.
Dakta Shuaib Begore, babban sakatare a ma'aikatar harkokin cikin...
Hanyar da Gwamnoni zasu bi Don Magance Matsalar Tsaro – Buhari
Hanyar da Gwamnoni zasu bi Don Magance Matsalar Tsaro - Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnoni su yi aiki da shugabannin gargajiya.
A cewarsa, aiki dasu ne kadai zai bai wa gwamnati damar sanin halin da al'umma take ciki,...
2023: APC ta Sanar da Ranar da Zata Bada Tikitin Shugaban Kasa
2023: APC ta Sanar da Ranar da Zata Bada Tikitin Shugaban Kasa
Jam'iyyar APC ta kara wa Mai Mala Buni wa'adin mulkin kwamitin rikon kwarya na watanni 6.
Jam'iyyar ta sanar da cewa za ta fitar da yankin da shugaban kasa...
Kakakin Majalisar Bauchi ya yi Martani Kan Canza Jam’iyya
Kakakin Majalisar Bauchi ya yi Martani Kan Canza Jam'iyya
Ba za a samu gagarumin sauyin sheka na wani babban dan siyasa ba a Bauchi kamar yadda ake ta hasashe a wasu bangarori.
Hakan ya fito ne daga kakakin majalisar dokokin jihar...
Abinda Toshe Iyakokin Kasa ya yi wa Mana – Shehu Sani
Abinda Toshe Iyakokin Kasa ya yi wa Mana - Shehu Sani
Shehu Sani ya soki rufe iyakoki da aka yi na tsawon wata-da-watanni.
Tsohon ‘Dan majalisar yana ganin ba muci ribar komai da matakin ba.
Sani yace noman shinkafa ya damu gwamnatin...
NDLEA ta yi Nasarar Kama Wani Mai Fataucin Miyagun Kwayoyi
NDLEA ta yi Nasarar Kama Wani Mai Fataucin Miyagun Kwayoyi
Da wuya mafarkin Adendu Kingsley mai shirin zama ango ya zama gaskiya bayan hukumar NDLEA ta kama shi.
Jami’an hukumar ne suka kama mai shirin zama angon dauke da haramtaccen sinadari.
Sai...
Shugaba Buhari ya Canza Ra’ayin Zama da ‘Yan Majalisa
Shugaba Buhari ya Canza Ra'ayin Zama da 'Yan Majalisa
Yan majalisa sun bukaci shugaban kasan ya yi musu bayanin dalilin da ya sa aka gaza shawo kan matsalar tsaro.
Bayan rikici da cece-kuce, Buhari ya amince zai bayyana gabansu kuma zai...
Zaben Maye Gurbi: APC ta Janye a Wata Jaha
Zaben Maye Gurbi: APC ta Janye a Wata Jaha
A Ranar Asabar, 6 ga watan Disamba, INEC ta gudanar da sauran zabukan maye gurbi a fadin Nigeria.
INEC ta bayyana zaben kujerar majalisar dokoki na mazabar Bakura a matsayin wanda bai...